EP15 | RUMFAR AFRICA | WAKA DA MAWAKA | MAL. ABUBAKAR IBRAHIM KANTAMA | PODCAST

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 8

  • @halifausman
    @halifausman ปีที่แล้ว

    Allah yasaka malam allah yakara basira

  • @umarbnnaseer
    @umarbnnaseer ปีที่แล้ว

    Allah ya saka da Alkhairi

  • @abdul-basidsaadanbantaje5392
    @abdul-basidsaadanbantaje5392 7 หลายเดือนก่อน

    Tabbas Na ji dadin wannan hirar Wallahi. Na karu sosai a matsayina na mai rubuta wakokin Hausa.
    Allah saka da Alkhairi

  • @AHMADABDULKARIM-tw8io
    @AHMADABDULKARIM-tw8io ปีที่แล้ว +2

    Ina son na bada shawara na ku bude page a facebook domin abin zaifi yaduwa sama da youtube...shawarace nagode Allah ya biya ku

  • @AHMADABDULKARIM-tw8io
    @AHMADABDULKARIM-tw8io ปีที่แล้ว +2

    Aslm ina ma alkantamawy fatan alheri tare da mal.musa magawata.
    Sannan kuma ina qara qarfafar m. Musa magawata akan ya qara matsowa daf da microphone domin sautin yaringa fita sosai.kamar yadda yayi yau

    • @sanimusa227
      @sanimusa227 ปีที่แล้ว +1

      MUNA GODIYA SOSAI

  • @oliviersokegbaipou49
    @oliviersokegbaipou49 ปีที่แล้ว

    Muna gaisuwa

  • @abdul-basidsaadanbantaje5392
    @abdul-basidsaadanbantaje5392 7 หลายเดือนก่อน

    Da aka ambaci kalmar ATAFA, sai Na tuna Wakar Sa'eed Nagudu, inda yake cewa:
    "Farar ATAFA ba ta kama da Farar Tumfafiya..."
    Tun 2013 Nake jin wakar amma sai yau na san ma'anar Atafa din; saboda a daa ina cewa "ATTUFAH (Apple)" ne.