GA YADDA MALAMIN IZALA YAZO KWATAR IBN TAIMIYYA A HANNUN SHEIKH ABULFATHI SANI ATTIJJANY
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 10 พ.ย. 2022
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Izala
❤❤❤
❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Malam Abdul fatahi Allah yamaka karfin guiwa da padin gaskiya
Allah ya barmu akan sunnah,ya karya bidia da masu yin ta
Izala Kai nan kowa yafara ganaiku Allah yatona asirinku albarkan annabi
Sallallahu Alaihi Wasallam
Kajidan dakikiya Allah yatsinema ixala
Allah ya rusa bidi'ah, ya Gina sunnah
Abufatahi Yana karyya da Kona kona
gaskiya sarki zaki bakayin adaalci wallahi.gashi wannan mushirikin yana karyata malami
Abulfathi ka rabuda shi baya son gaskiya
Muhammad wllh kafadi
Abul Fathi Malan Ahmed basa ankabane
اللهم أملا الارض مثل الشيخ أبو الفتحى ثانى
الله اكبر مالم ابوالفتحي ساني التجاني ربنا يوفقكم ويسعدكم في الدنيا والآخرة
Abul fatahi yana wawantar da jahilai ne kawai, amma wallahi ba ilimi yake bada wa ba, sai dai shirme. Allah zai tashe ka da duk wanda kayi sharri kayi bayani
Wallahi Abdulfatahi mahaukachi...Kache wanda ya fadi haka kafuri ne..sai ka kafurta ummary futi..dan uwanka ne dan dariqa kuma sufi ne....Allah ya rabamu da son zuchiya
Allah yasaka sayyadi
Wallahi Sheikh Ahmad Al Ilmu Zinatul Fataa Yafi Karfin Wadannan Yaran Wallahi Sai Dai Shehunnan Su Abul Fatahi
Hhhhhhhh Kaga Yadda Abul Fatahi Ya Koma Zage Zage Saboda Hujja Ta Kare Masa
Misali
Karya Kakeyi
Ko Kuma Kasha Wani Abune
Za'kayi Karya
Kaga Hujja Ta Kare Masa Kenan.
Da Alamu Bakaji Abinda Suka Tattaunaba Kokuma Ba Gaskiya Kakenemaba
Karyane wallahi salafiyya kafurcine
Ya kwachi kansa agurin abulfahi tukuna
Masha Allah
Hahaha wai wan Nan ne zai kare izala sai kame kame yake Allah ya kyauta
Abulfatahi ne yake ta kame kame wallahi
Abujahal ya rikice, sai ihu da kururuwa yake tayi, Allah ya kyauta
Wannan Tasha le Babu adalci
Ahmad yacha duka
Wannan abin dariya ne. Abulfatahi ya rikice yana ta cewa ya gama tambayoyin sa
wllh duk me hankali yasan abulfasadi yasha kunya shida sheɗan sarki zaki
Gaskiyane kam
Wannan shine gorozon yan izala? anji kunyan wallahi
Ina so Abul fatahi da Zinatul fata suyi muqabala fuska da fuska, ba ta waya ba. Wallahi zan iya ranstuwa sai Abulfatahi yayi gumi
sarki zaki munafiki ne wllh
Hmmm Toh Ku Yan Zumuncinmu Tv Aeh Kuntonawa Jakin Mahaukacin Yaron'nan Abulfasadi Asiri, Kunfito Da Jahilcinsa Afili Wllh. Kuma Shaik Ahmad Mahmud Ahmad, Kaf Yandariqunnan Naku Na Kasar'nan Wllh Yafiku Sanin Dariqar A Ilmance Zindiqai Mushirikai Kawai.
Wane mutum. Abulfathi wallahi ba ka iyawa da Mallam Ahmad zinatul fata. Ka fi karfin ka. Kuma duniya ta san ba ka amsa tambayoyin sa ba
Aji tsoron Allah banda son zuciya
Tofa !!! Yau zakin Izala(Talba) ya Kutso Kai, Amma fa ya sarkafe....
😂😂😂 ko jakin izala ba
Sai ka kafurta umar futi....
Fatahin bau Chi Saurayi baji Shai Ɗanu
Shek abdulfatahi yafiqar finka wallhi
Yau kuma kana kore dan dariqa...son zuchiya
Ya sayyadi allah yaqara lfyan goge wahabiyawa makiya annabi
Mahaukachin banza ...
Dajin wanan akwai hassada kalma bakonka
Shin ko kunsan izala itache abinda ake kufi da bidi,a?,
Duk Wanda ya Musa yakawomin Aya ko hadisi dayake nuna Chewa annabi yayi izala.
Ahamadu karushe wahabiyyawan duniya mun yaddah Allah yakara mk lfy
Lalle ku wa'annan kin comment in,ku kin son raina,wai gaskiya ku ke nema koko kare firqa ku ido rufe?to Allah ya shirye ku!Mu ba mu bin wani tijjani,ko Ibn taimiya ko inyass,ko Umar futi,muna tare da malami idan yayi daidai da Allah ko yayi daidai da sunnar annabi,yakin kai mai gabatarwa a wannan zumunci mu TV,kai kaine alkali koko Abulfathi ne alkali koko masu saurare ne Alkalai,da kake cewa idan ya isa a tattauna dashi koko ah ah,nifa ina ganin koda mutun bai kaika karatu ba,ai idan kunka tattauna mutane zasu hukunci idan mutun yakai ka tattauna dashi ko ah ah,haba jama'a dan Allah ku dinga neman gaskiya,ba kafewa akan malamin dariqa ko malamin izala ba,wa yacce ai dariqa ko ai izala?wa yacce addini na?kuna hauka banza
Alanguburo koma makaranta
Abulfatahi ne ya kamata ya koma makaranta
Ahakan zakakare ibn taimiyya
🤣🤣🤣 zinatin fataha kaji kunya ka koma school baka da ilimin kare dan taimiyya kawai ka bada kai.
سرك ذاك☆ابو الفتح التجانى الله يقاراو مالم لافيا☆sarki zaki abul fatahi at-ttijani allah yaqarawa malam lpy.
Jahilci gubane ALLAH yakara lafiya malam
Abdulfatahi attijjani maimaganin wahabiyawa
🤣😂🤣
Ibinitaimiya munafukine zandiki Dan iska
Ahmad katonawa wahabiyawa asiri
Mahaukachin banza...........Shin su jaafar adam dan boko haram ne..kadan dan boko haram yaya yake musu raddi,kuma yaya suka kashe shi........
Yanzu ka yarda yan Boko Haram su suka kashe shi kenan ba yan Darika ba?
Izala