Tubar Shaik Sidi Attahiru daga IZALA tareda nashi hujjuji duk da yake dashi aka kawo IZALA a Nigeria

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
  • Shaik Sidi Attahiru Sokoto dai ya fita izala har yaje Garinsu Shaik Sama'ila Idris Jos, yayi kira gareshi da yazo ya fitar da izala a Qur'ani idan gaskiya ce, hardai malam ya gama wa'azi Malam sama'ila idris bai fito ba, kuma har zuwa yau shekara yafi 15 yan izala babu wanda ya taba magana akan wannan lamarin
    Kuma Shaik Sidi Attahiru ya bayyanada dukkanin halayen izala na yau, wadanda idan ka duba, zakaga haka suke
    Yace Izala yahudanci ne aka rasa yadda za'ayi ashigo dashi, sai aka shigo dashi ta hanyar makwadaitan malamai

ความคิดเห็น • 39

  • @malamalirafiatou7428
    @malamalirafiatou7428 5 หลายเดือนก่อน +1

    Sallallahu alaihi wa salam

  • @hafsatushehu6461
    @hafsatushehu6461 2 ปีที่แล้ว +4

    ALLAH ubangiji yayi maka gafara ya haskaka maka kabarinka Alfarmar Annabi Muhammadu s.a.w

  • @aboubacarmouftaou4680
    @aboubacarmouftaou4680 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya wa sidi attahir gafara dan dararjar ma'aiki asw annabi Mahamadou swa shu gaba mu

  • @namirouayouba2232
    @namirouayouba2232 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah alhamdulillah izala ba addini bané gaskiya

  • @bashirharuna7698
    @bashirharuna7698 2 ปีที่แล้ว +1

    Allahu Akbar

  • @abdulfari3528
    @abdulfari3528 2 ปีที่แล้ว +1

    Tofah...Mallam Allah ya jikanka da rahama...

  • @habibouazango7865
    @habibouazango7865 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah good

  • @yasminecisse9078
    @yasminecisse9078 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya jikan malan

  • @ahmadmuhammad3658
    @ahmadmuhammad3658 2 ปีที่แล้ว +1

    Walahi talahi bilahi ganyen guiba a gidan an wayi gari duk ganyen an rubuta lailah hailalah Muhammad rasoolilah wasu Kuma Allah

    • @viewkallo
      @viewkallo  2 ปีที่แล้ว

      Allahu akbar

  • @moustaphaabdoulmalik9031
    @moustaphaabdoulmalik9031 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @mahamadoumamane2213
    @mahamadoumamane2213 4 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya jikan sidi attahir da rahama

    • @bradleylucca7400
      @bradleylucca7400 3 ปีที่แล้ว

      You all probably dont give a damn but does any of you know of a tool to get back into an Instagram account?
      I was dumb lost my password. I would love any assistance you can give me.

    • @issacray9124
      @issacray9124 3 ปีที่แล้ว

      @Bradley Lucca instablaster =)

    • @bradleylucca7400
      @bradleylucca7400 3 ปีที่แล้ว

      @Issac Ray Thanks for your reply. I got to the site thru google and im trying it out atm.
      I see it takes a while so I will reply here later with my results.

    • @bradleylucca7400
      @bradleylucca7400 3 ปีที่แล้ว

      @Issac Ray it did the trick and I actually got access to my account again. I am so happy!
      Thanks so much you really help me out !

    • @issacray9124
      @issacray9124 3 ปีที่แล้ว

      @Bradley Lucca happy to help :)

  • @SalisuyauLukuman-if6yf
    @SalisuyauLukuman-if6yf ปีที่แล้ว +1

    Salis m maileda

  • @mustaphaabdullah3378
    @mustaphaabdullah3378 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya jikan mlm

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome 3 ปีที่แล้ว

    Allah sarki. Allah ya gafarta maka.

  • @aminumalansuleywani3947
    @aminumalansuleywani3947 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakiyaye da hasada

  • @mahamadoumamane2213
    @mahamadoumamane2213 4 ปีที่แล้ว

    Allah side atahir

  • @haussaibou3124
    @haussaibou3124 2 ปีที่แล้ว

    Karyar Banza mekakkawu a izala kome akabari bayan mutuwarka

  • @abubakarlawan1703
    @abubakarlawan1703 4 ปีที่แล้ว

    Sidi yafadi banauyi kagayamana inda Allah yace ko manzon Allah sukace shehinanku waliyyan Allah ne

    • @viewkallo
      @viewkallo  4 ปีที่แล้ว +1

      sidi shine ya kafa muku kungiyarku tare da Sama'ila idris jos

    • @viewkallo
      @viewkallo  4 ปีที่แล้ว +1

      shi sidi ya gaya muku waliyyai sunfi manzon Allah ne??

    • @adambabaali4126
      @adambabaali4126 3 ปีที่แล้ว

      Masha Allah daman izala ba addinin manzon Allah S. A. W bane wallahi

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 2 ปีที่แล้ว

      Kasan dai Allah yana cewa" alaa inna auliaa Allah laa khaifun alaihim lahumul bushra fil hayati duniya wa fil akhirati alladhina aamanu wa kanuu yattaquna (ku saurara su waliyai basu da abinda zai basu tsoro suna da farin ciki tun nan duniya haka ma a lahira ,sune masu imani Kuma suna da tsoron Allah)".
      Maana shi waliyi shine musulmi mai imani Kuma yana jin tsoron Allah.wata aya ta fassara me Allah ke nufi da "yattaquna (suna jin tsoron Allah)"inda Allah ke cewa "wa amma man khafa maqama rabbihi wa nahannafsa anil hawa fa'innal jannata hiyal maawa (duk Wanda ya ji tsoron haduwansa da Allah ya hana zuciyarsa abinda take so,to Aljanna ce makomarsa)".sai hadithi Qudusi da Bukhari ya ruwaito daga Abu Huraira ya baiyana cewa "man aada li waliyan faqad aazantuhu bilharbi (duk mai adawa da waliyyina to shi shi shirya muyi yaqi)".Hadithin ya baiyana ayukanda ake yi a zama waliyyi bayan mutum ya zama musulmi mumini ya guji dukkan abinda Allah ya hana:(1)shi tabbata yana aikata duk ayukan ibada da Allah ya farlanta(2)shi lazimci ayukan Ibada da ba farlanta ba dan shi qara kusanta ga Allah.To nan ne Allah zai so wannan musulmi mumini mai tsoron Allah.Allah shi so mutum shi ake nufi da waliyi har duk abinda yake aikatawa da gabansa Allah ke zartawa,Wanda da usulubi na sufaye ake kira"mukashafat(Allah shi haskakawa wannan waliyin yana ganin abinda ke boye kamar ganin Annabi a farke da mala'iku da sauransu)"kamar yadda yazo a wani hadithi ssahihi cewa"fattaquu firasatul mumin fa'nnahu yara binuriAllah(kuyi hattara da hango abinda ke boye na mumini domin Yana gani tare da taimakon haske daga Allah)".wannan shi ake kira kiramatul auliya'i(karomomin waliyai)".
      To,duk wayanda suka rayu da su shehu tijjani da shehu Ibrahim Nyass sunyi musu shaida cewa baa taba samunsu da wani aikin assha ba Kuma suna aikata dukkan ayukan Ibada na farilla da tadauwue da suka lazimtawa kansu da mabiyansu ,Kuma Annabi yace duk Wanda akayiwa kyakkyawar shaida ko gun Allah haka yake.Sannan ko maqiyan su shehu tijjani da shehu Ibrahim Nyass sun tabbatar cewa mukashafat (karamomi )sunyi ta baiyana garesu da suka nuna cewa su waliyai ne.shehu Dan fodiyo bisa wancan hadithi Qudusi"man aada li waliyan faqad aazantuhu bilharbi (duk mai adawa da waliyyina, to shi shirya muyi yaqi"ya baiyana a littafensa Ihya'usunna cewa duk mai musun karamomin waliyai,to zaiyi mummunan qarshe shi mutu kafiri.Dan haka su samaila Idris Jos da daghutu Abubakar Gumi duk basu mutu da imani ba.shi samaila Idris Jos haushi yake tamkar kare har ransa ya fita ba kalmar shahada.shiko daghutu Abubakar Gumi doyi yake yi,baima San inda yake ba har ransa ya fita.kaga da ace samaila Idris Jos ya karbi nasihar sidi Attahiru ya bar Izala da bai tabe ba haka.shiko sidi Attahiru an shaida yana maimaita"La ilaha illa Allah,muhammadu Rasulullah"har ransa ya fita Kuma Annabi yace "man kana akhiru kalamuhu la ilaha illa Allah dakhalal jannah(duk Wanda qarshen zancensa a duniya shine la ilaha illa Allah,to Dan Aljanna ne)".
      Kayi hattara ka tuba kabar wahhabiyancin Izala Boko Haram.kaji nasihar sidi Attahiru da kyau ko?

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 2 ปีที่แล้ว +1

    To hk abin yake sidi to Ina yan izala ya sauke nauyai ya Fadi gaskiya idon kubude idon ku na gaskiya ku dauka idon kun rintse idonku to kunyai girman Kai Allah kasa mudace

  • @umaribrahim5459
    @umaribrahim5459 2 ปีที่แล้ว +1

    Yan bidia dillalen sharri, masu bautan gunki tijjani makiyan sunnah

  • @umaribrahim5459
    @umaribrahim5459 2 ปีที่แล้ว +1

    Na rantse da Allah izalah gaskiya, salatil fathi kafirci ne ki shiyan salatil annabi ne, .

  • @mustaphaamadu390
    @mustaphaamadu390 4 ปีที่แล้ว +1

    To fa

  • @saratumusa212
    @saratumusa212 4 ปีที่แล้ว

    Karyan banza Karyan wofi

  • @hamisuibrahim901
    @hamisuibrahim901 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah