Dr idiris ikon allah aciggaba da ruguza mushiriqqai dr idir ansanka ammar rashin hujja yasa ana manta wayye kai ciggaba da qonasu dr dan kaidin dalmane dr wannan daga ganinsa wawane
Dr.Idris Allah ya Saka da alheri, wannan ai bama malami balle ace wai sahibul raddi maqaryaci Munaji yace shashasha amma ba tsoron Allah yace bai Fadi ba.
Tun nan duniya ka fadi abu, ka kira Dr Idris shashasha kowa ya jiya amma maimakon ka janye ka nemi ya fiya, sai kayi qememe kace baka fada ba, kaga wannan bai kamata a riqe addini a wajensa ba don wallahi bai tsoron Allah kuma maqaryaci ne.
Subhanallah, sincerely speaking I'm disappointed in them both. You're the ones we all look up to for @ least (but not limited to) guidance and straight path. Social media suppose to be optimized in terms of usage, positively. Even if the world has identified errors and mistakes, but you the 'ULAMA' we're expecting nothing less than decency in approach and response. May Allah guide us aright amen. Wassalamu alaikum wa Rahmatullah
Dan bidia ba hujja se qaryya kawai da kame kame kazagi muttun kace baka zageshiba kakirashi da Sha Sha Sha amma ka mantah sabo da bakujin kunyyar qaryya kazo gurin dr yaqarama illimi
To ai dama duk wadannan masu yawan haushin da sunan raddi da ace irin haka ake shiryawa acire zage zage da cin mutumcin juna da kausasa lafuza saidai kawo hujja tsantsa to wallahi da wasu dadama duk da sai sun dinga jin kunyar hatta iyayen su da iyalansu
Allah ya kara ilimi dr idris Abdoul Aziz
Gaskiya yana buqatan ilimi. Saboda wallahi gashi a fili ya nuna shi Jaki ne
Dr Idris ikon Allah
Allah ya Sakawa Dr idiris da alkairy
Dr Idris Abdulaziz ❤
Dr❤
Alhamdullah Allah ya Kara tsare Dr imam Idris abdulazeez dutsen tanshi mujaddidi na zamani daga sharrin makiya da Kuma sauran malaman mu na Sunnah
WAllahi naji ya ce shashasha. Mallam Sahibul Raddi kaji tsoron Allah. Allah ya saka wa Dr Idris da Aljannah.
Sahibbu taddi Allah yasaka ❤❤❤
Gaskiya tsakani da allah dr yafishi hujjah wlh har ga allah
Dr tauheedd asadul sunnah❤❤❤❤❤
Ya Allah protect Dr Idris
Mai Taya ah Kai yashiga hannu, afuwa Dr Idris zakin sunnah ❤🎉 ayi hakuri yarone marar tarbiya ga jahilci
Allah yasaka da alkairi Dr idirisu
Allah ya sawakewa malami,kuma makaryaci na a nuna,wannan shine matsalar ciwon bidia
Wannan mutun bashi da hujja wallahi kame kame yake karya kake kace zaka Kure Dr Idris Abdul-aziz ban kaura yake kawai
Dr. Jakin?
@@shamsuddeensaleh482 babaka ne Dr jaki
Wlhi wlhi mutanen nan basu tsoron Allah wlhi Yan uwa ku fahimci maganan Dr Idris da kyau Dan allah mu maganganu su far nan Dan Allah
Ni ma na ji ya ce shashasha
A ringa jin tsoron Allah
❤❤❤dr idris
Dan Allah ku rika kawo malamai masu ilimi ba jahilaiba
Allah ya sakawa dr Idris da Alkhairi amin❤
Sahibul radi bayada huja
Imam Idris abdulaziz Allah yasaka da alkhairi wallahi kafishi hujja.
Allah yabiya Dr❤
Allah yayima malan idiris albarka sarkin hujja
Allah ya taimaki mai hujja
Sarkin Jakanci dai. Dr Jaki
😂😂😂wato baka da hujja dole ka koma kame kame wallahi Dr Idris duka ya sallameka baka da hujja
Wlh yace Sha Sha sha
Gaskiya Allah tsinewa dan bidia matsiyaci munafuki
Wallahi ya ce shashasha
Fuad alla yamaka albarka dr idris ya gagara ba iyawa da shi
Dr idiris ikon allah aciggaba da ruguza mushiriqqai dr idir ansanka ammar rashin hujja yasa ana manta wayye kai ciggaba da qonasu dr dan kaidin dalmane dr wannan daga ganinsa wawane
Dr ikon Allah Allah Ya karawa Dr lafiya kuma ina son Dr saboda Allah
Wallahi yace shasha
Wallahi naji yace shashasha
Dr Tauhid...
Ikon Allah, Allah ya qara maka kafin gwaiwa kare sunna. Ameen
Wallahi naji yace shashasha amma saboda rashin tsoron Allah yace bai gaya ba
Dr Idriss Abdul Azizi baba makiyi manzon alhal ne
Kai ba wane muna fukai Allah yai mana maganin ku Dr ya fi karfinku yan bi'a domin shi gaskiya da gaskiyane. GASKIYA dokin karfe
Wallahi ya bashi hujja da Ilimi, Dr. Jaki ya sha karatu yau.
Gaskia ya tche sha.sha.sha sai dai shi kade ya san mi yakai nufi.
Dr ❤❤❤
Masha Allah Allah ya karawa malam lafiya da nisan kwana Mai albarka
Malam sahibu Allah ya saka da alkari
Dr.Idris Allah ya Saka da alheri, wannan ai bama malami balle ace wai sahibul raddi maqaryaci Munaji yace shashasha amma ba tsoron Allah yace bai Fadi ba.
Dr iKon allah
Nifa da allah yaban 100bn gwara yaban ilimi irin na Dr Idris zakin sunnah Dr tauheed ❤🎉
❤❤❤❤❤❤ Yessssssssssss
Kana ruwa😂😂😂😂😂
@@mabbalanzai how!!!!
Wallahi nima haka❤❤❤❤❤❤
Allahu Akbar Dr imam Idris abdulazeez dutsen tanshi mujaddidi na zamani iKon Allah
Dr.tauhid Allah shi qara albarka.
Wallahi Nima naji kalmar shashasha. Malaman bidi'a akwai karya.
Yauwa fa Dr ya riko gara 😅😅😅 zai sa shi kuka , sai ya amsa fa karya gudu ku tare mana kofa, 😅😅😅 Abashi kaya Dr koda ya gudu akwai record
Dr kayi gaba Allah ya Kara kiyayeka
Daga sharrin su sahibul shaidan
Yayi gaba a ina? Kana jin mutum jaki babu abinda ya sani kana wani ce yayi gaba. Yayi gaba a hauka ba
Sahibul raddi ya rude, anyi tambaya ya kasa bada amsa ya koma Yana zagi. Tir da halinka, sahibul raddi wallahi ka bamu kunya.
Idiris abdoul zizi mahhoukaci
Ban za
Fu'adu nima Naji yacé shasha.wallahitallahi
Tun nan duniya ka fadi abu, ka kira Dr Idris shashasha kowa ya jiya amma maimakon ka janye ka nemi ya fiya, sai kayi qememe kace baka fada ba, kaga wannan bai kamata a riqe addini a wajensa ba don wallahi bai tsoron Allah kuma maqaryaci ne.
Malam ya dage saiya inganta hadisin أن ابي و الأم...
Ai dole yasamu matsalar waya
DR tawhidi ❤
Walahi I heard him said shashasha
Neman illimi yake ko qurene
Don Allah Idriss kakebi à hankali
Wlh yace chasha anma huja akeso
Har haushi yaban 😂😂Kai kawo hujja kana kame kame Dr Idris ba abun wasa ku bane wlhi
Salam. Wanna ya Kira Dr. Shashasha. Kuma duk maisaurare yaji wanna furoci.
Toh ai gaskiya ne, mugun shashasha ne wallahi
Amma ai yayi musu
Wallahi yache chachacha makaryachine
Allah duk wanda yace iyayen annabi nawuta Allah katsinewa uwarsa da,ubansa kasasu wuta
Wallahi yagudu
gaskia wannan malamin ya ci sunanshi dr JAKIN BANZA
Sahibul raddi ka kasa kawo kaidar daga bakin malamai da zai sai a yi jifa da hadisin.
Wallahi yafada Sha Sha Sha Sai Dai in ya karyata
Yarikicenne Amma dr Idris kayafemasa
Nima naji yace shashasha
Dr maganin daƙikan ƴan bidia
Wlh wannan bayada hujja
Dr Ikon Allah
Allah yakara lafiya
Dodan Yan bidia da "ya"yanta
Allah yakareka
Dr.Idris dodon yan bidia
Isun she hakane wayayimasa izini bayamagana dankasa
Me yasa kuke daukan zafi?
To ai shashan ne
Is true he sed it
Sahibul raddi, ka chanza suna ko laqani dan ko wanda yake dalibi, zai fahimchi baa ka da ilmi.
Subhanallah, sincerely speaking I'm disappointed in them both. You're the ones we all look up to for @ least (but not limited to) guidance and straight path. Social media suppose to be optimized in terms of usage, positively. Even if the world has identified errors and mistakes, but you the 'ULAMA' we're expecting nothing less than decency in approach and response. May Allah guide us aright amen. Wassalamu alaikum wa Rahmatullah
Dr. Jaki kenan
Dan bidia ba hujja se qaryya kawai da kame kame kazagi muttun kace baka zageshiba kakirashi da Sha Sha Sha amma ka mantah sabo da bakujin kunyyar qaryya kazo gurin dr yaqarama illimi
Allah ya sakawa Dr Idris da alkhairi, lalle sahiburraddi jahilin gaske ne
To ai dama duk wadannan masu yawan haushin da sunan raddi da ace irin haka ake shiryawa acire zage zage da cin mutumcin juna da kausasa lafuza saidai kawo hujja tsantsa to wallahi da wasu dadama duk da sai sun dinga jin kunyar hatta iyayen su da iyalansu
Sahibul raddi baka kawo hujja ba fa ka dai fadi raayin ka.
Wlh sahbul radyn bashi da hujja sai yunkurin zagi da musu
Kace yau Mutanen Nguru sun shiga hannu
Gaskiya Dr Idris baka kyautawa , bai kamata kake abu da hayaniyaba kana abu kamar zolaya kamar fada wannan ai hayaniyace
Idirs Kai ka dai gayyah
Gaskiya wannan ba sahibul raddi bane saidai sahibul tsoro da kauce kauce.
Babu mgnr magabata koh daya acikin mgnr wannan Dan bidian sai shirmen banza da jahilci
Hhhhhhh bidi ah masifa ce wlh 😂😂
Fu'ad kafara zama muna fiki wallahi Dr Idris kawai hayaniya yake. Da wasa da zolaya
Sahibul jahli
Mu munji kache Sha Sha kuma kace bakafada ahakan way Kai malami
Walh Dr. Jaki dinnan wawa ne. Jahilcin banza da wofi ke damun shi. Wallahi tausayin dalibai masu zama a gaban shi nakeyi.
Dr tauhidi zallah wane mutum
Hadisan kanshi yazo kala Ukku Cikin mabanbantan ruwayoyi kaga kuwa ai Hujja Tasamu
Shege bakin kafiri sahibul hauka yashiga hannu
Banda zagi
Kawai bayada hujja
Waishi sahibul raddi tsinannane kamar Dr kace wai anya Dr ne kuwa
Ya dr tauhid