SABON TATTAUNAWAN AKAN DIWANI TSAKANIN ASADUSSUNNA (Izala) DA S MUNIR KOZA (Dariqa), A SARKI ZAKI..
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 12 ต.ค. 2021
- Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
#Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam
Allah yasaka wa darika da alkhairi
Allah yasaka da alheri ancuku me asadu sunna yakarbi Kansa ma ya ishesa
Gaske Jazakallahhu Khairan masoya manzon Allah s.a.w
Allah ya Kara ma shekh Junaid lafiyyah in sha Allah Zan bar izzala Daga yau Zan Karbi darika
Ni Hassan Isah Umar dake Kaduna State
Darika gaski CE mungane gaskiya Daga bayanin Malam Shekh Junaid Allah ya Kara Mai lafiya
Allah yasakamaka da alkairi
Masha Allah malam mannir koza
Malalam Musa Masha Allah
Macha allah jazakumullahu munir koza asadu yakoma kura
Allah yakarawa sheikh Munir koza
Allah ya biya sa boda ma aiki
Goni sai gayya mallam
Allah Ya Saka sheikh Munir koza albarkar Annabi SAW
Wallahi asadu yaki gaskiya kame kame yake kawai Allah
Allah Ya Karemana Kai Mlm Musa Yusuf Asadussunah, Allah Ya Qara Maka Lfya, Ya Baka Ikon Cigaba Da Tonawa Yan Bidi'a Asiri.
Ameeen ya ALLAH
Alahira kuma yaci ubansa ba mushen kura kawai
Nagode
Yes Allah amin
Salam alaikum,
Sarki Zaki may almighty Allah continue to bless you, your program is a great one. Thanks
Duk Mai ciwon hassada baya gane gaskiya
Allah yaqara wa malam asadussunnah lfiya da nisan kwana Mai albarka 🥰
hhhhh
Wannan Kazantar tayi yawa, Kunce Manzon Allah (S.A.W) Bai San Gaibu ba, Amma Ibn Taimiyyah kuna nuna cewar ya San Gaibu. Kenan Kun fifita Ibn Taimiyyah akan Manzon Allah. Wa'iyazubillah.
Rabi dasu munafukan baza kawai
Masha Allah, Allah kara basira sheikh koza
Wayyo Allah wallahi ina tausayawa asadu izala
Ai bashi da ilimi kwata kwata sai jayayya wlh haba shi wai asadussannah uhmm tab
Masha Allah
Malan izala asadusnnu ya na neman haskene atarika wllh yaki gaskiya kawai
Masha'allah kuna wuta Allah kara kusanci da annabi (S.A.W)
Allah yaqara lafiya da nisan kwana Malam Musa Yusuf Asadus Sunnah
Masu sauraro kuji tsoron Allah kuyi hukunci na gaskiya kufadi wanda yayyi nasara shi kuma wanda ya kasa ya ji tsoron Allah ya bi gaskiya
Wslm
munir munabayanka
Allah ya kara Ililmi Musa Asadun Sunna
Ai munyi jana'izar shi tun jiya
Ameen
Malam assadussunnah Allah yasaka da Alkairi
Uhmm ai bashi da ilimi wlh kwata kwata sai jayayya ya yake haka kuma
Musa dai wawa ne
Jazakallahu kair Mal. Musa Yusuf
Ma shallah assadou Sunnah kunkuru sakiyar macizai
Anji kunya dae
Jazakumullahu Khairan
ALLAH yasaka Mal. Munir Koza (hhhh, wannan dan asadu) kaga idanun kura.
Umar🙏🙏🙏🙏🙏
MASHA Allah
Macha allah
Chak mounir koza allah ya karemou na kai
Allah sarki izala akoyi son batar da hankalin wayeye wlh
Masha Allah bayin Allah
Allah ya gana damou gasskiya
Malam mussa bayaganewa
Wallahi nafahimce shi wannan malami Assadus Sunnah yanada son zuciya
Gaskiya naji dadi amsa mal Munir
Wannan itace Asalin jijjiga wallahi wallahi asadu izala ya jijjigu Allah ya saka wa Sayyid muneer koza da Abul fathi da alkhairi wallahi muna matukar alfahari daku
Ameen wannan gaskiyane
Allah yasa mudace
Allah yakaramaka Lafiya DA jajircewa wajen fadamusu gaskiya amin
Allah yakare shek Musa Yusif asadussunna
هذا هو الذئب السنة أول من اعداء النبي الرحمة وامام المرسلين
Allah y ganar damu gaskia
Kamashi shehu munnir koza dam keshei abulfatahi assani
Allah ya kara lpy m munir
Jamaa assadussunna bamusulmibane saboda yananeman atashi wani annabi bayan muhammad rasulullahi kagako bamusulmibane
Munir koza
Kay Allah yakaremu da son zuciya irin na undarika.
Dalla gafara cen
Allah yatemaki shehi na munir koza
Yan darika irin karatun yahudawa kk yi wollai 😂 karatu da xuqe xuqe
Maulana abulfatahe Allah yasaka da Alkhaeri
Ameen summa ameen
Sarki zaki ga shawara Dan Allah kadai Na gayyatar asadussannah sabo da bashi da ilimi wlh kwata kwata wlh haba
Yayi ubanka ilimi
Goni sai gayya Mal Musa Allah yakareka
Mal Musa Allah yakareka
Malamai biyu Amman daya yagagareku sabida har abada babu yadda za ayi karya da gaskiya su hadu.
Mu Ajeson zuci Mudauki Gaskiya Daya ce
Asadus sunna ka keresu kana zuba musu ruwan ilimi su kuma suna zuba ruwan shirme
Hmmmmm
Kaci kudin wazin bayan jumma'a
Wayyo allah yakarama malam Munir lafiya alfarman annabi Muhammad
S a w ameen summa ameen
الله أكبر أسد السنة دمر حجج أهل التيجانية وما عندهم حجج أصلا إلا الشبهات هداهم الله
Anzo aci banza gabanzar batasamuba asadu akoma makaranta
Allah yadatar damu amman amaida hankali kan sallah da alwalah domin jama'a sunfibuqatuwa izuwa wannan dan shi Allah zaitanbayesu . malamai kuji tsoran Allah kutina Allah zai tanbayeku akan maganganinku
Izala Allah yatsare my da ita
Allah ya kara annabi daraza
S a w ameen
Shekh munnir Allah yakara ilimi da daukaka Albarkacin Annabi Muhammadu SAW
Amin Ya Rabbi
S a w ameen
Shege mushen kura
وwannan gaskiya ne
To ai wan nan abayyane take akawai bangaranci banga dalili akasar da ake fama da jahilci ilimi bai ishi mabiyaba azo ana jayayya wanima bai iya tsarkiba bare alwala ta cika bare sallah da sharadinta tsarki naciki ta samu dan Allah akoyawa al umma ibada kan doron tafarkin Allah da manzon sa shimuke bukata
Ba jayayyaba
Aslm Agaskiya shawarata shine ya Kamata Malamanmu su maida hankali akan Lubbu na kishru ba ma ana kwaya ba bawo ba abunda nake nupi anan shine Yin mukabala akan Sheikh Ibrahim Ko Ibn Taimiyya ni inaga kamar bazai rage addiniba kokuma Kara shi domin yarda da Sheikh Ibrahim KO Ibn Taimiyya bai zama wajibi ba acikin addini wani ma Bai riskesu ba arayuwa.Allah yasa Mu dace
Gaskiyane Allah yaqara fahimta
Ai Kaine kwakiriyya😅😅😅😅😅😅 ankuraka kaki ka karbi gyara
Haka suke se jaye jaye
Wallahi shehu mugun makaryacine gashi ya mutu ya barmuku baya da qura har yanxufa da malami daya kuke gwagwa
Kuma ba hujja ba dalili😂😂😂😂😂😂😂😅😅😅
Allah ya shiryaku Dan girmansa
Amma.asadu izala.Dan raguwane jahili.
Batara litafaibane ilimiba
Assalamualaikum warahmatullah, Don Allah meyasa shi assadus Sunnah bayason gaskiyane dukkannin ayoyi da hadisai da akakawomai bai'isheshiba toshi munason shima yakawo nashi ayoyin ko hadisai bayawan musuba. Hujja mukeso daga Qur'ani ko Hadisai Manzon Allah S.A.W.
Yahu,sawa,sunyi,nasara,sun hada,musulmirigima
Asadussuna yagama da ku
Agidan ubanwa
Ya tu keusosai
Allah ya taimaki kura
akan zalinci ba
Kuma allah yasa takare akan kuran shegiya azzaluma
Shekh muneer koza Allah yakara ilmi wlh kana burgeni sbd kana bibiyar abu tiriyan tiriyan👌
Amin Ya Rabbi
Wannan asadun jahilini Malan munir ka kyaleshi bazai ganeba ilimin yafi karfinsa
Wannan gaskiyane
Wallahi bantaba ganin jahili mai son zuciya irin wannan munir din ba, duk mai hankali yasan inyas zindiki ne
Wannan musan Jahiline wlh
Kai kumafa
Dan akuya kazo ayi da Kai 😮
Idan kace zaka zagi shehu Ibrahim inyass wlh katonama kanka asiri haka shehu yake
Jinjina ga malan mannur allah ga kara kusanci da annabi saw
S a w ameen
Koza yanke wa yakema asadus sunnah Magana wannan bayibane
Ga litafi da Shafi malam munir ya che zai tura asadu izala yasan karya ne babu abunda shaik munir ya tsalake ko ya boye,yanzu haka ga litafin a gabana yanzu Kuma mu koma wurin shaik google,asadu ka hakura a koma makaranta
Wallahi karya kakeyi kudai cigaba da kare karya zaku gane,tunda kunmaida karya gaskiya
@@rilwanabubakar1494 ai duniya tasan makaryata masu Shari da kafirta duk Wanda bai ibn taimiya a mumunar akidarsa ta Raina manzon Allah da zagin Sayadina Ali,da da shigo da bidar raba tauhidi gida,uku akwai makaryaci irin Wanda ya sifanta Allah bayan ga ayoyi sun karyata ibn taimiya Kan Yi ma Allah jiki,a dalilin da aka daure shi yakzatan samun sahabi daya ko wani tabi da ya dogara da shi na sifanta Allah,ya mutu a gidan yari bai tuba ba,ku da a litafin ku kuka che ibn taimiya daidai yake da annabawa,a kuka halata kashe musulmi a cikin majmual fatwa na ibn wuri 400 ya bada huja da umurnin kashe mutun,yau Yan bokoharam in zasu yanka musulmi da majmual fatwa zasu kafa ko litafan abdulwahab Al najadi duk musiba da wulakancin da ake ma musulmi kune sanadi saboda muguwar akidar kafirta musulmi da zub da jini yau duniya na kallon addinin gaskia addinin adalci da tausayi da jinkai,ga karamchi adalci kyautatwa ga musulmi da Wanda ma ba musulmi ba koyarwar shugaban halita kaf Muhammad( s a w)an wayi gari ana ma musulunci kallon addinin kashe kashe da zalunci,kun saki koyarwar annabi kun dauki ta wani mutun da ya zo shekara 700da Yan Kai ai karya ta Kare a gidanku
Amma gsky abunna inyass yakusa zama alfahari wlh
Hhhhhhhh Wlh Asadu Sunnah
Yaban Dariya Dayawa 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Wlh Duk Ya Dimauce
Duk Yamantama Da Abinda Ake Tattaunawa ma wlh
Imam munnir kozarmu ta daura
Wannan gaskiya ne muna alfahari dashi wallahi umar saeed sandamu
Gaskia malam munir sarkine wlh inajidaku kasan gaskia Allah rabamu da izala yan boko haram
Kai koza kk ko wa wlh tlh kai ne kk kauce kauce, ana kan maudu'i se ka koma gefe kai ne kk saka signal din kenan, so kk asadu ya turo kai ma se ka turo irin nashi ko, hmm wlh tlh ko kun qi ko kun so inyass ya gigita addini
mouchen kaŕe
Musa kaje kanema ilmi
Shi da ilimi kam sede a jahannama in anayi
Asadu dodan yan bidia🤣 har yanxu sun kasa amsa tambayan matsayin Allah da suka Bawa Shehu....Muna Jira munji inda a Qur'ani aka Bawa Shehu Khalil
Ai rigima kam ai kune masu rigima kun kasa bashi amsa sai zillewa akan kura kuren ibn tamiyya,mu mun yarda ibn tamiya na kuskure amma ku kuru kuru baya kuskure bayan baizo da komi wa musulunci ba sai batar da wawaye da yayi da gaffalallu
Ai bazasu gane hakanba se anje cen
Assadou sunnha dodon yan bidia
Hahahaha Wallahi kunji kunya dae
Dukan Wanna ba malamai bane da Ianmalamai ne basu Haka dan shi malami bashi gara dama da ialimi domina shi ialimi yawa gareshi dan a bida kasani wabay sa Shiba dan Haka kubar gana a bida bakusaniba do mina Zaku batar da mutane
Malan manner bakasun gaskiya
Zaki sunnah kenan kura kyaci da gashi daya tamkar da dubu ya gagari kwarin tijjanawa
Hahahaha Wallahi kunji kunya
Hhhhhhhhhhh bakajiba
Ya kaxxab sai dai kumutu dabaqincikinkuu wala fakhara anfiku ilmine shiyasa kustaya kukoyi karatuuufa kawai
Kokuma Karen su izala kashjnsa yabusheba tunda yamoma karbar ilmi agaban masoyan manzon Allah
Sheik muneer Sheik Abul fathi Allah yasaka da Alkairi amma inaso inyi kira agareku kan yakamata ku maida hankalinku kan wani fasiqee da yafito bashi da Abunyi sai kafirta mutane yana nan suna kiransa da Bello yabo LA'anatullahi alaihi
Babanka ne fasiqee jaki dan wahala