Alhamdulillah, Allah yasakawa malam Abdulazeze bauchi da Alhairi bawan Allah, Allah swt yasa ya gama lafiya Allah ya karamasa lafiya da imani.kuma Allah ya hada mana kawunan malamanmu Ahli sunna bakidaya Ahsanallahu ilaikum Barakallahu fikum wa Jazakumullahu khairan.
Malam akowa koskure Dr sabuda duniya tana jinka kuma ace kana irin wannan magana bai dace ba magan comshina of police kuma wallahi yayi sabuda Kaine Amma ai Dan kane yakamata ace kakirashi jsi da shi kugama tattauna wanan magana
Toh mudai don girman Allah don daraja irrin ta annabi Muhammad Sallallahu alaihi wasallam malaman mu ayi hakuri don Allah ayi hakuri. Kuna kara hakuri maida raddi publicly bashida amfani
Toh ai ku kullum acikin munana zato kuke yi wa al'umman musulmi. Kai ne idi dutsen tanshi ka ke cewa akyautata maka zato. Gulma kan ai duniya ta ganku yadda kuke mummunan gulman wani akan wai dan luwadi ne, me yafi wannan gulma.
Wai Yana anfani da shirinka yafadi abinda yake zuciyarsa Amma ban saniba watakila hayanku dayane Amma akwai kuskure KU kuke fada mu muke sauraronku in kakoma kasauara mufa dalubaine badadi
Allah yakare dr ideris dr ikon allah
Alhamdulillah, Allah yasakawa malam Abdulazeze bauchi da Alhairi bawan Allah, Allah swt yasa ya gama lafiya Allah ya karamasa lafiya da imani.kuma Allah ya hada mana kawunan malamanmu Ahli sunna bakidaya Ahsanallahu ilaikum
Barakallahu fikum wa
Jazakumullahu khairan.
Jazakumullahu khair munafa idantuwa sosai Dr Idriss Abdul Aziz bawci jazakallahu khair
Gsky Dr Idris Allah yakara lfy da nisan kwana ubangiji Allah yakara hadakan 'yan ahalussunnah
❤❤❤❤❤
To Dan Allah ni Saleh muhammmed Ina rokon Al ummar musulmi Dan Allah Dan annabi mohammadu ayafemasa Allah Kuma yashiryemu amin summa amin ❤️
Masha Allah, gaskiya afakallah ya wuce iyaka dayawa, Ko ba komai ay y'an aƙida ɗaya ne, ya kamata mu dinga girmama malumman mu, Allah yasa mu dace
Allah yatemaki Dr Allah yakara hada kan malaman mu na sunnah
حفظكم الله جميعا شيخنا الفاضل الدكتور إدريس هادم البدعة و أهلها نحبكم في الله
Allah yasaka wa lman drt ldress abdul.azziz da alkhairee
Kaji arnanzamani makiya iyaiyayen manzon Allah s.a.w
Allah yasaka wa Iman drt Idress Abdul,azziz da Alkhairee
Allah yasaka da alheri malanmu sunna baki daya
Allah ya taimaki Dr idrisu Bauchi dodon yan bidi'a
To Allah yashiriyemu
kai ana wasa da Addini A Nigeria wai daza, abada Anabta da, anbashi ixala salafiya mugayen mutane Allah yashiryemu Amin
Allah ya saka da alkairi malam
Shegun arnanzamani makiya iyayen manzon allah s.a.w
Allah Ya Jikan Mahaifi, Allah Ya Taimaki Sheikh Alkanawi Da Irairansu Maluman Izala.
Masha Allah dr Allah kara nisan kwana
Dr Idris ykmt ya sake lura da maganganunsa. Magana kan kuskuren Kabiru Gombe Dr Idris yayi kuskure
Gaskiya kam
Ba wani kuskure da Kabir gombe yayi
نحتسبكم عند الله الله يحفظكم يارب
Allah yasaka malam
Aslm agaskiya afakallah beyidai daiba sannan malan kabiru yamai da martani Amma dan Allah muna bawa kunkiyan izala hakuri shikuma afakallah gaskiya kadinga tauna magananka
نسااالك الله ما خير ونعذ بك مين شير كوله
Gaskiya AFAKALLA yana wuce gona da iri. Mu Ahlulsunna ne, Amma baya anfani da manhaji na Ahlulsunna
Malam akowa koskure Dr sabuda duniya tana jinka kuma ace kana irin wannan magana bai dace ba magan comshina of police kuma wallahi yayi sabuda Kaine Amma ai Dan kane yakamata ace kakirashi jsi da shi kugama tattauna wanan magana
Salam, Malamai Allah Ya Saka maku da alkhairi,amin.
Allah yasa mudace ya Allah
Ma'sha Allah
Allah y'a shiryemu
Malam alkanawai ALLAH yasaka da alkairi
Allah yakara daukaka maluman Sunnah
ما شاء الله
مشاء الله
Yin tarika ba ruwan mu da izalla
Zindiqin banza, sake shehu kama ubangijin shehu
Allah yasa da alkhairi 🤲🤲
Allah yakarama lafiya Allah yasaka da alkairi
الله أكبر
Masha allah
Izala kenan
Wannan matashin malami yakamata ayahakuri ayafemasa amma kuma adakatar dashi dayin wa'azi sbd Dr Idris yashayimishi fada akan irin wadannan abubuwan, Manyan malaman ahalussunnah susashi alayi na yadda zedinga yin karatutrukan sa
Mu kulum Muna sauran ku ko wanne bangare akau kurakurai diyaawa Dan saboda son duniya t'ai yawa!
Allah yasakamaka malam
Allah yacawta
Yah Allah ya teimaku lalumammu
Masah Allah
Allah yasaka da alkhairi
Allah yaja nisan kwana
Allah yakarawa rayuwa allbarka malam
Masha Allah munde
Alhamdullah
Sai fa su Afakallah
❤❤❤❤❤❤❤
Allah ya daidaita tsakaninsu duka. Allah ya ba marada kunya
Macha allha
inada tanbaya dan allah
Macha Allah
Ba wani kuskure da Kabir gombe yayi wallahi
Muna tare da Sheikh
Allah kahada kan malanmu ahlisunna
Afakallahu yayi daidai gaskiya yafada sabida kasancewatai dalibin jakin bauhci daman tarbiyyar kenan,yaa allah kakaremu sharrin izala damanuhohinta bijahi sayyadil kauni
Sake shehu kama ubangijin shehu HHHHHH IBRO INYASSS waliyyin qarya
Masha allah
Malam Halal sunnah kunya Bidi'a. Wane zamu dauka.
Makaryata allah yachiryekou
Saidai bamuji sharhin malam alkanawe ba akan maganar Dr Idris ba
C'est très bien
Tashan arnanzamani
Toh wai shin abinda Afakallahu ya fada ba gaskiya ba ne
Allah yakwauta
Slm malam ahameed mi ya hada malam mai da ciyasa?
Mallam tohh ka cireshi a cheif imam in mana kasa wani tunda shi bashida hankali bai san mehh yakeyi bah mallam shineh kawai abinda ya kamata
Malan muna ji malan muje gaba??
intareda dr idriss
Allah ya rufa asi malam
Naji dadin bayaninka dukda ban taba sauraron kaba Allah yasaka da alkhairi
Mukam yan izalane
abunda mutin ya shuka shizay girba halayanku sununaku yayaku zakuhalaka junaku
Izala gidan wahala ga bidi a à aikace kukeyi amma wai kuna Kiran mutane in bidi a allah ya staremu da tafiyan izala
Izala gidan Sunnah ANNABI Muhammad S 'A 'W
Zindiqin banza me bautan shehunnai HHHH Malaman bid'ah dillalen sharri
Malam Alkanawi Allah Biyaka
Allah taimaki malanalkanawey dakuma dafta
Mojia
Toh mudai don girman Allah don daraja irrin ta annabi Muhammad Sallallahu alaihi wasallam malaman mu ayi hakuri don Allah ayi hakuri. Kuna kara hakuri maida raddi publicly bashida amfani
Masha Allah.
Ko wane yaro da guntun ilimin shi don yana so a sanshi a duniya. sai ya fara da zagin manyan malamai
اكوي صوتي اناسعو دية
Toh ai ku kullum acikin munana zato kuke yi wa al'umman musulmi. Kai ne idi dutsen tanshi ka ke cewa akyautata maka zato.
Gulma kan ai duniya ta ganku yadda kuke mummunan gulman wani akan wai dan luwadi ne, me yafi wannan gulma.
ALLAH yahadakan malaman mu na ahalissunna
Amiin
👈😍
Muna ji sosae insha Allah
Yes munji
A
Wasila
Hi
Wai Yana anfani da shirinka yafadi abinda yake zuciyarsa Amma ban saniba watakila hayanku dayane Amma akwai kuskure KU kuke fada mu muke sauraronku in kakoma kasauara mufa dalubaine badadi
Hahaha
Ko baka ce masa ya yi ba a wajen ka ya koya
Mukam bidi,a sak
Allah dawwamaka a cikin ta
Yes of course munji
In bai iya huduban ba dole ne. Ya debo mai zafi dis time kuwa.
Wannan gaskiya ne 'yar'uwa, ya kamata ma kawai a cire shi limancin
Kai malam da ka ce pantami ya ci kudin talakawa ba abin da ya yi wa misulunci Kai Kuma kana da hujja
To ku Kai shi kotu mana
Anaji
Kaf tamu hyan bidi'a ne,shirmemmu kawai.
Kana kare dalibin Kane kawaii
Sheguna kawarijawa