SABON TATTAUNAWAN AKAN DIWANI TSAKANIN ASADUSSUNNA (Izala) DA S MUNIR KOZA (Dariqa), A SARKI ZAKI..

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 12 ต.ค. 2021
  • Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
    Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

ความคิดเห็น • 183

  • @user-nd1qi5cc6y
    @user-nd1qi5cc6y หลายเดือนก่อน +2

    Allah yasaka wa darika da alkhairi

  • @IbrahimDimo-ce7fz
    @IbrahimDimo-ce7fz 2 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yasaka da alheri ancuku me asadu sunna yakarbi Kansa ma ya ishesa

  • @SulaimanIbrahim-ij5li
    @SulaimanIbrahim-ij5li 2 หลายเดือนก่อน +2

    Gaske Jazakallahhu Khairan masoya manzon Allah s.a.w

  • @hassanumarmarafa752
    @hassanumarmarafa752 2 หลายเดือนก่อน +2

    Allah ya Kara ma shekh Junaid lafiyyah in sha Allah Zan bar izzala Daga yau Zan Karbi darika

    • @hassanumarmarafa752
      @hassanumarmarafa752 2 หลายเดือนก่อน

      Ni Hassan Isah Umar dake Kaduna State

    • @hassanumarmarafa752
      @hassanumarmarafa752 2 หลายเดือนก่อน

      Darika gaski CE mungane gaskiya Daga bayanin Malam Shekh Junaid Allah ya Kara Mai lafiya

  • @SalisuMuhammad-wr3fn
    @SalisuMuhammad-wr3fn 2 หลายเดือนก่อน

    Allah yasakamaka da alkairi

  • @ikramcissetv8771
    @ikramcissetv8771 2 ปีที่แล้ว +4

    Masha Allah malam mannir koza

  • @ABDULLAHlABASS
    @ABDULLAHlABASS 3 หลายเดือนก่อน

    Malalam Musa Masha Allah

  • @bahariousmane4191
    @bahariousmane4191 2 ปีที่แล้ว +6

    Macha allah jazakumullahu munir koza asadu yakoma kura

  • @IbrahimNaziru-gc3yd
    @IbrahimNaziru-gc3yd 8 หลายเดือนก่อน +5

    Allah yakarawa sheikh Munir koza

  • @SANUSIHassankinafa
    @SANUSIHassankinafa 2 หลายเดือนก่อน

    Goni sai gayya mallam

  • @ibrahimauwal715
    @ibrahimauwal715 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah Ya Saka sheikh Munir koza albarkar Annabi SAW

  • @abakardeco5624
    @abakardeco5624 2 ปีที่แล้ว +2

    Wallahi asadu yaki gaskiya kame kame yake kawai Allah

  • @jifsoneasywelder7540
    @jifsoneasywelder7540 2 ปีที่แล้ว +3

    Allah Ya Karemana Kai Mlm Musa Yusuf Asadussunah, Allah Ya Qara Maka Lfya, Ya Baka Ikon Cigaba Da Tonawa Yan Bidi'a Asiri.

  • @shehushuaibu8222
    @shehushuaibu8222 3 หลายเดือนก่อน

    Yes Allah amin

  • @msalihu4045
    @msalihu4045 ปีที่แล้ว +4

    Salam alaikum,
    Sarki Zaki may almighty Allah continue to bless you, your program is a great one. Thanks

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 2 ปีที่แล้ว +6

    Duk Mai ciwon hassada baya gane gaskiya

  • @rasheedatabubakarmusa2399
    @rasheedatabubakarmusa2399 2 ปีที่แล้ว +4

    Allah yaqara wa malam asadussunnah lfiya da nisan kwana Mai albarka 🥰

  • @muhammadibrahimsulaiman4262
    @muhammadibrahimsulaiman4262 2 ปีที่แล้ว +2

    Wannan Kazantar tayi yawa, Kunce Manzon Allah (S.A.W) Bai San Gaibu ba, Amma Ibn Taimiyyah kuna nuna cewar ya San Gaibu. Kenan Kun fifita Ibn Taimiyyah akan Manzon Allah. Wa'iyazubillah.

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      Rabi dasu munafukan baza kawai

  • @abakardeco5624
    @abakardeco5624 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah, Allah kara basira sheikh koza

  • @umarsaeed1684
    @umarsaeed1684 2 ปีที่แล้ว +6

    Wayyo Allah wallahi ina tausayawa asadu izala

    • @aliyuhaydar9067
      @aliyuhaydar9067 ปีที่แล้ว

      Ai bashi da ilimi kwata kwata sai jayayya wlh haba shi wai asadussannah uhmm tab

  • @waladalqasum6368
    @waladalqasum6368 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah

  • @adamgoni7242
    @adamgoni7242 หลายเดือนก่อน

    Malan izala asadusnnu ya na neman haskene atarika wllh yaki gaskiya kawai

  • @issoufouinoussa8001
    @issoufouinoussa8001 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha'allah kuna wuta Allah kara kusanci da annabi (S.A.W)

  • @anasdandinshe5077
    @anasdandinshe5077 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah yaqara lafiya da nisan kwana Malam Musa Yusuf Asadus Sunnah

  • @user-jg6lr6uh8b
    @user-jg6lr6uh8b หลายเดือนก่อน

    Masu sauraro kuji tsoron Allah kuyi hukunci na gaskiya kufadi wanda yayyi nasara shi kuma wanda ya kasa ya ji tsoron Allah ya bi gaskiya

  • @user-hl3ey6vc9l
    @user-hl3ey6vc9l ปีที่แล้ว

    Wslm

  • @mosaakelefti8743
    @mosaakelefti8743 ปีที่แล้ว

    munir munabayanka

  • @nuratasiu1064
    @nuratasiu1064 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya kara Ililmi Musa Asadun Sunna

  • @jamiluaudumohammed2833
    @jamiluaudumohammed2833 2 ปีที่แล้ว +3

    Malam assadussunnah Allah yasaka da Alkairi

    • @aliyuhaydar9067
      @aliyuhaydar9067 ปีที่แล้ว

      Uhmm ai bashi da ilimi wlh kwata kwata sai jayayya ya yake haka kuma

  • @user-nd1qi5cc6y
    @user-nd1qi5cc6y หลายเดือนก่อน

    Musa dai wawa ne

  • @SAdam-ys2yg
    @SAdam-ys2yg ปีที่แล้ว

    Jazakallahu kair Mal. Musa Yusuf

  • @soumanadiollo2532
    @soumanadiollo2532 2 ปีที่แล้ว +1

    Ma shallah assadou Sunnah kunkuru sakiyar macizai

  • @alqaseemalmukhtar9589
    @alqaseemalmukhtar9589 2 ปีที่แล้ว +2

    ALLAH yasaka Mal. Munir Koza (hhhh, wannan dan asadu) kaga idanun kura.

  • @umarsumaila9158
    @umarsumaila9158 2 ปีที่แล้ว +1

    Umar🙏🙏🙏🙏🙏

  • @malanaminou2286
    @malanaminou2286 2 ปีที่แล้ว +2

    MASHA Allah

  • @siradjinaannabi9222
    @siradjinaannabi9222 2 ปีที่แล้ว +1

    Chak mounir koza allah ya karemou na kai

  • @abdallahganatcha776
    @abdallahganatcha776 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah sarki izala akoyi son batar da hankalin wayeye wlh

  • @harunaabubakar7183
    @harunaabubakar7183 ปีที่แล้ว

    Masha Allah bayin Allah

  • @siradjinaannabi9222
    @siradjinaannabi9222 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya gana damou gasskiya

  • @ididjibril3815
    @ididjibril3815 2 ปีที่แล้ว +1

    Malam mussa bayaganewa

  • @misbahuabba9901
    @misbahuabba9901 ปีที่แล้ว

    Wallahi nafahimce shi wannan malami Assadus Sunnah yanada son zuciya

  • @salihuzainab5845
    @salihuzainab5845 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya naji dadi amsa mal Munir

  • @umarsaeed1684
    @umarsaeed1684 2 ปีที่แล้ว +5

    Wannan itace Asalin jijjiga wallahi wallahi asadu izala ya jijjigu Allah ya saka wa Sayyid muneer koza da Abul fathi da alkhairi wallahi muna matukar alfahari daku

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      Ameen wannan gaskiyane

  • @Mahmud-kq7yg
    @Mahmud-kq7yg 9 หลายเดือนก่อน

    Allah yasa mudace

  • @saddiqsaleh4525
    @saddiqsaleh4525 ปีที่แล้ว

    Allah yakaramaka Lafiya DA jajircewa wajen fadamusu gaskiya amin

    • @saddiqsaleh4525
      @saddiqsaleh4525 ปีที่แล้ว

      Allah yakare shek Musa Yusif asadussunna

  • @user-ju9qo7bb1g
    @user-ju9qo7bb1g 2 หลายเดือนก่อน

    هذا هو الذئب السنة أول من اعداء النبي الرحمة وامام المرسلين

  • @hamzaabubakarusman
    @hamzaabubakarusman ปีที่แล้ว

    Allah y ganar damu gaskia

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 2 ปีที่แล้ว +3

    Kamashi shehu munnir koza dam keshei abulfatahi assani

  • @user-ls9wi6vc1o
    @user-ls9wi6vc1o 4 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kara lpy m munir

  • @jibrilhussaini6277
    @jibrilhussaini6277 ปีที่แล้ว

    Jamaa assadussunna bamusulmibane saboda yananeman atashi wani annabi bayan muhammad rasulullahi kagako bamusulmibane

  • @ashafaumar469
    @ashafaumar469 ปีที่แล้ว

    Munir koza

  • @mahamanesanimoustapha6443
    @mahamanesanimoustapha6443 ปีที่แล้ว

    Kay Allah yakaremu da son zuciya irin na undarika.

  • @ibrahimmatoabdullahi7125
    @ibrahimmatoabdullahi7125 ปีที่แล้ว

    Allah yatemaki shehi na munir koza

  • @daveedmuhammad572
    @daveedmuhammad572 ปีที่แล้ว +1

    Yan darika irin karatun yahudawa kk yi wollai 😂 karatu da xuqe xuqe

  • @buharishafiu7774
    @buharishafiu7774 ปีที่แล้ว

    Maulana abulfatahe Allah yasaka da Alkhaeri

  • @aliyuhaydar9067
    @aliyuhaydar9067 ปีที่แล้ว

    Sarki zaki ga shawara Dan Allah kadai Na gayyatar asadussannah sabo da bashi da ilimi wlh kwata kwata wlh haba

  • @rilwanabubakar1494
    @rilwanabubakar1494 2 ปีที่แล้ว +1

    Malamai biyu Amman daya yagagareku sabida har abada babu yadda za ayi karya da gaskiya su hadu.

    • @shehubala4419
      @shehubala4419 2 ปีที่แล้ว

      Mu Ajeson zuci Mudauki Gaskiya Daya ce

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 2 ปีที่แล้ว +2

    Asadus sunna ka keresu kana zuba musu ruwan ilimi su kuma suna zuba ruwan shirme

  • @ibrahimmuhammad4315
    @ibrahimmuhammad4315 2 ปีที่แล้ว

    Kaci kudin wazin bayan jumma'a

  • @musamamuda8669
    @musamamuda8669 2 ปีที่แล้ว +3

    Wayyo allah yakarama malam Munir lafiya alfarman annabi Muhammad

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      S a w ameen summa ameen

  • @djaafarharouna9385
    @djaafarharouna9385 2 ปีที่แล้ว +2

    الله أكبر أسد السنة دمر حجج أهل التيجانية وما عندهم حجج أصلا إلا الشبهات هداهم الله

  • @sunusiyusuf2329
    @sunusiyusuf2329 ปีที่แล้ว

    Anzo aci banza gabanzar batasamuba asadu akoma makaranta

  • @salismobilerepairservice
    @salismobilerepairservice 2 ปีที่แล้ว

    Allah yadatar damu amman amaida hankali kan sallah da alwalah domin jama'a sunfibuqatuwa izuwa wannan dan shi Allah zaitanbayesu . malamai kuji tsoran Allah kutina Allah zai tanbayeku akan maganganinku

  • @pulanishanu7470
    @pulanishanu7470 2 ปีที่แล้ว

    Izala Allah yatsare my da ita

  • @murtalagarba2777
    @murtalagarba2777 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya kara annabi daraza

  • @kamalumar8132
    @kamalumar8132 2 ปีที่แล้ว +2

    Shekh munnir Allah yakara ilimi da daukaka Albarkacin Annabi Muhammadu SAW

  • @Berbatov88
    @Berbatov88 2 ปีที่แล้ว +2

    Shege mushen kura

  • @sheikhibrahim8768
    @sheikhibrahim8768 ปีที่แล้ว

    وwannan gaskiya ne

  • @maryamlamin6563
    @maryamlamin6563 2 หลายเดือนก่อน

    To ai wan nan abayyane take akawai bangaranci banga dalili akasar da ake fama da jahilci ilimi bai ishi mabiyaba azo ana jayayya wanima bai iya tsarkiba bare alwala ta cika bare sallah da sharadinta tsarki naciki ta samu dan Allah akoyawa al umma ibada kan doron tafarkin Allah da manzon sa shimuke bukata
    Ba jayayyaba

  • @aminukhalildansudan9103
    @aminukhalildansudan9103 2 ปีที่แล้ว

    Aslm Agaskiya shawarata shine ya Kamata Malamanmu su maida hankali akan Lubbu na kishru ba ma ana kwaya ba bawo ba abunda nake nupi anan shine Yin mukabala akan Sheikh Ibrahim Ko Ibn Taimiyya ni inaga kamar bazai rage addiniba kokuma Kara shi domin yarda da Sheikh Ibrahim KO Ibn Taimiyya bai zama wajibi ba acikin addini wani ma Bai riskesu ba arayuwa.Allah yasa Mu dace

  • @shaaraniubaabdullahi6952
    @shaaraniubaabdullahi6952 ปีที่แล้ว

    Ai Kaine kwakiriyya😅😅😅😅😅😅 ankuraka kaki ka karbi gyara

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      Haka suke se jaye jaye

  • @SaniDanjuma-pb4ob
    @SaniDanjuma-pb4ob 3 หลายเดือนก่อน

    Wallahi shehu mugun makaryacine gashi ya mutu ya barmuku baya da qura har yanxufa da malami daya kuke gwagwa
    Kuma ba hujja ba dalili😂😂😂😂😂😂😂😅😅😅
    Allah ya shiryaku Dan girmansa

  • @muhammadharuna5408
    @muhammadharuna5408 2 ปีที่แล้ว +1

    Amma.asadu izala.Dan raguwane jahili.

  • @IsahSabiu-gu7og
    @IsahSabiu-gu7og ปีที่แล้ว

    Batara litafaibane ilimiba

  • @misbahuabba9901
    @misbahuabba9901 ปีที่แล้ว

    Assalamualaikum warahmatullah, Don Allah meyasa shi assadus Sunnah bayason gaskiyane dukkannin ayoyi da hadisai da akakawomai bai'isheshiba toshi munason shima yakawo nashi ayoyin ko hadisai bayawan musuba. Hujja mukeso daga Qur'ani ko Hadisai Manzon Allah S.A.W.

  • @bashirumusa3872
    @bashirumusa3872 2 ปีที่แล้ว +1

    Asadussuna yagama da ku

  • @aminuawal8617
    @aminuawal8617 ปีที่แล้ว

    Ya tu keusosai

  • @hassanmbuba1581
    @hassanmbuba1581 ปีที่แล้ว

    Allah ya taimaki kura

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      akan zalinci ba

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      Kuma allah yasa takare akan kuran shegiya azzaluma

  • @HuzaifaMukhtar-gy7nm
    @HuzaifaMukhtar-gy7nm 2 ปีที่แล้ว +1

    Shekh muneer koza Allah yakara ilmi wlh kana burgeni sbd kana bibiyar abu tiriyan tiriyan👌

  • @mujimediainfo4644
    @mujimediainfo4644 2 ปีที่แล้ว +2

    Wannan asadun jahilini Malan munir ka kyaleshi bazai ganeba ilimin yafi karfinsa

  • @ayshayarima978
    @ayshayarima978 ปีที่แล้ว

    Wallahi bantaba ganin jahili mai son zuciya irin wannan munir din ba, duk mai hankali yasan inyas zindiki ne

  • @muhammadghabibu
    @muhammadghabibu 3 หลายเดือนก่อน

    Wannan musan Jahiline wlh

    • @SaniDanjuma-pb4ob
      @SaniDanjuma-pb4ob 3 หลายเดือนก่อน

      Kai kumafa
      Dan akuya kazo ayi da Kai 😮

  • @alhassanumar9965
    @alhassanumar9965 2 ปีที่แล้ว

    Idan kace zaka zagi shehu Ibrahim inyass wlh katonama kanka asiri haka shehu yake

  • @issoufouinoussa8001
    @issoufouinoussa8001 2 ปีที่แล้ว +2

    Jinjina ga malan mannur allah ga kara kusanci da annabi saw

  • @ibbabakafushi6634
    @ibbabakafushi6634 2 ปีที่แล้ว

    Koza yanke wa yakema asadus sunnah Magana wannan bayibane

  • @ahmadmuhammad3658
    @ahmadmuhammad3658 2 ปีที่แล้ว +2

    Ga litafi da Shafi malam munir ya che zai tura asadu izala yasan karya ne babu abunda shaik munir ya tsalake ko ya boye,yanzu haka ga litafin a gabana yanzu Kuma mu koma wurin shaik google,asadu ka hakura a koma makaranta

    • @rilwanabubakar1494
      @rilwanabubakar1494 2 ปีที่แล้ว

      Wallahi karya kakeyi kudai cigaba da kare karya zaku gane,tunda kunmaida karya gaskiya

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 2 ปีที่แล้ว

      @@rilwanabubakar1494 ai duniya tasan makaryata masu Shari da kafirta duk Wanda bai ibn taimiya a mumunar akidarsa ta Raina manzon Allah da zagin Sayadina Ali,da da shigo da bidar raba tauhidi gida,uku akwai makaryaci irin Wanda ya sifanta Allah bayan ga ayoyi sun karyata ibn taimiya Kan Yi ma Allah jiki,a dalilin da aka daure shi yakzatan samun sahabi daya ko wani tabi da ya dogara da shi na sifanta Allah,ya mutu a gidan yari bai tuba ba,ku da a litafin ku kuka che ibn taimiya daidai yake da annabawa,a kuka halata kashe musulmi a cikin majmual fatwa na ibn wuri 400 ya bada huja da umurnin kashe mutun,yau Yan bokoharam in zasu yanka musulmi da majmual fatwa zasu kafa ko litafan abdulwahab Al najadi duk musiba da wulakancin da ake ma musulmi kune sanadi saboda muguwar akidar kafirta musulmi da zub da jini yau duniya na kallon addinin gaskia addinin adalci da tausayi da jinkai,ga karamchi adalci kyautatwa ga musulmi da Wanda ma ba musulmi ba koyarwar shugaban halita kaf Muhammad( s a w)an wayi gari ana ma musulunci kallon addinin kashe kashe da zalunci,kun saki koyarwar annabi kun dauki ta wani mutun da ya zo shekara 700da Yan Kai ai karya ta Kare a gidanku

  • @ibbabakafushi6634
    @ibbabakafushi6634 2 ปีที่แล้ว

    Amma gsky abunna inyass yakusa zama alfahari wlh

  • @bashirsalisukurna5674
    @bashirsalisukurna5674 2 ปีที่แล้ว

    Hhhhhhhh Wlh Asadu Sunnah
    Yaban Dariya Dayawa 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
    Wlh Duk Ya Dimauce
    Duk Yamantama Da Abinda Ake Tattaunawa ma wlh

  • @ahmadselemanmalamsulemanah8792
    @ahmadselemanmalamsulemanah8792 2 ปีที่แล้ว

    Imam munnir kozarmu ta daura

    • @umarsaeed1684
      @umarsaeed1684 2 ปีที่แล้ว

      Wannan gaskiya ne muna alfahari dashi wallahi umar saeed sandamu

  • @aliyuhaydar9067
    @aliyuhaydar9067 ปีที่แล้ว

    Gaskia malam munir sarkine wlh inajidaku kasan gaskia Allah rabamu da izala yan boko haram

  • @daveedmuhammad572
    @daveedmuhammad572 ปีที่แล้ว

    Kai koza kk ko wa wlh tlh kai ne kk kauce kauce, ana kan maudu'i se ka koma gefe kai ne kk saka signal din kenan, so kk asadu ya turo kai ma se ka turo irin nashi ko, hmm wlh tlh ko kun qi ko kun so inyass ya gigita addini

  • @naserfako4596
    @naserfako4596 2 ปีที่แล้ว

    mouchen kaŕe

  • @ibrahimmuhammad4315
    @ibrahimmuhammad4315 2 ปีที่แล้ว

    Musa kaje kanema ilmi

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      Shi da ilimi kam sede a jahannama in anayi

  • @rakiyaabdullahikakumi9873
    @rakiyaabdullahikakumi9873 2 ปีที่แล้ว

    Asadu dodan yan bidia🤣 har yanxu sun kasa amsa tambayan matsayin Allah da suka Bawa Shehu....Muna Jira munji inda a Qur'ani aka Bawa Shehu Khalil

  • @najibbappayo9516
    @najibbappayo9516 2 ปีที่แล้ว +1

    Ai rigima kam ai kune masu rigima kun kasa bashi amsa sai zillewa akan kura kuren ibn tamiyya,mu mun yarda ibn tamiya na kuskure amma ku kuru kuru baya kuskure bayan baizo da komi wa musulunci ba sai batar da wawaye da yayi da gaffalallu

    • @user-yu8fj9te2b
      @user-yu8fj9te2b 11 หลายเดือนก่อน

      Ai bazasu gane hakanba se anje cen

  • @soumanadiollo2532
    @soumanadiollo2532 2 ปีที่แล้ว

    Assadou sunnha dodon yan bidia

    • @umarsaeed1684
      @umarsaeed1684 2 ปีที่แล้ว

      Hahahaha Wallahi kunji kunya dae

  • @salifuoyahaya306
    @salifuoyahaya306 2 ปีที่แล้ว

    Dukan Wanna ba malamai bane da Ianmalamai ne basu Haka dan shi malami bashi gara dama da ialimi domina shi ialimi yawa gareshi dan a bida kasani wabay sa Shiba dan Haka kubar gana a bida bakusaniba do mina Zaku batar da mutane

  • @banabana6490
    @banabana6490 2 ปีที่แล้ว

    Malan manner bakasun gaskiya

  • @hassanahmad770
    @hassanahmad770 2 ปีที่แล้ว +1

    Zaki sunnah kenan kura kyaci da gashi daya tamkar da dubu ya gagari kwarin tijjanawa

    • @umarsaeed1684
      @umarsaeed1684 2 ปีที่แล้ว

      Hahahaha Wallahi kunji kunya

    • @malanaminou2286
      @malanaminou2286 2 ปีที่แล้ว

      Hhhhhhhhhhh bakajiba

    • @jaxakallahkairantomunabara4743
      @jaxakallahkairantomunabara4743 2 ปีที่แล้ว +1

      Ya kaxxab sai dai kumutu dabaqincikinkuu wala fakhara anfiku ilmine shiyasa kustaya kukoyi karatuuufa kawai

    • @famdaheaa
      @famdaheaa ปีที่แล้ว

      Kokuma Karen su izala kashjnsa yabusheba tunda yamoma karbar ilmi agaban masoyan manzon Allah

  • @king_rabeel_bichi8345
    @king_rabeel_bichi8345 2 ปีที่แล้ว

    Sheik muneer Sheik Abul fathi Allah yasaka da Alkairi amma inaso inyi kira agareku kan yakamata ku maida hankalinku kan wani fasiqee da yafito bashi da Abunyi sai kafirta mutane yana nan suna kiransa da Bello yabo LA'anatullahi alaihi

    • @hassanmbuba1581
      @hassanmbuba1581 ปีที่แล้ว

      Babanka ne fasiqee jaki dan wahala