Dr.Idris Abdul’aziz Allah yakara ma lafiya da nisan kwana.agaskiya nakaru dakai sosai.Allah ya dada kareka.gaskiya da banatare dakai amma yanzu alhamdulillah.inatare dakai 100% Masha Allah ❤
Kai gaskiya mallam Auwal dinnan fa ya bani tausayi wallahi an kureshi ba hujja ya koma kame kame, yanzu in gaskiya yake so ya kamata ya mika wuya ya yarda,domin ba kasawa bane don bakasan abu ba an sanar da kai, wannan ba kasawa bane shine ilimi. Don Allah a shawarci mallam Auwal ya koma makaranta.
Allah ya karawa mlm lfy da nisan kwana mai albarka Allah ya kareman mlm Allah ya rabashi da sharin yan bidi a Wllh duk Wanda ya xagi mlm Wllh ya fi mai hula na gidansu 14:03
لا يستوي الذين يعلمون والذين لا يعلمون. Dr Idris, You have displayed the sense of maturity and the knowledge in you, unlike your opponent who have advertised his ignorance to the world.
Am very surprised that till now Muslims are still debating on this matter, their nothing any beingn can do or carry out any miracle without the permission of all mighty Allah
Allahou Akbar dr abdul azizu idirsa iko Allah Allah yakari ka
Allahu akbar dr idris Allah ya kareka maashaa Allah maashaa Allah maashaa Allah,
Yaaaaa ubangijin ka"aba ka tsare mu malam Dr Idris Abdul-azeez ka kareshi ka kunya ta yan bidi"a da mushirikai Allahumma ameen
I love this mallam Dr. Idris.Very simple and knowledgeable. Hujja Hujja Hujja
Dr. akwai ilmi
Allah ya saka ma Dr Idris❤❤
Allah ya kare da Dr. Idriss
Ma sha allah ❤❤❤ allah yasakawa malam idris da alkhairi duniya da lahira
Allah❤❤ yataimaki Dr Idris
Allah ya karemana dr Idris
Dr idiris iKon Allah gaskiya dokin karfe 💗❤️💕❤️
Dr Idris ikon Allah 💪
ALLAH ya saka da alkhairi dr
حياك الله يا دكتور إدريس عبد العزيز الذي يناقشك هو رفضي في بقعتنا لا يعرف يمينه ولا شماله
Dr.Idris Abdul’aziz Allah yakara ma lafiya da nisan kwana.agaskiya nakaru dakai sosai.Allah ya dada kareka.gaskiya da banatare dakai amma yanzu alhamdulillah.inatare dakai 100%
Masha Allah ❤
Ameen ya hayyu ya qayyum
Dr Idriss Allah biyaka .
Wannan Gaskiya ne Sheikh Dr idris adbulaziz inasoka Dan Allah ❤
Kai gaskiya mallam Auwal dinnan fa ya bani tausayi wallahi an kureshi ba hujja ya koma kame kame, yanzu in gaskiya yake so ya kamata ya mika wuya ya yarda,domin ba kasawa bane don bakasan abu ba an sanar da kai, wannan ba kasawa bane shine ilimi. Don Allah a shawarci mallam Auwal ya koma makaranta.
Allah ya taimaki Dr idris akan makiyan'sa wannan Malan awal bayasan'gaskia Allah ya ganar dachi
Amin.
Dr ALLAH ya kara ilimi
Mashallah mashallah Dr Idris ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
الشيخ الدكتور / ادريس عبدالعزيز
هو الذي على الحق اسأل الله أن يثبته على ذلك الى يوم يلقاه وان ينصره على أهل البدع و الضلال
Allah yasaka da Alkhairi Shiek Imam Idris.
Haba m.auwal katsaya mana dr idris ya kareka da ilmi mana.
Allah ya saka da alkhAiri malan Dr idiris
Alla y qarawa Dr lpy
I love you Dr idres
Allah yataimaki Dr Imam Idris
Ma sha Allah Dr Allah ya tsareka
Allah ka kara daukaka DR Idris ❤
Allah ya karawa mlm lfy da nisan kwana mai albarka
Allah ya kareman mlm
Allah ya rabashi da sharin yan bidi a
Wllh duk Wanda ya xagi mlm
Wllh ya fi mai hula na gidansu 14:03
Kai Dr ❤❤❤❤❤
Allah ya Sare mana Dr Idris
Ameen summa ameen
Aameen
Masha Allah Allah taimaki dr❤❤❤❤❤
Dr. Idris mun gode.Muna gane.Mun gode
Dr gidan hujja
Allah ya karemana mlm
Allah ya karawa mlm lfy
Dodan yan ibidi a
Dr ka bar wannan mutumin bashi da hujja
Allah yassaka da Alheri Malam Idriss Abdul Aziz
Allah ya bar muda malam idiris
❤❤❤❤❤Dr idris
Dr. Idriis ikon Allah .
Wannan mutumin hayaniya kawai yakeso wallahi .
Aslm Mal. Fo,ad Wannan Malamin bashi da hujjoji.
Rudu yakeyi Mal. Idris yafishi ilimi.
Mr futat gaskiya ka iya raba gardama gaskiy mun dada gane wannan masala Dr ya fisu gaskiya , Dr Allah ye kareka diga dukkan masu sharri
Allah Yaqarawa Malam Dr Idris Bauchi lafiya,munataredaka100%
Kai!!!!!!! wannan baya son gaskiya Ana nuna mashi hanyar gaskiya Yana kaucemata subhanallah
Allah ya temaka Dr Idiris
Son zuciya kawai kaga ganin gaskiya kana bujeremata tab kaleshi kawai malam Dr Idris Abdul-azeez
Dr ikon Allah
Gaskia Dr idris baida ce kasaya kana fatama kan'ka lokaci'ba dan wlh wannan jahili'ne
Wallahi Gaskia ne, Awwal jahili ne, dr ya daina bata lokacin shi da jahilai
Masha Allah
Jazāk Allāhu khayran 🙏 dr Idris ❤️
Malam idiris kagama dashi😂😂😂
Moutane basa jin soron allah
Dr idirs Kai ka dai gayyah
Assalamu Alaikum. Dr yan zufa. Jake. Daawa. Dan. Kunnenduniya. Kai. Take. Saurare ALLAH yasaka
Dr Idris ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
لا يستوي الذين يعلمون والذين لا يعلمون.
Dr Idris, You have displayed the sense of maturity and the knowledge in you, unlike your opponent who have advertised his ignorance to the world.
Allah ya biya...Dr Idriss
Dr idiris gidan hujja Babu kamekame mungude dr
allah ya daukaka musulunci da musulmi yakuma daukaka Sunnah ya rusa bidi a
Dr kai kadai gayya
ALLAH Kyiwa Dr. Idris Albarka ka Kare shi daga farmakin matsiyata
Sugaban tauhidi na duniya nayarda❤❤❤
Honestly what have seen so far is that dr knows how to talk and he doesn’t give much fact
Mallam Awal is well educated
Shaikh idris gives the guy blood pressure 😂😂😂😂
Ah ah !!!!! Yau m. Idris a qibla fm
Tab wannan yayi Nisa son zuciya tajefashi ga halaka
اللهم ثبتنا على الحق إلى يوم القيامة ،،دوكتور إدريس هوالذي على ا لحق ❤❤❤❤❤
Kai malam Lawan bakason gaskiya dan kaji kunya
Mey Allah bless malam
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂 mashallah mashallah ❤️❤️❤️ Dr Idris ❤❤❤❤❤❤❤❤
Mlm .idris Allah. Yasaka da Alkairi
Lale mallan Muhammad Awal da sauranka cikin ilimi
Dr. akwai ilimi
Malan awal babu huja
Walahi gara jaki da wanan zindiki makiyin annabi saw
Muna jinku ka karanto mu masu sauraro sai muyi hukunci. In Kuma ba hujja sai Muji.
😂😂😂
Kace Annabi Yusuf yabada rigansa aka shafi huskansa shei idon sa yabude da izini Allah wanan mujizane
Salamaleykoumwa rahmatou llahi wa barkatuhu Allahya saka da alhery gaskiya qiblafm kana adalchi haka akeso Allah ya saka da alhery
kai malaminnan 'AUWAL' don bazan ce mishi sheikh bama, Yana da Jahilci kuma da son zuciya.. Amma fatana Yajim Tsoron Allah... Kuma ya koma Makaranta!
Dr idris yayi gaskia
Why the guy mohammed is so upset
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah ya karawa Dr, lafiya
Wannan Sheikh Muhammad Awal da sauran shi
Hhhhhh idirs iKon Allah
Mallam Awzl Bambu huja
Shi kuma ibn jaouji yafi sahabai sanin tauhidi
Am very surprised that till now Muslims are still debating on this matter, their nothing any beingn can do or carry out any miracle without the permission of all mighty Allah
Mr fuhad malam Idris yanada surutudayawa shiyasa bashidanuysuwa awajan karatu yanagaba yanabaya shiyasa za,agani kamar yafi malam auwal hujja maganar gaskiya kumakayi tunani sosai wallahi zakafahimchi abonda nakenufi kahuta lafiya
❤❤❤😅
Dr. na bata lokacin shi ne
Auwal tautaunawa daban cinmutunci daban aduniyannan akoi wanda yafi karfin akarantardashi.
Wanan idrissu bakawarijé ne walahi
Ta Ina ya zama bahawarije? Wai ka sanma ma'anar bahawarije? Kawai ku banda barin zance babu abunda kuka iya,sai shirme.
Kuyi dai yan bidia Idan hujja ta Kare muku Sai zagi Sama dai-sama dai Ahlussunna
Ina ma docter y'a dena tautaunawa da Irin waennan jahilay en son zuchiya.wannan almajirin en bidia ne kaway
Inbada zindikanci in izala ba abinda yake shirka a duniya to inaga lahira wawaye kawarijawa Banza mahaoukata
Kai ma jahili Wallahi
Kai ma jahili Wallahi
@@mohammedel-yakubu3247 kaine jahili dan bamaiyin izala sai jahili ko marar rabo dan Allah in tambayeka maganar annabi saw zanbi ko taku in izala
Ni ba Dan izala ba ne, Kayi kuskure anan.. annabi ya che a roke shi?
Sheikh Awal knows a lot but how to talk is the problem but the dr doesn’t have any evidence he just know how to talk like politicians
Gaskia malam auwal ka koma makaranta shin kafiri ne ya kamata yakoma ga Allah idan yashiga masifa ko musulmi?
Ace anyi gaban sayadina Umar to waye Ibn taimiya ko Albani ko wani tsinane docter jaki
Kai ne tsinanne jahili, comments naka babu ilimi bakuma anfani
Uwar data haifeka itace tsinanniya wawa dan shegiya
Koma makaranta😂😂😂
Wannan baata mana lokachi kaway yakeyi.domin chi yacoub ne y'a nemi taymakon yusuf?
Dr. Idris is talking about sicking help of dead person. But taking about Yusuf alaihi Salam was alive and his father alaihi Salam was alive