KIRAN WAYA DA ALKANAWY YAYI WA SHEIK MUNIR KOZA YA KUNYATA IZALA. KU KALLI YANDA YA GUDU DA KANSA..
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 25 ธ.ค. 2021
- Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
#Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam
Allah ya saka da alkhairi sheik imam munir koza
❤ SHEIRKAH NAH MASHA ALLAH
Macha allahu chek manuru
Waly yan Allah na korey ba jasuyerda ah ganesu bah
❤❤❤masha allah❤❤❤
Masha allah shakah munir allah ya Kara lfy
Dan allah mudada satsoran allah wanna magaganu kunaba makiyan musuluci Dana akan musulmine sarki zaku Karina kura da masuzuwa su dinga bataci ga sahabba annabi
Hmm wannan alkanawin sai ahankali Wllh
Malam ahamed Allah ya sakamaka da alhiri
Allah ya Kara kusan chi shehu munir
Allah ya Saka da alkhairi
Rzak bawan Allah
Allah ya kara karama
Syd munir Allah yasaka da alkhairi
Mutumin da ko sunan littafi baya iya fada daidai ba zaiyi Shaikh Ibrahim Niass gyara.
A gaskiya ilmi ya lalace, a hannun su Alkanawy
SeHki. Fatuhu
جزيتم كل الخير ياسيدى
sheki. Fatihu
ماشاءاللہ ماشاءاللہ
Masha Allah
Sheikh koza 🤝
اللهم صلى على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين عدد ماكان وعداد مايكون وعدد وعدد حركة والسكون.
Wallahi izzala ba karatu sai gardama
ba suda wayo
Muna jin dadi imam manir koza mun godé sosai
Shak imma munir allayasa ka
🎉❤
Allah yakara lafiya shekh munir Adam koza ya karfafi guywoyinka da tinkakar kafirai makiya Allah
Alkanawi wawa mararfahimta
Dan Allah ina zan samu chigaban wannan tattaunawa?
Gaskiya akwai matsala a ɗariqa, abin dariya🤣😂🤣
Mallam Ahmad Allah ya Saka Maka da alkhairi wallahi ka koyama Koza karatu kyauta,Wanda inda a Wani wurine Sai ya biya.
Wallahi Karya Ku kayi ma mallam Abubakar Mahmud Gumi, saboda hassada irin Na yan bidi'a Mallam Abubakar Mahmud Gumi tun Yana raye yake cewa in akwai gyara a tafsirinshi a zo a gyara tun kafin ya rasu Babu shehi daya DA yazo yayi mishi gyara Sai yanzu zakuce Wai tafsirinshi Yana cike DA kuskure, Allah ya shiryeku.
Dukan su ya zauna dasu lokaci guda1 ☝️ ?
@@aliwakassoidrissaaljabbari1821 ai ba Sai ya zauna dasuba Duk Wanda yaga ba dai dai ba Yana DA Ikon yayi Magana Ko ya kushe a lokacin Yana raye Amma yanzu bakin alkalami ya bushe tunda ya rasu Sai dai ka zagi bawan Allah ka rage mishi nauyi a kabarinshi. Kuskure a littafi ba shineba a'a ana ganewa? Shine maganar ba kuskurenba sakon shine abunda yafi muhimmanci .
@@abdullahiibrahimusman8135 Dan Izala 😁 kenan shine kawai hujja ya mutu 🙄 bashi a rayé ko
@@aliwakassoidrissaaljabbari1821 ba hujja bane Kenan,Ko ba ka yarda ya mutun bane?
@@abdullahiibrahimusman8135 Inaso in tambayé ka da Gumi da Ibrahim Inyassi Kaulahi Wayé a rayé cikin su ?
Humm wai a haka koza ya kunyatar da izala bayan izalatce kunyatar dachi kawai don kunsaba da kariya😂😂😂😂
Muna godiya shek Allah yakara mana kaunar fiyaiyyen halitta saiyyadina Muhammadun rasulullahi S A W
Malaalkanawuy likitan mahaukata waneyaro
Babu mabiyan da basa iyayi wa Mallaman su gyara kamar Salafawa ko Wahabiyya, kuma kowa yasan haka.
Yan darika kunada kuri da nuna isa kamar kunfi kowa ilimi
🤭🤭🤭🤭
Amma mun samu labarin shehu Ibrahim inyass ya auri Mata 84 arayuwarsa
À lokaci guda1 ☝️ ya taré da su?
Wajan wa kuka samu labarin a wanne littafin kuka samu?
Hmmm. Allah ya tsinewa Albani
Alkanawi kai Wawa inane jahili kwai gara jaki kwai
Na Tabbata wallahi babu kamar sa a familinku
Wallahi katuba kabi gaskiya
Dariqa ta mutu
Yan bidia ba abinda kuka iya sai karya
Wannan HAKAYAKE sai hauragiya da,rashin kuyan
Karyar banza yan maja
masha allah
Agaskiya afarko nibana dareda tujaniya ama yanzu zankarbita saboda ahalasunah gabadaya sudai. Inyas yayikaza yayikaza sanagane hassada sukemai to minene yadameku dashi kuyi karatu kawe ama kulum. Da in.
@@alibouziane6924 dama kai din dan bidia ne. Ba yadda za ayi wanda yake sunna Ya koma bidia. Izala. Sunna basu hada Allah tarayya da kowa wajen bauta sai dai kalallahiu kalalrasulu. Amman agrin kano kowa yasan yadda yan bidia musamman yan inyas suke cover dason Annabi amman sai Allah Ya tona musu asiri kowa yasan case din su Abdul inyas da wannan asararrem yaron da yayi waka shi saboda tabewa datayi masa yawa inyas Yayiwa waka yake kambamashi Ya kaishi matsayin Allah waiyazubilla.yake kuma zagin Allah waiyazubilla har yanzu ana sharia dashi. Shiko Abdul inyas maulud na inyas sukayi a kurna suka rika zagin Annabi suma suna nan ana case dinsu har yanzu ga abubuwanan na kafirci a social media kaji wani wai yana da'awar shi musulmaine yana fada kafirci karara. To ta yaya cikakken musulmi zai ko kalli wayannan mutane
She hu Ibrahim inyass fasikine kuma kafirine