Wallahi abu aisha nima da farko nace Allah sarki magenshice tasaba da shi hartabiyoshi masallaci ishe qudirar ubangijice batayan da bazatazoba Allah Akbar Alhamdulillah☝ masha Allah ♥♥♥♥♥🇸🇦🇳🇬
Allahu Akbar 🙏 Musulinci addinin Allah (SWT). Ya Allah ya kara daukaka musulinci da musulmai ya kaskantar da kafirci da kafirai. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
Masha Allah Alhamdulillah. Allah muna godiya da bisa dukkanin ni,imominka da kayimana.masanman ni,imar musulunci.ya Allah kasa mu mutu muna musulmai. Hasada mugunciwo ai daukaka daga Allah ne dukkan sharrin su bazasu iya bathsheba tunda Allah ya gama gayawa duniya limaminnan mutumin kirkine duk sharrinsu saidai su hakura. Allah yakara daukaka musulunci da musulmai baki daya ya kaskantad da kafirci da kafirai. Malumanmu muna godiya Jzk khairan.
Qul Falillahi hujjatul baliga.....Allah ne keda hujjah da takai matuqa ta qarshe da Yaso da du dunku mutane sai kun shiriya. 2. Mutane suna wa'azi sunqi ji sai Allah -Cikin ikonSa -Ya turo mage(kuliya/kyanwa) ta nuna musu wannan Qur'ani abin ayiwa kiss ne saboda dadi da kaunar abinda Allah Ya saukar
ALLAAAHUMMA SALLI ALA MUHAMMAD WA ALA AAALI MUHAMMAD KAMA SALLAITA ALA IBRAAHEEM WA ALA AAALI IBRAAHEEM INNAKA HAMEEDUN MAJEEDUN ALLAAAHUMMA BAARIK ALA MUHAMMAD WA ALA AAALI MUHAMMAD KAMA BAARAKTA ALA IBRAAHEEM WA ALA AAALI IBRAAHEEM INNAKA HAMEEDUN MAJEEDUN.
Wannan ita ce matsalar Yan izala duk abinda zakuyi sai kunyi wulakanci ya kamata malaman izala da malaman dariqa ku zama tsintsiya ma dauri Daya yanzu don Allah Ina amfanin fadin cewa da imam dariqa ne sai yaji tsoron Kar ace jifa ce akayi masa wato ku kawai Kun dauki malaman dariqa jahilai to bari kuji dakyau Yan izala wannan duk abubuwan da kuke Yi ba zai Hana dariqa ba insha allahu makiya manzon Allah saw
Kazafi ne ba shi ba wannan yana kama da dan Pakistan dan sun gani ya samu daukaka ne shiri irin na kafirrai Wallay mutane basu son a zauna lafia hancin su ba iri daya to in ma shi sai mi ya dai goda Allah da ya yi shi musulmi fatan mu shi ne ya karbi ranmu mu musulmi da kuma daukaka kalma la'ilaha illallah inshaallah
ILIMIDAI KOGINE ZAIKAGA WANI YANADASHI AMMAH AIKI DASHI SAI YA GAGARA , abin fada BAYA karawa,. Babu maanah akan Saka wata akida akan wannan mgn bissalam.
Assalamu Alaykum munayin magana ne da muryar duk wani dan Niger dake sudan Wallhi tallhi muna asanar da alumma halin da muke ciki mu dalibai a kasar sudan muna batukar bukatar taimakon gawgawa aka sudan matsayin da dalibai akasar Niger dake kratu a sudan dan Allah sa sanar da wanan sako wa kowa dawa dan a yanzu haka in mazawna garin ma a na yankasar duk sun gudu amma mu har yanzu bamu samu wani taymako ba da ga gomnatin Niger muna bukar taymakon gawgawa
االله اكبر الله اكبر الله اكبر الحمدلله ماشاء ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🇸🇦🇳🇬
Macha Allah alhamdou lillah
Wallahi abu aisha nima da farko nace Allah sarki magenshice tasaba da shi hartabiyoshi masallaci ishe qudirar ubangijice batayan da bazatazoba Allah Akbar Alhamdulillah☝ masha Allah ♥♥♥♥♥🇸🇦🇳🇬
SUBHAANALLAAHI WABIHAMDIHI
ADADA KHALQIHI
WA RIDAA NAFSIHI
WA ZINATA ARSHIHI
WA MIDAADA KALIMAATIHI.
Macha allah allah ya karama annabi mahamad s.A w daraja allah kakare musulmans duniya gabakidaya amin summa amin ya rabbi alamina
ALLAAAHUMMA SALLI ALA MUHAMMAD
WA ANZILHUL MAQ'ADAL MUQARRABI INDAKA YAUMAL QIYAAMAH.
Jazakhumullah khairan
Allahu Akbra ma sha Allah Ameen summa aminé
SUBHAANALLAAHI WAL HAMDU LILLAAHI
WA LAAA ILAAAHA ILLALLAAH
WALLAAHU AKBAR
WA LAAA HAULA WA LAA QUWWATA ILLAA BILLAAHIL ALIYYIL AZHEEEM.
Mashallu
ALLAAAHUMMA INNAA NAS'ALUKAL JANNATA
WA NA'UUZUBIKA MINANNAAR.(7 times)
ومكرو ومكر الله والله خير الماكرين
Masha Allah Malam Allah yasa mudace
ALLAHU AKBAR ALLAHU AKBAR JAZAKUMULLAHU KHAIRAN
Wannan ba limamin bane sharrin yahudawa ne kawai Allah ya shiga tsakanin mu dasu
ALLAH yasaka wa sheikh aminu daurawa da alkhairi
Masha Allah 💝💞💝🙏
Allahu Akbar
Allahu Akbar 🙏 Musulinci addinin Allah (SWT). Ya Allah ya kara daukaka musulinci da musulmai ya kaskantar da kafirci da kafirai. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
Masha Allah muslunci yayi Allahyakarawa musulnci da musulmi Daraja aduk inda suke
Masha Allah Alhamdulillah. Allah muna godiya da bisa dukkanin ni,imominka da kayimana.masanman ni,imar musulunci.ya Allah kasa mu mutu muna musulmai. Hasada mugunciwo ai daukaka daga Allah ne dukkan sharrin su bazasu iya bathsheba tunda Allah ya gama gayawa duniya limaminnan mutumin kirkine duk sharrinsu saidai su hakura. Allah yakara daukaka musulunci da musulmai baki daya ya kaskantad da kafirci da kafirai. Malumanmu muna godiya Jzk khairan.
Masha Allah
Masha Allah Barakallahu Fikh
amin
amin.
Macha alha alhamdulillah
Qul Falillahi hujjatul baliga.....Allah ne keda hujjah da takai matuqa ta qarshe da Yaso da du dunku mutane sai kun shiriya. 2. Mutane suna wa'azi sunqi ji sai Allah -Cikin ikonSa -Ya turo mage(kuliya/kyanwa) ta nuna musu wannan Qur'ani abin ayiwa kiss ne saboda dadi da kaunar abinda Allah Ya saukar
Masha allah
Mashallah ❤❤☝️👍🏽
اللهم أعز الاسلام والمسلمين
Amine
Jazakumullahu khairan ya sheikhana
Macha allah
لاحول ولاقوة الابالله
Allahu akabar
Kabiran
الله اكبر الله اكبر
Kana nan dai kana kare makiyan Annabi Muhammad SAW
Gaskiya kabiru gomben Nan soko ne wallahi.ina ruwan wannan Batu da aqida,gaskiya wannan ba musulunchi yake koyarwa ba.
ALLAAAHUMMA SALLI ALA MUHAMMAD
WA ALA AAALI MUHAMMAD
KAMA SALLAITA ALA IBRAAHEEM
WA ALA AAALI IBRAAHEEM
INNAKA HAMEEDUN MAJEEDUN
ALLAAAHUMMA BAARIK ALA MUHAMMAD
WA ALA AAALI MUHAMMAD
KAMA BAARAKTA ALA IBRAAHEEM
WA ALA AAALI IBRAAHEEM
INNAKA HAMEEDUN MAJEEDUN.
MashaAllah don Allah malam asani adduah Allah yabani mijin aure nagari
Jazakallahu hairan
Macha Allah
Allahumma Amin
اللهم امين يارب العالمين
Allahu akhbar. Y Allah muna qara godia g ni’imar musulunci
Wannan ita ce matsalar Yan izala duk abinda zakuyi sai kunyi wulakanci ya kamata malaman izala da malaman dariqa ku zama tsintsiya ma dauri Daya yanzu don Allah Ina amfanin fadin cewa da imam dariqa ne sai yaji tsoron Kar ace jifa ce akayi masa wato ku kawai Kun dauki malaman dariqa jahilai to bari kuji dakyau Yan izala wannan duk abubuwan da kuke Yi ba zai Hana dariqa ba insha allahu makiya manzon Allah saw
masha Allh
Macha allahu akbar alhamdulillahi allah ya kara daukaka adinin musulinki amen
Allah sarki ammadai ba Dan izala
Aameeeeen Aameeeeen❤
الله أكبر الله أكبر الله أكبر الله أكبر ماشاء الله الحمد لله على نعمه الاسلام😍😍😍😍😘😘😘🤩🤩🤩
masha Allah Allah ya daukaka musulunci da musulamai aduk inda suke
Ameen ameen
Allah Akbar
Allahou Akbar dieu et grand que dieu protège tous les musulmans du monde 🤲🤲🤲🤲
Kazafi ne ba shi ba wannan yana kama da dan Pakistan dan sun gani ya samu daukaka ne shiri irin na kafirrai Wallay mutane basu son a zauna lafia hancin su ba iri daya to in ma shi sai mi ya dai goda Allah da ya yi shi musulmi fatan mu shi ne ya karbi ranmu mu musulmi da kuma daukaka kalma la'ilaha illallah inshaallah
Sallallahu Alaihi Wassallam 💖
Allah dau kaka musuluci da musulmai 🤲🕋✔️
Allh kara mana son juna
ILIMIDAI KOGINE ZAIKAGA WANI YANADASHI AMMAH AIKI DASHI SAI YA GAGARA , abin fada BAYA karawa,. Babu maanah akan Saka wata akida akan wannan mgn bissalam.
wlh kana kokari kawo labarai muna godiya muke❤
Ameen
Allahu akbar gawani Kuma dasharri zaishgarda wasu cikin addinim tsuhananlah Allah katsaremu dasonrai
ماشاء الله تبارك الرحمن بارك الله فيك وجزاك الله خيرا
قُلۡ فَلِلَّهِ ٱلۡحُجَّةُ ٱلۡبَٰلِغَةُۖ فَلَوۡ شَآءَ لَهَدَىٰكُمۡ أَجۡمَعِينَ
Allahu Akbar
👍👍👍🙏✅️
wly wly hakane
🥰🥰🥰🥰
Assalamu Alaikum
Malam ina kwana, ya kokari
Masha Allah
🎉
Alahu Akhabar
Allah yataymaki musulmanci da musulmans amen ya hayyu yakayyum
Wlh ya'a kasar waji sunna kama soasi fa bashe bani Amma
MASHA ALLAH TRÈS BIEN 👍
وعليكم السلام ورحمة الله وبركاته
Assalamu Alaykum munayin magana ne da muryar duk wani dan Niger dake sudan
Wallhi tallhi muna asanar da alumma halin da muke ciki mu dalibai a kasar sudan muna batukar bukatar taimakon gawgawa aka sudan matsayin da dalibai akasar Niger dake kratu a sudan dan Allah sa sanar da wanan sako wa kowa dawa dan a yanzu haka in mazawna garin ma a na yankasar duk sun gudu amma mu har yanzu bamu samu wani taymako ba da ga gomnatin Niger muna bukar taymakon gawgawa
😁🤲🤲
Wallahi wannan malami daganin alamominchi ansan bamutunan banzabane kawai Charrine na dan Adam
Akidar Mai jawabi baitace abinda yasanya ALLAH yayi amfanida wannan Damar domin isarda sakoba ,Furuci maikyauma Wani abune a MUSLINCI
Gaskiya wannan bashi neba saidai kama kai jama'a hmm
Hhhh bidi,a tasha kashi
ماشاء الله تبارك الله 😍😍 الشيخ
Mallam wannan sumbatun da mage tayi a kumatu da lebe yayi kama da ruku'u da sujudar da magen tayi kafin ta sauka da ga kan kafadar sa
Wayanda suka kawo videon suna nufin Babu na kwarai sai su
Allah ka rabamu da aikin hasada
والله هذا الذى يرقص إنه باكستاني وليس ذالك الإمام
إنه مكر الأعداء
Gaskiya wlh bashibane donsu bata,abunne kawai makircine
sosai kuwa.
@@al-furqanwalhudatv aslm Dan Allah fasarar wan nan ayar
Suna kama amma bashi bane goshin waannan limamin akwai alama amma wannan nashi bakomai
nima haka nace wlh
Wai Kai Karen gombe Mai yasa Kai Wawa ne jakin kauye.
Wlh haka ne malam cewa zaayi aikota akayi
Wlh kabirou gwonbe kai wawane jakin banza
Agsky bashibane niko kamarma banganiba wannan sharrine kawai
Baba wayanda suka kai Izala bid'a saboda susuka raba kan Al-umma umma wajen kafurtasu da raba masallaci sa'anan da sauransu
Dan chegiya har kabata karatun kayi suka
Bashi bane,
Wannan bashibane kamace
kafirai munafikai ne... allah ya daukaka muslinci... allah ka kare musilmai alhamdulillah alhamdulillah ❤❤❤
Aslamualaikum ya malam we are leaning something from you. i dont no suna or tijania ezala so please we need what will make as blives adining Muslim
Kabiru Gombe kaiya qarya wchirn magge,,
Markus gombe ina Markus na bauchi
An cemaka dan izalane
idan yan izala suka kwaba saikaita kwakwane kana karya munganeka
Bashine ba Dan goshinshi za'aduba
Sunyikama am makukalli gochinsa
Kabiru Gombe sai ya hada kwaba dama shi kwabebbene