NASIHARDA TAJANYO FICEWAR MUTANE DAYAWA DAGA IZALA TAJAWO CECE-KUCE TSAKANIN IZALA
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2021
- Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kayi SHARING A Shafuffukan Sadarwa Domin Amfandda Alumma
#Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam
ماشاءالله تبارك الله الف الف الف مبروك
Malan Allah yasaka da alkairi Allah yakara daukaka Allah yakara ilimi Mai albarka alfarman nabiyu rahamati
Masha Allah
Alhamdu Lillah malan Irinku akeso
Allah kara lpy dalilin annabi Muhammadu s a w
S. A. W
Allah ya Kara lfy da Nisan kwana albarkacin manzon allah salalahu alaihi wasalam
Allah shikaramaka lafiya malan junaidu
Walahi hakane wanna gaskiyane allah ya sakawa malan da alheri ameen
Don allah mallam ya zan sami odio odio na malam ireirin wannan allah ya kara lfy
Allah ya sa kugane
Jazakallahu bi khairan Allah ya shiryar damu gaba daya amin
Respect
Mash allah allah yakarama malam lafiya alfarman annabi Muhammad
Allah Akbar masha Allah jazakal lafu bi khai ran malan Allah yakara Lfy
Allah Kara basira arama munaso adunga yimana tabsiri
Don haka kaji tsoron Allah.Babu abinda ya ke raba kan Al'umma kamar bidi'oin da kuka kawo don fifita shehun nan ku sama da fadin manzon Allah.
Arrrr
Wlh kuwa ai bazasu ganeba kasan laifi tudune suna takenasu suhangu nawani munafukai
Wallahi Zuwan izalane kan musulmin yarabu Tunda sukakarbo kwangila kace Yan titaniya to ku izala Ina tafito
Masha Allah wannan gaskiya ne Shek Allah qara lafiya da nisan kwana
Wan Gakiyane
gaskiya mubi annabi gaskiya jari malam allah sakama شكرا شكرا جزيلا لك
Allah ya karawa malan lafiya Allah ya samugane kuma Allah shiryemu gabadaya amen
Masha ALLAH
Amin
Allah y saka d alkhairi y kara kusanchi d annabi 🙏
Ma Shaa Allah
Aslm.barka. da.warhaka.mallam
الإزالة تمام ميه بالميه الله يقويكم مجموعة الإزالة
Allah ya saka da alkhairi.
🤲🤲🤲
ok
Allah Chi sakama da alhairi
Am ni maganata shine bidi,a Vidi,a don't allah all ma man fa him tar ma lama I na kowanne fanni bawai iyaka malam izalaba ko tijjaniyyaba aji tsoron allah
Ma Sha allah
Himm
Ai suwađannan tsinannun gaskene
Ma cha allah
Allah ya karama lafiya Ameen ya Allah
Malam Allah ya saka da alhere
Masha ALLAH !!! ALLAH ya
saka da alkhayri Ameen
Wlh wnn maganar taka gaskiyane
shehu
Wallahi zucciya intayi tsatsa ruwa kadai baya wanketa. Kuma Muddin Allah ya ganarda Al'ummar Musulmi gaskiya suka hadu suka zama Abu Daya, to Wallahi sai yunwa ta kashe wasunsu don Basu iya wata Sana'a ba bayan wannan yaudara.
Macha allah
Godiya muke malam gaskiyane makari zakin duniya sai ya Kai
👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍
Karya kake
Masha allah malan kayi gaskiya
Best Talent.
Wai su ne masu tarbiya. Ka manta da abinda nasir Ado ke yi koh na raddi zuwa ga Albany? Izala ce ta koya masa wannan?
Ya sunan dan dan izala ko irin sharrikune
Hauka Sai tijjanawa
Wallahi kai makaryacine kafin zuwan izzala kungiya nawane Amma ba'abin mamaki bane tinda kai yarune Amma kaje binciki tarihi agayama shi makari ma'asumine
Ubanka ne mahaukaci shege maƙin Annabi tir
Ka samu MATSALAR kwakwalwa
Adena sanzuciya dai afadi gaskiya
Wlhi kunyi kaɗan
Domin sonkai bayahana moutuwa
Wlh kuwa
Sayyadi Allah yasaka da alkhairi Allah yakara hima dakusanci mungode
IDAN yan IZALA sukayi nasara kan Abduljabbar .
.WALLAHI
kan pro. Makakari zasu dawo, wajan yimasa KAGE, SHARRI, CANZA MAGANA, za suyi tayi masa shima sai sunga bayansa.
Kuma kurubuta maganata da ga yau 16/10/2021.Ku aje.
Saboda haka yan dariqun da suka hada kai da yan IZALA wajan juya ma Abduljabbar magana, da yi masa SHARRI, da KAGE. da ci masa MUTUNCI ,datse mashi KARATU, domin Yi MASA SHARRI sunyi kuskure babba.
Kuma zamu ga haka nan gaba inda ranmu insha'Allah.
Ai kai jinedu kafi kowa juya magana shugabanku makari bai taba magana baiyi shubuha ba sai a barshi? Kuma rashin tarbiyar magana kafi kowa yinsa komai girman malami zakaci mutuncinsa
Aisu izala sun iya tada tarzoma a duniyar nan gasu basu da tarbiyya
Kai kanka bakada adalci domin Kai makaryacine
Kai Ina adalcin naka anan?
Nidaii Banga munii a wani managa tashina
Sayyadi Junaid Allah ya saka da alkhairi Amin,
Kai din ma ba tarbiyar ce da kai ba
HHH ƙiyayyar Annabi ce tsmotsa ko?
Izala tafi karfin Shehunnan Darika ballatana kananan almajirai,Iran rana ta fito tafin hannu baya iya kareta,kai makaryacine
Kun hada kai da yan izala kun juyama Abduljabbar magana.
Wallahi,wallahi,wallahi,
Allah ba zai barku kuhutaba.
Bayan haka yan izala bazasu bar pro.makariba sai sun ga bayan shi. Kurubuta Ku aje.
Dakai da abbadul jabar din kunci uwarku Allah yatsinemakualbarka maki manzon Allah saw duk Wanda baya kaunar Annabi wallahi bamasansa Allah ma baya kaunar maikiyan annabi irinku turda haihuwarku
@@fatimahalliru3530 Jahili keyin zagi. Maganar ta lilmi CE.
Ga hadisi A bukhari. An CE shugaban halitta yana zagaya Mayan sa 11. Kullun safe da yamma.
Wa Nene yabada wanan labarin ? Shi ko matan sa?
Kin yarda da wannan hadin.?
To akwaisu dayawa.kije kisansu kana kidawo.
Kuma ga shi an CE sunnane.
Mun ga malaman Ku basu gaya mana yadda sukai da matansu
Ko basu yardaba suma?
To fah
Allah saqa
Ba gaskiya bane malam, kafin Izala akwai matsala tsakanin Qadiriyya da Tijjaniyya.Musamman a Kano.wasu na qabdu wasu na sadru.
To Amma wa ka taba ji ya kafurta Wani a cikin su?
Kaji Sakaray ko dahiru bauci sonawa Yana kafirta mutane Yan bidiah makaryatan banxane
Amma tsakani da Allah su Abulfathi da koza suna biyayya suna girmama malaman lzala?kana ina? Bakamusu Nasiha saida akataba Prof.
Idan ka na yaro ne a lokacin don haka baka sani ba,to ka tambayi manyan ku
Hhh ƙiyayyar Annabi ce tsmotsa ko?🤣🤣🤣
Morocco da Senegal sune country da inda ZAWIYAR الشيوخnaku sukeba right! Even though I have never went to Senegal but right now I'm at Morocco in FEZ. Masallatai dayawa nayi (Sallah, khamsul-salawat da Juma'ah) Amma banjiba banga halamu na DARIQAH ba, sede inche gargajiya cuz wasunsu sun yarda da gargajiya. Amma majority wallah SUNNAH ake dabbakawa ana karyata BIDI'AH wanda shine Izalah da manufarta. Hakan yanuna duk Muslims na duniya gabadaya suna kan Karantarwan AL-FURQAN da SUNNAH. الشيخTIJJANI da INYAS are Muslims and they are big scholars yes, but you kuna kaisu mastayin daba nasuba. Morocco, Senegal and Nigeria ne akasansu da saura Africain country bafa a duniya gabadaya ba. Amma big SALAF da sauran SUNNAH scholars aduniya ake jinsu kuma ake karantar da litatafansu wanda Izalah a Africa bakidaya ba a Nigeria kadaeba akan hakan suke kuma akan hakan ake koyarda dalibae. Amma a hakan kuke zagi da cinmutuncun Izalah-SALAFIYYAH while kune kukekan bata. Allah wallah kuji tsoron Allah.
Hmm Kira ce zata cewa kare maye Sabi da rainin hankali
Shege makiyin Annabi
Shege wlh munsani Annabi ne bakwaso
Allah swt ya ganar damu duka!
Ku yanzu rashin girmamawa aka wuceku frop da akayi mai raddi anyi n'a ilimine da saikuzo ku kwatoshi kamar yadda kukarenesuba sunzo sun canyeku ba kuma frop kin mungane kinamine
Yanzu d'aï frop da yaransa suna hannun alkanawi kun kasa ansosu
Hummm an ciye pro Kenan ? Kafadi Mutum 1 Wanda yakay pro Maqari ilimi a izala
Izalah! Izalah!! Izalah!!! Kowa yadibo haukarsa Izalah. Meye damuwarkune kan? Hakika Kai me ilimi ne kana magana na ilimi. Amma, kacire sonzuciya kaima. Sabida,kadanne lepnku da bidi'arku kana against na Izalah. Ya kamata duk wanda yatabaka kayimasa raddi shikadai ba kahada kungiya all ba okay. Kasanifa Kai da ire irenka masu ilimi kun danne ilimin kukade kunki koyarda yaraku. kasanifa Izalah, bidi'arku da kai shehunaku mastayin (Sahab,Annabi har mastayin Allah wasunku suke Kaisufa)duk wadanan basu maka zapba se RADDI ga PROF. Mlm kaji tsoron Allah fa kaima. Nowadays,Izalah fa we are exceeding in common. We have educated both at (Islam and western education). In my opinion, yakamata kuna gayawa kanku gaskiya ba wai kuna danneta kuna zaluntar mutaneba. Allah ubangiji ya ganardamu gaskiya ya bamu ikon binta, ya bayyana mana karya ya hanemu da bamu ikon bijire mata. Wassala mu'alaekum.
Keep quit!!!! Nothing to say,we have to co-operate.
Yace duk Wanda baya muwlidi ba musulmibane saboda me Kai nan malamin musa Yusuf yafikarfin ka malamin ka shine sa a shi baikaiba bokaye ya cida addini kawai munafukai ba abinda kuka Iya Sai raddi ba Aya ba hadisi Sai raddi anabiyanka kunacin mutunci malamai za afara kama duk wani shege da baida ilimi Sai raddi mayin waci kawai
Sai gashi sunusi khalil ya tabbatar da hakan. Shin ne zakace akan hakan? Wlh Kuna bani mamaki akan inkari akan murna da samuwar Manzon Allah S.A.W
Malam Junaidu kai Jahiline Amman har yanzu baka yarda kai Jahili bane,Jahilul-murakkab.
Tambarin izala "Rashin Kunya"
Hakika kai dan izalane. Allah shikasheka da ainihin akidar izala.
In zuciya tayi tsatsa ruwa baya wanketa
Maqaryacee
Malan na darika nagode
Wlh nazachi zanji gaskiya azancenka shashashan masu bidi'a
Dan allah mlm ibrashim miye bidia
Kai kodade kana takaichin sunna da ahalinta bayankuma abinda bakasani kaidik lokachinda kake chili suyanka da mayanka dayan sauran mabiyanku na Dole dajahilan dasuka Bache sukabar hanyar annabi sallahu alaihi wasallam suka Kama hanyar wanni waishi tijjani inwayannan kadadin irinka sunakadaka saikaga kamar kowa kamar taredaku yake wallahi ba Wanda Bawani zaifahimchi sunna yakoma binku taronsonzuchi taron zabi sonka kumakai Kullun azakakai kowa irin makafin fake bayankane saifito kanawani shirme kamar kowa baidankomiba saikai kamar kowa rayinkane yake saurare kumakai ko chikin tijjanawa baka fuskar karbi bakada wata hikima addama za,afahimchimikake nufi haba kodade wazaibar hasken sunna yakoma chikin duhun Bidi,a
Kai Dan Sunnar Ibn Taimiyya ko rubutun Bokon ma baka iyaba, Amma kanason ka Rena wanda ko wadanda kake bibiya sun San yafi karfinsu. Inama da ka saurara ko ka samu dawowa daga bibiyar Shiririta.
Kaje ka koyi rubutu da fari
Masha allah sayyadi junaidu
Kaji jahili zaici kyaran malan
Mad man
جزيتم خيراً وكفيتم شراdan Allah al'ummar annabi mouhammadou sallahu alaihi wasallama mu ajiye son zuciya mutuna mu musulmaine mubi karantarwar musulunci ba son zuciyaba wly bazamu taba zama lafiyaba Say mundawowa karban gaskiya ko ahannun makiyanmu ne wannan nasiha kada mukalli abakinwa taffito ko awace jama'a taffito mukalleta matsayin ta fito ahannun musulmi koda akidunmu Sun banbanta allanmu Daya ne annabinmu Daya ne kur'aninmu Daya ne daga Karcher jahillai Dan Allah subarwa malammai cha'anin addini su kuma malammai su ji tsoron allansu kada sumanta wakilaine na manzan Allah sallallahu alaihi wa sallama kuma duk mai ilimi ko dalibi mai Neman ilimi ina Bachi chawara anémi ilimi Dan Allah kawai Chine mafita agaremu gaba Daya kamar yanda asani ne
من طلب العلم للمعاد فاز بفضل من الرشاد
فيا لخسران طالبيه لنيل فضل من العباد
To wanda Ya fita daga izala ko sunnan ina zashi? Bidia? subhanallah Ai duk wanda yake
Ya yarda da Alqurani da hadith wannan shine izala
Sai yaje wurin sunnar Manzon Allah
Kaji dan iska munafiki katsaya a bokancika Mara kunya ba harda kaiba akecin mutunci malamaiba shege kaiba Yaron bane inataka tarbiya mahawkaci kawai Kuma done pro makaryacin zai kafirta mutane don
Mu bazamu zagekaba kaje Allah yasa halinka yabika aduk inda kake inkuma kanada niyyar shiriya Allah shiryeka kagane gaskiya kadaina zagin malamai koma nawanne akidace matukar dai ba malamin yacancanchi zagiba
Allahumma yabi nasa hakkinsa alfarman Manzon Allah S. A.W
Sako da shawari ! Yara da daliban TIJJANIYYAH kuyi tunani kuyi nazari ace duk Muslims na duniya susan الشيخTIJJANI da INYAS ko agunsu aka koyi addini ko iliminsu kawai ake anfani dashi,Kai atunaninka hakan abune me yiyuwa? Kurku mantafa aqidarku da qungiyarku ta TIJJANIYYAH a Nigeria kawai tasanu ko kunsan da hakan. Ka/ki tanbaya ko bincike shin Izalah-SALAFIYYAH da DARIQA AT-TIJJANIYYAH ko QADIRIYYAH suwaye suke yakar BIDI'AH suke dabbaka SUNNAH tsakaninsu seka tantance masu chida addini. Sanan, Malaman TIJJANIYYAH yakamata kuji tsoron Allah kusanar da yaranku da dalibanku suwaye Malaman SUNNAH magabata ba Malaman TIJJANIYYAH ba. Allah ubangiji ya ganardamu gaskiya. Wassala mu'alaekum.
Masha Allah