Assalamu alaikum warahmatullah, Akaramakallah Allah ya ƙara lafiya da nisan kwana, ya saka da alheri. Irin wannan karantarwar duniyar Musulunci musamman Nigeria ke bukata don samun haɗin kai da zaman lafiya tsakanin mu. اطيعوا الله ورسوله ولاتنزعوا فتفشلوا وتذهب ريحكم واصبروا.......... واعتصموا بحبل الله جميعا ولا تفرقوا........... . To Akaramakallah tsakanin ka da ALLAH menene matsayin maulidi a musulunci. Na yi wannan tambayar ne don na ga ka na faɗin GASKIYA. shima ya kamata ka yi bayani akan shi.
Masha àllahu Malan yafadi GASKIYA Allah yahada kan musulmai al Umar annabi mahamadu rasululahi saw sallalahu alaihi wassallam Allah ya bamu IKON BINTA GASKIYAr Allah ya tamakemu dan annabi mahamadu Saw
Malam, Allah ya sa ka da Alkhairi. Zaiyi Kyau Masu Hannu da Shuni Ma su Kishin Daukaka Haddin Allah da Su rinka daukar Nauyin wadannan Karatu da wannan Malam ke yi domin bazawa Musulmin Duniya. Yin Hakan zai Jaddada Hadin Kan Musulmin Duniya. Ina so Malam ya taimaka mini da Nambar wayarsa. Ni Dan Jarida ne a Kano. Ngd.
Wannan maganah Akwai son zuciya WLH munafada yan darikane soboda karyar dasuke Yi wa Allah da manzonsa ne Kuma in muka barsu duk sai sun Bata Wannan Addini malan karya kakaiyi mubi masu son Bata Addinin Allah
Wannan malami ya fadi warwas, wannan malami bai san menene darika ba, yana da kyau Mallam ya koma ya yi bincike akan abun da ya bambanta izalah da darika, kuma dan izalah na asali da izalar gaske bai yin abubuwan da ka lissafa. Tabbas bambancin izalah da darika aiqda ce ba wani abu ba.
wallahi wannan maganar son xuciyane kace wai matsalar su maulidi da wazifa malam ka manta da fifita maganar shehu akan na Annabi da maganganu na ka firci acikin akidarsu Kuma kace abashi dubu biyar suyita Jan charbi shi charbin sunnah ne kumaganar cewa malamn su na Kore kamai Allah da wahadatil wujudi wallahi taqiyace
Allah yasaka d alkhairi, Allah yakara fahimtar damu gaskiya yabamu ikon binta yasa dukkan malamai suyi koyi dakai,hakan shine zaihada kan musulmai, Allah yasa mudace duniya d lahira
Malam ba taron suna ne matsala ba, a'a kudade da ake tattarawa daga wanda ya kira taron sunan Saboda haka karya kake, yanzu munaso ka yi mana bayanin sauran mas'alolin, mauludi, Salatil Fatihi da sauransu. Kuma Kai zindiqi ne yin wannan bayanin Kuma ya kake sallah a masallaci da ake saka kida da waka alhali a cikin Nurul Albab na Sheikh Usman Danfodiyo ya kawo cewa duk wanda yayi sallah a cikin wadannan masallatan babu sallarsa har sai an dauke Kasar an maido da wata sa'annan a kar6i sallar Saboda haka karya ka ke ya Kai murakkab
Malam ALLAH yasaka da alheri yakaramuna imani da tsoron ALLAH Agaskiya samun irin wadannan malaman alhairine agaremu Kumani dan TIJJANIYA NE Amma wlh wannan malam imasonsa harma bansan yadda zanmisaltaba Ina sonsa sosai akan gaskiyar Kuma ALLAH yabamu ikon koyi da rinsu
Masha Allah Alhamdulillah Allah ya kara bamu ikon fadar gaskiya duk inda take kuma ko akan mune kuma ko kan waye. Mun fahimce ka sosai Allah ya saka da alkhairi ya jikan mahaifa yakuma yiwa ilimi albarka.
Ya Allah ka azurtamu da irin wadannan malaman dalilin annabi Muhammad s,a,w Wallahi da akwai irinsu da musulunci yaci gaba Allahu yasaka mashi da mafificin alkhairi
Had it been such people might be gotten adequately in our nation,we should make it in the way everything shall be normal in subsequent allegiance.And there will be no more crises in between the two parts and the other.
Akramakallahu ina da tambaya idan mutum yana tsubbu ko duba da sunan bada magani ko wani taimako to ya hallata a bishi Sallah idan ya hallata to mene hujja idan be hallata ba to ya abun yake
Assalamu alaikum warahmatullah, Akaramakallah Allah ya ƙara lafiya da nisan kwana, ya saka da alheri. Irin wannan karantarwar duniyar Musulunci musamman Nigeria ke bukata don samun haɗin kai da zaman lafiya tsakanin mu.
اطيعوا الله ورسوله ولاتنزعوا فتفشلوا وتذهب ريحكم واصبروا..........
واعتصموا بحبل الله جميعا ولا تفرقوا........... .
To Akaramakallah tsakanin ka da ALLAH menene matsayin maulidi a musulunci.
Na yi wannan tambayar ne don na ga ka na faɗin GASKIYA. shima ya kamata ka yi bayani akan shi.
Masha àllahu Malan yafadi GASKIYA Allah yahada kan musulmai al Umar annabi mahamadu rasululahi saw sallalahu alaihi wassallam Allah ya bamu IKON BINTA GASKIYAr Allah ya tamakemu dan annabi mahamadu Saw
Amin ya hayyu ya qayyumu 🤲.
Malam,
Allah ya sa ka da Alkhairi.
Zaiyi Kyau Masu Hannu da Shuni Ma su Kishin Daukaka Haddin Allah da Su rinka daukar Nauyin wadannan Karatu da wannan Malam ke yi domin bazawa Musulmin Duniya.
Yin Hakan zai Jaddada Hadin Kan Musulmin Duniya.
Ina so Malam ya taimaka mini da Nambar wayarsa.
Ni Dan Jarida ne a Kano. Ngd.
Masha Allah..Allah yasaka da alkhairi..
Saidai maganar gaskiya malan wani lokaci kana magana kamar bakasan ainihin aqidar yan dariqu ba
Wallahi malam kafikowa gaskiya a izalar ko 💘💘💘💘👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
Allah yasaka ma sheikh Aliyu Ibrahim kaduna da gidan Aljanna
Allah sariki Doniya inama malamai zasukuyi dawan gaskiya da abubuwa Sun tafi daidai mlm allah yasaka d alkairi alhamdulilh
Allah ya saka
Karatu malam yana kyau.
Nidai nadaina yin kudungoro
Na yarda da ikhlasinsa
Gaskiya mln da za'a samu ire-iren ku da anzauna lafiya
Malan Allah yasa kugama da duniya lahiya albarka shigaban duniya da lahira
Allah yasakada alkhairi Allah yakarawa malam lpy banida malamin da yake burgeni a Izala inba wannan malaminba
Wannan maganah Akwai son zuciya WLH munafada yan darikane soboda karyar dasuke Yi wa Allah da manzonsa ne Kuma in muka barsu duk sai sun Bata Wannan Addini malan karya kakaiyi mubi masu son Bata Addinin Allah
Gaskiya ne 😮
Allah Ya taimaki Mallam Ya qarama rayuwa Albarka.
Malam Allah ubangiji ya saka Maka da alheri wlh naji dadin wannan waazin
Allahu akbar Allahu Akbar Allahu Akbar hake nakeson gaskiya idan tazo gaskiya agayeta
Salamualaikum gaskiya kaimutiman kirkine gaski kawai kakeso wallahi daana daawa haka dajamaa sunfahimci addini
Allah ya saka da alheri 🙏🙏🙏🙏❤️❤️❤️❤️💚💚💚💚💚🧏🧏🧏🧏🧏
Idan haka ake yin waazi kowa zai sauraro kuma zaa fahimta,
Amma kace ma mutum dan wuta kuma kana son ya saurare ka?
Allah ya saka da alkhairi.
Wannan malami ya fadi warwas, wannan malami bai san menene darika ba, yana da kyau Mallam ya koma ya yi bincike akan abun da ya bambanta izalah da darika, kuma dan izalah na asali da izalar gaske bai yin abubuwan da ka lissafa.
Tabbas bambancin izalah da darika aiqda ce ba wani abu ba.
MUngode malam kafadin gaskiya rabudasu suta ihunsu gashi suna tabin Yan siyasa duk sunayi 😭😭😭😭
Wannan gaskiya ne malam allah ya kara basira kufadi gaskiya idan kunsani Malamai
Ya sheikh Allah ya karamaka Nisan rayuwa danisankuna dakurin
wallahi wannan maganar son xuciyane kace wai matsalar su maulidi da wazifa malam ka manta da fifita maganar shehu akan na Annabi da maganganu na ka firci acikin akidarsu Kuma kace abashi dubu biyar suyita Jan charbi shi charbin sunnah ne kumaganar cewa malamn su na Kore kamai Allah da wahadatil wujudi wallahi taqiyace
Allah ya sakamaka da gidan aljanna
Musulmi Dan uwan musulmi ne
kowa yabi kowa
Que le tout puissant vous protège accompagner
Masha Allah
Allah yasaka d alkhairi, Allah yakara fahimtar damu gaskiya yabamu ikon binta yasa dukkan malamai suyi koyi dakai,hakan shine zaihada kan musulmai, Allah yasa mudace duniya d lahira
Allah ya kara wa malam lafiya
Malam ba taron suna ne matsala ba, a'a kudade da ake tattarawa daga wanda ya kira taron sunan
Saboda haka karya kake, yanzu munaso ka yi mana bayanin sauran mas'alolin, mauludi, Salatil Fatihi da sauransu.
Kuma Kai zindiqi ne yin wannan bayanin
Kuma ya kake sallah a masallaci da ake saka kida da waka alhali a cikin Nurul Albab na Sheikh Usman Danfodiyo ya kawo cewa duk wanda yayi sallah a cikin wadannan masallatan babu sallarsa har sai an dauke Kasar an maido da wata sa'annan a kar6i sallar
Saboda haka karya ka ke ya Kai murakkab
Abidai a hankali,a warware komai cikin fahinta da bin sunna,bada wautaba.
Allah ya Kara lafiya Aameeeeeen 🤩❤ S.A.W ❤❤❤❤❤❤💋 Mungode sosai 😘
صل الله عليه وآله وصحبه وسلم
Allah Yakareka Yakara Haske Yakara Tsawon Rai Yakuma Karomana Irinka Ya Malam
Malam ALLAH yasaka da alheri yakaramuna imani da tsoron ALLAH
Agaskiya samun irin wadannan malaman alhairine agaremu
Kumani dan TIJJANIYA NE Amma wlh wannan malam imasonsa harma bansan yadda zanmisaltaba
Ina sonsa sosai akan gaskiyar
Kuma ALLAH yabamu ikon koyi da rinsu
Akidanfa ita ba komaibane kaji tsoron Allah
Masha Allah Alhamdulillah Allah ya kara bamu ikon fadar gaskiya duk inda take kuma ko akan mune kuma ko kan waye. Mun fahimce ka sosai Allah ya saka da alkhairi ya jikan mahaifa yakuma yiwa ilimi albarka.
Excellent , May Allah bless u sir
Wannan gaskiyane Allah ya saka da alkhairy
Ya Allah ka azurtamu da irin wadannan malaman dalilin annabi Muhammad s,a,w
Wallahi da akwai irinsu da musulunci yaci gaba Allahu yasaka mashi da mafificin alkhairi
Gaskiyane malam
Allah ya saka da alheri
Well done Allah ya hada kan musulmai
Allah yabiya
Malan ena tare dakai dari bisa dari Allah ya taemaka
Masha Allah kaji gaskiya Allah ya saka da alkhairi malam
Had it been such people might be gotten adequately in our nation,we should make it in the way everything shall be normal in subsequent allegiance.And there will be no more crises in between the two parts and the other.
Good observations
Allah ya saka da alkhairi malam.
To Kenan ya halasta don talauci asabawa Allah. Ashe Kai bakada lissafi, wahadatul wujudi itace aqidar dariqa ko kaki ko kaso
Gaskiya
Allah yasa mudace hanya madaidaciya
Ihidinasiratalmustakhimm
Allah ya kawo hadin Kan Musulmi
Allah ya saka maka da alkairi malam
Allah ya hada kan mu Malam
Allah ya Kara sanni
Allah yasakawa mlm da alkhairi wllh irinku muke bukata ba masu zagin mutaneba da masu karyata juna
MALLAM kana addini Don mutu ko Don Allah ne Allah ya sheryika
Allah chikara lafiya malama
Akramakallahu ina da tambaya idan mutum yana tsubbu ko duba da sunan bada magani ko wani taimako to ya hallata a bishi Sallah idan ya hallata to mene hujja idan be hallata ba to ya abun yake
My fadawa Malam bank tsoron Allah, Amma ba mamaki don yace dagacan yafito,sannan iron badon izalar ba da baisan wani Hali Sai Masha ce ba...
Gaskiya kam. Da alama sakon sa yana tattare da munmunan sakon da ko da gangan ko da bisa kuskure 😢
Malam Allah ya saka da alheri
MASHA ALLAH, ALLAH YASANYA ALHAIRINSA AKAN WANNAN AL'AMARI
Jazakallahu khaira mlm
Alhamdu lillah Masha Allah
Allah yasa kama malam da alkhairi
Kaji gaskiya dai
Alhamdulillahi Mal Allah yasaka afadi gaskiya komai dachinta
Sheikh Abubakar mukhtar yola
Allah yayiwa rayuwa albarka
Allah ya karawa malam lafiya. Irin ku akeso acikin al-umma.
Malan Allah saka da alhkeiri gaskiya komai dacinta
ALLAH ya karama basira
masha Allah tabarakallah mlm Allah ya kara lfy mlm
Allah yakara lafiya malam
Allah ya kyuata
الحمد لله تمام
Allah yakara lafiya
allah yassaka da alkairi Malan gàskiya daci gareta..allah yassa mudace 🤲🕋🤲🕋🤲🕋🤲🕋
Allah ya kara lfy mallam gaskiya ne
Allah yasakawa malam ni dandariqane amma najidadi damaganarka
Allah ya tsare malam
Allah yasakawa Malan da aljanna
Allah yakara karo mana irin wadannan malamai
Malam Allah yakiyayeka masallacin gidan Alhaji Hamza aboabo
Masha Allah
Ya zanyi nasamu video nan a Whatsapp Dan Allah
Ai yayi yawan da bazai turo ta whatapp ba. Amma ka samu vidmate sai sauke shi ta can. Jazakallahu bikhair
@@karatuttukan_malaman_musulunci
Ok nagode
Masha-, allah
Allhmdllh allh y saka Erin wannan sigar karntrw za abi domin son juna d kuma zaman lafiya, allh y tabbatr da alkhairi
Malam gaskiya yan tijjaniya sabanin da su ba kawai maulidi bane 90% akidan su ba muslinci bane wallahi
Taikayi naka da a addini kaji
Da a ce dukkan maman izala irin wannan malaminne da anzauna lafiya
Wallahi kuwa Allah yaqara ganardamu
Yanada qoqari sosai.
Kuma hakan yayi
Hakane malam
Allah yakara ilmi
Allah yasaka daalhaira
Allah..ya..Bada..lahda..malan
Masha Allah
Allah ya kara lafiya
Wannan gaskiya ne.
gaskiyane MLM
Masha allah
Allah saka malan da dukkan yan izala irin kane da anzauna lafiya
Gaskiya ne
Allah yasa mu dace
Merci boquou le vrai marabou
Izzala da dariqa asa ido kawai
wannane gaskiyane malama
Masha allah allah yahada kan Muslimi baki daya allah yasaka da alkhairi
Allah yasaka da alkairi