ILIMI BA QARYA BANE:MALAMAN IZALA SUN RIKICE BAYA AN MUSU TAMBAYOYI SUN GAGARA AMSAWA...

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 ต.ค. 2021
  • Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kayi SHARING A Shafuffukan Sadarwa Domin Amfandda Alumma
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

ความคิดเห็น • 121

  • @malamalirafiatou7428
    @malamalirafiatou7428 3 หลายเดือนก่อน +1

    Sallallahu alaihi wa salam ❤❤❤❤❤

  • @KabirouAbdoulaye-bw1qg
    @KabirouAbdoulaye-bw1qg 14 วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤godiya muke Sheik Allah ya qaramuna son annabi Muhammad s a w alfarmar saiyada fadimatu zahra umma abiha, allahumma salli ala sayyidina Muhammadin wa'ala' alaihi wa ashabihi wa sallaman tasliman kasira ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @user-ws8rk6hd8h
    @user-ws8rk6hd8h 3 หลายเดือนก่อน

    Sallallahu alaihi Wasallama Allah yasa mudace اللهم أعز الاسلم والمسلمين واذالشرك والمشركين

  • @malamalirafiatou7428
    @malamalirafiatou7428 3 หลายเดือนก่อน

    Allah karama na kussanci da annabi sallallahu alaihi wa salam ❤❤❤

  • @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd
    @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd หลายเดือนก่อน

    Masha Allah Sallallahu alaihi wasallam Allahu akbar

  • @YauIbrahim-nl7rb
    @YauIbrahim-nl7rb 2 วันที่ผ่านมา

    Sallallahu alaihi wasallama ma sha Allahu

  • @umaribrahimkhalil1233
    @umaribrahimkhalil1233 2 ปีที่แล้ว +1

    ALHAMDULILLAHI.
    MUN GODE SHEIKH ALLAH YAJA KWANA.

  • @SalSileman
    @SalSileman 17 วันที่ผ่านมา

    ماشاءالله تبارك الله الف الف الف مبروك

  • @malamalirafiatou7428
    @malamalirafiatou7428 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yasa mugane amin ❤❤❤❤❤

  • @malamalirafiatou7428
    @malamalirafiatou7428 3 หลายเดือนก่อน

    Madalla ya cheikh, ai dama maulidi na masu son manzon Allah sallallahu alaihi wa salam l. Makiya annabi sallallahu alaihi wa salam baza sugane ba.

  • @nasseramadou8382
    @nasseramadou8382 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha allahu jazakallahu hayran

  • @habibumustapha3681
    @habibumustapha3681 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah malan Allah yaqara basira da yalwan qirji

  • @abdullahiharuna7395
    @abdullahiharuna7395 2 ปีที่แล้ว +1

    Na'am Allah ya Kara lafiya maulana

  • @nafiuhamza9745
    @nafiuhamza9745 2 ปีที่แล้ว +3

    HAPPY MAULUD NABIYU SALLAHLLAHU ALAIHI WASALLAM

  • @ibrahimibrahim2347
    @ibrahimibrahim2347 2 ปีที่แล้ว +1

    Macha allah

  • @rabayarabaya9302
    @rabayarabaya9302 2 ปีที่แล้ว +3

    masha Allah shek junido

  • @ibrahimmusa1061
    @ibrahimmusa1061 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kara lafiya malam, Allah yasa sugane

  • @ibrahimmuazu5537
    @ibrahimmuazu5537 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya saka da alkhairi

  • @oumaryousuf4083
    @oumaryousuf4083 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha allahu

  • @hamzamoussamouktar9828
    @hamzamoussamouktar9828 2 ปีที่แล้ว +2

    Macha Allah alhammdulillah mongode sosai Allah yasaka da al'kairi Allah yaqara kusanci

  • @muhammadalasankogitv6894
    @muhammadalasankogitv6894 2 ปีที่แล้ว +1

    Asha allah, Allah yakara mana soyayyar annabi s a w

  • @harunaado4207
    @harunaado4207 2 ปีที่แล้ว +2

    Mashallah Alhamdulillah Allah karakusanci

  • @zayyansaeedhussain9427
    @zayyansaeedhussain9427 ปีที่แล้ว

    Allah yabar mana malam

  • @jamiluabubakarsaidu2671
    @jamiluabubakarsaidu2671 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya bada lada

  • @ahmadselemanmalamsulemanah8792
    @ahmadselemanmalamsulemanah8792 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah kara fahita

  • @ahmadselemanmalamsulemanah8792
    @ahmadselemanmalamsulemanah8792 2 ปีที่แล้ว +3

    Allah kara fahimta

  • @siyamakawu4811
    @siyamakawu4811 2 ปีที่แล้ว

    Ka buya a daki, kafito, ka hadu da malaman sunna ,ayi muqabala shine zamu gane hujjojinka.

  • @addahirabdou3387
    @addahirabdou3387 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah Kara basira

  • @shedimajibrin768
    @shedimajibrin768 2 ปีที่แล้ว +3

    🤲🤙masha allah

  • @mamansanitanko7090
    @mamansanitanko7090 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakara ilimi

  • @basharumar5881
    @basharumar5881 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah shikara kusanchi shehi

  • @MaryamMaryam-hz9xi
    @MaryamMaryam-hz9xi 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha allah malam junaidu

  • @aliyyu
    @aliyyu ปีที่แล้ว

    Saw amen

  • @zoulkanainiibrahima4752
    @zoulkanainiibrahima4752 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha allah allah yakara basira 🇱🇾🇱🇾🇱🇾

  • @waqqawa7914
    @waqqawa7914 2 ปีที่แล้ว +2

    ماشاء الله

  • @user-kl8le3uz6p
    @user-kl8le3uz6p 3 หลายเดือนก่อน

    Good

  • @aliyuadam4302
    @aliyuadam4302 2 ปีที่แล้ว +4

    Malam.allah .yakaro .haske .Dan haske manzon Allah .s.w.a

  • @nassirousaidou8844
    @nassirousaidou8844 2 ปีที่แล้ว

    Wanda ya sa ba sauraran maluman korai ba ya iya sauraran ka malam

  • @nassirousaidou8844
    @nassirousaidou8844 2 ปีที่แล้ว

    Munci Saa, da a ce irinku ne maluman da Suka gabacemu na da shekara 1000 da kun bada Mumu addini sam.

  • @lhommedegn8333
    @lhommedegn8333 2 ปีที่แล้ว

    Ni a iya fahinta ta Wannan ba hujja bace.....

  • @mallamnsounnahtv5220
    @mallamnsounnahtv5220 2 ปีที่แล้ว +1

    Wai babu ci a Qur ani babu ci ahadisi kuma kanai kaga wannan chine budi a

  • @amananfadimaasissahamananf9101
    @amananfadimaasissahamananf9101 2 ปีที่แล้ว +1

    Munaso dan Allah malaman mu kohada kanko kodubi wayinda soke koyi da ko wllh gaban malamai bai kamata ba dan Allah dan darjan da Annabi Muhammad s a w yakeda shi kohada kanko malimai
    Wllh in koka hada kanko na bayanko mabiyanko zaso ji dadi koma zasoyi koyidako amma koduba kon sa almajiranko kolom zagi da habaici da kalamar marasa kyau akeyi duk saboda koyamuso koyayan waso malimai wannan lamarin kongiyuyi gaskiya matsala ne kowani in yatashi zai kira wani malami da jahili miye haka dan Allah
    To shi maulidi miye bidia a.ciki farin ciki da soyayya ga Annabi Muhammad s a w aka nuna koma saboda Annabi akayi
    Miyasa in shekarun ayuwarko yazu koke zuba kodi koyi bade koyi murna ga ranan aihuwar masoyinmu zamuyi murna shine yakawo wannan rigin gimu haka naga malimai diyawa sonfito sona ta yawan magan ganu
    Allah Ubangijin Rahmah ya hada kanmu gabada malimanmu sogane gaba ba dadi izalanmu da darikanmu da salfiyarmu da kowace kongiya ma indai mai son Annabi Muhammad s a w Allah Ubangiji indai musulmi ne mai fadin la'ilaha illallahu Mahamad Rasulullah s a w ne Allah kahada kawonanmu muzama daya abar yin gaba abar jahilta malimai abar zagin malimai dan Allah dan Allah 👏🙏🙏koyimin afuwa dan Allah in nayi koskore ina neman afuwarko

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 2 ปีที่แล้ว

    Ya Allah Madaukakin Sarki kabamu ikon tsayawa a inda Manzonmu kuma Manzonka ya tsayar damu ba kirkira ba amin.Domin Alkhairi dukkansa naga bin Manzon Allah SAW,kuma sharri dukkansa naga cikin kirkira, Manzon Allah baiyiba ka Dave sai kayi.

  • @ousseiniissoufouahmed2901
    @ousseiniissoufouahmed2901 2 ปีที่แล้ว +3

    Amine Ya Hayyu Ya Qayyum Malam Allah yabiya mouna godiya sosai da irin yanda kuke kokari domine wayar mouna da kahouna musulmans baki daya.

  • @usmanadams1644
    @usmanadams1644 2 ปีที่แล้ว

    Wallahi malam inaga bakasan menene bidia ba wallahi

    • @aishaismailaishaismail2953
      @aishaismailaishaismail2953 2 ปีที่แล้ว +2

      Toh waikai miye kaketa zaqewa ne jawabinsa idan baiyi makaba mu yayi mana

    • @aishaismailaishaismail2953
      @aishaismailaishaismail2953 2 ปีที่แล้ว +2

      Kai bakada ra.ayin mauludi saikaje kajida ra.ayinka ammafa wlh babu wanda ya isa ya hanamu mauludi yanxu muka farashi har qarshen rayuwarmu kowa ya riqe aqidarsa {لَكُمْ دِينُكُمْم وَلِيَ دِينِ}

  • @manmaamadou8300
    @manmaamadou8300 2 ปีที่แล้ว +1

    Malam bakabada gamsashiyar hija ba

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 2 ปีที่แล้ว +1

    Don Allah Malaman Darika da kuma Malaman Izala mai zaisa bazaku hada kankuba ? kuma da hakane kukeson Ku kira Wadanda ba Musulmi ba ? kuma kowane Malami karatunsa baya tashi sai yazo filing Sarki Zaki,don ace maka ayita Larabcin karya ana nuna an iya kuma ba'a iyaba duk bars zanane,don a kare karya,son Manzon Allah saw shine koyi dashi.

  • @tasiushuaibu7181
    @tasiushuaibu7181 2 ปีที่แล้ว +1

    Wadannan ba za su ganeba

  • @muhammadtijjanidabo1956
    @muhammadtijjanidabo1956 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah yasaka da alheri malam junaid

  • @muhammadshazaliibrahim7721
    @muhammadshazaliibrahim7721 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya ne Allah yakarawa annabi daraja s. A w

  • @lawalharuna4485
    @lawalharuna4485 2 ปีที่แล้ว

    Malam komi zaka fada akan maulidi ba zamuyi ba saboda ba ayah ba hadisi,taron maulidi bidi'a ne kuma ku dena, kuma Allah ya ganar daku gaskiya kudena yin taron

  • @usmanadams1644
    @usmanadams1644 2 ปีที่แล้ว

    Asslm Malam sannu da kokari amma agaskiya cikin maganganunka na farko baka amsa tambayan abinda kake dawan cewa shubuha, amma haryanzu baka tabbatar da nissi da yanuna cewa annabi Muhammad sallallahu alaihi wasallam yayi maulidi ba. Saboda wannan hadisi nacewa Annabi S. A. W yana azumtar litinin saboda aranar aka haifeshi munjima da kafamuku hujja akai kuma Alhamdulillah mafiya yawan ahlinsunna suna azumtar litinin sabanin ku masu dawan yin maulidi.
    Sannan batun karban Manzon Allah a madina da waka na talaalbadru alaina bai ma tabbata a sunna anyi ba idan akwai kakawo

  • @abdullahiinusa1182
    @abdullahiinusa1182 2 ปีที่แล้ว +1

    A

  • @nassirousaidou8844
    @nassirousaidou8844 2 ปีที่แล้ว

    Malam walahi, indai mutun, yayi karatu na litatafan musulinci to ba ka iya gamsadashi.

  • @halimah3419
    @halimah3419 2 ปีที่แล้ว +1

    Waimiye abuntashinhankaline wandayagazaiyi maulidiyayi wandabazaiyiba yabari kuluncikin bacinran maulidi

  • @aliwakassoidrissaaljabbari1821
    @aliwakassoidrissaaljabbari1821 2 ปีที่แล้ว +1

    Maulana Ah Sheikh Docteur Abdouldjabar Ah Sheikh Nasiru Karaba 🤲🤲 Yayi wannan shar'hi kan maulidi

  • @usmanadams1644
    @usmanadams1644 2 ปีที่แล้ว

    Malam wallahi duk wanda kaganshi yana birthday to dan bidiane ba dan sunna bane kasan da Wannan sannan masuyi basu daukeshi cikin addini bani kuma basuce Suna yin haka dan su sami ladaba kusan da haka

  • @isahadamu1546
    @isahadamu1546 2 ปีที่แล้ว

    Thank you

  • @lhommedegn8333
    @lhommedegn8333 2 ปีที่แล้ว

    Alalusunna Sun yarda da admin litinin da alhamis saboda annabi yace ayi...tambayata anan shine akawomin inda annabi yace bayan azumin litinin du ibada da mutum yayyi da sunan son annabi awannan Rana dan murnar haihuwashi tahalitta....ina jiran amsa

    • @buharinasayyada847
      @buharinasayyada847 ปีที่แล้ว +1

      Wazai baka amsa amaganar ka babu girmama Annabi SAW ka rubuta sunan Annabi ba tare da kasa SAW ba wannan rashin. Kirmamawane Kuma naji kace Admin Maye admin sunan azumin ma baka iya rubutawa ba ka koma makaranta kaji

  • @manmaamadou8300
    @manmaamadou8300 2 ปีที่แล้ว

    Malam bakabada gamsashiyar huja ba

  • @halimah3419
    @halimah3419 2 ปีที่แล้ว +1

    Kuhadakai musulmai abundayekefaruwa agurinmaulidinyanzu bakau dan wlh allah madadin asamulada aranar watatake cikinshege kudingaganewamana haba

    • @sukairajiahmedsukairajiahm4387
      @sukairajiahmedsukairajiahm4387 2 ปีที่แล้ว

      Kayi sheda a kiyama inshaa Allahu

    • @halimah3419
      @halimah3419 2 ปีที่แล้ว

      @@sukairajiahmedsukairajiahm4387 kafada agaban allah inshaallahu wandayace kutarataron shegantakadasunan wai maulidi kumaniganaune bajiyauba ana iskanci gurin maulidi

    • @sukairajiahmedsukairajiahm4387
      @sukairajiahmedsukairajiahm4387 2 ปีที่แล้ว

      Baki soron Allah Inda kina soron Allah bazakiyi ma danwanki musulmin karyaba kar kutayi ma mutani kazafi Wallahi Allah naganin kowa komai Kuma in zakafada kasan Allah naginka danshi in antara jamaa aka karanta kasidodi na fiyaye alita Annabi salalahu alaihi wasalam shine shegantaka Wallahi kiyi istigfari dayawa

    • @halimah3419
      @halimah3419 2 ปีที่แล้ว

      @@sukairajiahmedsukairajiahm4387 dayadakafadadin akeyi aidamunjidadi aibacewanayi duksuke iskanci awajenba niwandanagani shinafada kuma bidi a iri iridinma maulidine haba baikamata aceduk secon ba a anbatonsaba s.a.w wanan shine kauna

  • @yahayagoumbi8340
    @yahayagoumbi8340 22 วันที่ผ่านมา

    Wlay Ku dey sai ta'assubanci ya kasheku,kun damu mutane da wata izala,dariqa,musulmai Sun wadatu da islam akan koyawar alkitabu was-sunna akan fasarar magabata nagari,ba ruwan mu da dut wata firqa kin cin ranin addini,kuma wai miye ilimi?shine yin barin zance?yin fatawar jahilci?dut siffar wa'anga malammanku kuce,Allah ya shiryeka Kai mai wannan shafi,ai kowa ya gane gaskiya,an dena yanka kura akawowa mutane da sunan naman akuyya

  • @abubakaribrahim5854
    @abubakaribrahim5854 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya rabamu da son zuceya

  • @usmanadams1644
    @usmanadams1644 2 ปีที่แล้ว

    Malam agaskiya kabani mamaki akan maganan ka na hada alqurani da Sahabban Manzon Allah suka hada kace bidiace gaskiya kuskure ne babba harma ka hadashi da maulidi kuskureni. Saboda Manzon Allah ya umurcemu mubi khalifufinshi guda hudu Abubakar, Umar, Usman, Ali Radiyallahu anhu saboda haka duk abinda suka tabbatar dasu a addini yazama bidia ba

  • @chaibouaboubaka2937
    @chaibouaboubaka2937 2 ปีที่แล้ว

    Mungode

  • @usmanadams1644
    @usmanadams1644 2 ปีที่แล้ว

    Khalifa Umar radiyallahi anhu baiyi bidia ba kasan da haka Manzon Allah tace alaikum bi sunnati wasunnati khulafaaun rashideen, kaga Umar da Usman Allah Kara musu yadda kana su kacemin baza cikin khalifufin manzon Allah, idan kayadda suna cikin khalifufin Manzon Allah to duk abin da suka tabbatar yazama bidia

    • @aishaismailaishaismail2953
      @aishaismailaishaismail2953 2 ปีที่แล้ว

      Okay wato mauludi shi bidi.a ne amma taron wa.azi na qasa qasa da kukeyi don neman kudi da musabaqa da karban kudi a masallatai wato, kokai koh wakilinka shidin sunnah ne,?

  • @halimah3419
    @halimah3419 2 ปีที่แล้ว +1

    Kowayasanmanufardayekekai bashikenanba kowayayiyadayafahimta

    • @muhammedabdullahimuhammed6995
      @muhammedabdullahimuhammed6995 2 ปีที่แล้ว

      Lallai kina ruwa

    • @halimah3419
      @halimah3419 2 ปีที่แล้ว

      @@muhammedabdullahimuhammed6995 kanaruwadai abundayadamemudaban abundakukebabatu daban babu musulminda bayakaunar manzan allah s.a.w 🥰🥰🥰🥰🥰

  • @MUHAMMADAMIN-uk5dx
    @MUHAMMADAMIN-uk5dx 2 ปีที่แล้ว +2

    Kai Allah yasauwaka son zochiya wallahi daidai ka rikita jahilai

    • @salisuibrahim8009
      @salisuibrahim8009 2 ปีที่แล้ว

      Wallahi kaga daiga yanda ake jijjiya abubuwa ubangiji Allah yatsaremu da son zuciya.

    • @salisuibrahim8009
      @salisuibrahim8009 2 ปีที่แล้ว

      Wallahi kaga daiga yanda ake jijjiya abubuwa ubangiji Allah yatsaremu da son zuciya.

    • @basharumar5881
      @basharumar5881 2 ปีที่แล้ว

      Allah dai yasa mudache mugama da daniya lafiya musamu nasarar shiga aljannah firdausi Dan alfarmar annabi muhd s.a.w. ameen

  • @nauwalehassan595
    @nauwalehassan595 2 ปีที่แล้ว

    da kanka kace annabi yana azumi sabida ranar haihuwarsa toh mai zai sa ba za muyi azumi ba don yin abu da shi Manzon yayi wa kansa?

    • @salisuibrahim8009
      @salisuibrahim8009 2 ปีที่แล้ว

      To tayaya zasu so ayi azumi tunda shi azumi wahala ake aciki ga inda za'a cakudu da maza da mata zasu yarda suyi azumi ai wallahi wadannan Malan son zuciyane dasu.

    • @nauwalehassan595
      @nauwalehassan595 2 ปีที่แล้ว

      @@salisuibrahim8009 hakane Dan uwa kuma babu abin da yafe soyuwa ga dan Adam face ka so abin da yake so ko yake yi kamar mace ta ce tana son ka amma bata abin da kake son shin soyayya ce?

    • @MuhammadHassan-tq7li
      @MuhammadHassan-tq7li 2 ปีที่แล้ว

      Ai cakuda maza da mata wanna aikin izala ne saboda mkarantar matan aure da islamiya badan Allah sukeyiba suna yine dan subata yara da matan mutane Allah yashiryeku

    • @nauwalehassan595
      @nauwalehassan595 2 ปีที่แล้ว

      @@MuhammadHassan-tq7li ai kuwa ita karatu mata ba haramta ta ba saboda annabi s.a.w ya karanta da mata don haka ita makaranta mata ba haramu bace

    • @aminubashirabdulhamid284
      @aminubashirabdulhamid284 2 ปีที่แล้ว

      Nauwale Hassan manxon Allah s a w ya hau Mota dan Allah mu dunga yiwa juna adalci mn

  • @MUHAMMADAMIN-uk5dx
    @MUHAMMADAMIN-uk5dx 2 ปีที่แล้ว +1

    Wallahi wanan maganan dakayi yatabatar da jahilichinka tuburan

    • @ridwanunigertahoua269
      @ridwanunigertahoua269 2 ปีที่แล้ว

      Saqaninka da allah kai musulmine katabbatar dahaka ka binciki kanka sah sahsah

    • @salisuibrahim8009
      @salisuibrahim8009 2 ปีที่แล้ว +1

      Kwaraiko Dan Uwa wallahi zasu halakarda jahillai ko ince zasu qara saka son zuciya su halakarda mabiyansu.

    • @basharumar5881
      @basharumar5881 2 ปีที่แล้ว

      Karya kakeyi indai wannan yazzama jahili to kaiko katon jahilinekai kuma wawan banzane kai
      Allah shiryeka kagane gaskiya gaskiyace yashiryemu baki daya amen

    • @kabiruibrahim2694
      @kabiruibrahim2694 2 ปีที่แล้ว +2

      Masha allah watan maqiyan annabi y kama wato mauludi

    • @aishaismailaishaismail2953
      @aishaismailaishaismail2953 2 ปีที่แล้ว

      @@kabiruibrahim2694 wlh kuwa kuma saidai su mutu wlh ynx muka fara

  • @musababdulmuminshuaib1621
    @musababdulmuminshuaib1621 2 ปีที่แล้ว +1

    Kaji jaki kaje kayi karatu mln

    • @basharumar5881
      @basharumar5881 2 ปีที่แล้ว +1

      Akwaima jaki irinka wawan banza kawai sakarai baazagin masu girma kadaina Dan Allah

  • @yusufbinahmad7587
    @yusufbinahmad7587 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kara lafiya

  • @Salma-ov4ir
    @Salma-ov4ir 2 ปีที่แล้ว

    Malam.basuda.abinda.xasuce.karshenta.ma.su.kiraka.jahili

    • @aishaismailaishaismail2953
      @aishaismailaishaismail2953 2 ปีที่แล้ว +1

      Wlh kuwa nifa banmaga amfanin kula wadannan mutanenba kawai wlh bazasu taba fahimtaba saboda basa son mauludi mukuma wlh yanzu muka fara babu wanda ya isa ya hanamu mauludi

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 2 ปีที่แล้ว

    Kullun dai jahilcin ku qara futowa yake

    • @basharumar5881
      @basharumar5881 2 ปีที่แล้ว

      Kai kanada hankali kuwa?
      Yakamata kaima kayi nazari akan magangunan wannan malamin habadai Dan uwa afuwan pls
      Innabata maka rai

  • @yusufasarki9061
    @yusufasarki9061 2 ปีที่แล้ว

    Jahilci beyina wlh kaje kakaro karatu

  • @gidadoshehu9660
    @gidadoshehu9660 2 ปีที่แล้ว

    Wannan makaryaci ne

    • @FataouAbodou
      @FataouAbodou 28 วันที่ผ่านมา

      kaikuma misunanka maigaskia koko

  • @malamalirafiatou7428
    @malamalirafiatou7428 3 หลายเดือนก่อน

    Allah yasa mugane amin ❤❤❤❤❤

  • @haboubarrabilou
    @haboubarrabilou ปีที่แล้ว

    Macha allah

  • @ahamedabdullahi8256
    @ahamedabdullahi8256 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @abdullahiinusa1182
    @abdullahiinusa1182 2 ปีที่แล้ว +1

    A

  • @abdurrahamrabiu188
    @abdurrahamrabiu188 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah

  • @auwalsuleman8152
    @auwalsuleman8152 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah