Yan Nigeriya ku kullum kuna cikin cima kanku mutumci. Kuci mutuncin shuwagabannin ku,, kuci mutuncin malaman ku ta yaya kuke so ku samu ci gaba,, wa'azi akace kuyi aiki dashi ba abinda malam yake aikatawa ba ko halin malam ba.
Assalamualaikum warahmatullah wabara ka tuhu a gaskiya ban ji da di ba sosai abinda ya fadawa wannan Malaman gaskiya malan afahkallah ka canja kalaman ka akan su saboda Allah ubangiji ya zabesu cikin al'ummar annabi Muhammad (S.A.W.)
Hum malama Maryam shekaran jiya limamin tsakar gida yayi wani vidéo kan Ahmed Souleymane, ki bibiya Kuma kabiru gombe tin yaushe dama aka gane shi wani irin malami ne Nan kabiru gombe ya ringa ransuwa cewa buhari beyi beyi, ransuwa banza kurum Kina ji fa maganar kabiru gombe shi wai Banban malami Allah ya kyauta
Wlh wannan kaji tsoran Allah a gabanka ake basu kudi to ka sani ranan kiyama zakayi nagani a gaban Allah duk abunda mutum be gani ba ba ayi a gabanshi ba ya fada yayi zargi kuma da mumunan zato Allah ya kyauta ya shiryeka Allah ya kyauta
Kina jin Kabiru Gombe yana kiran Danadam banza. Amma duk da haka kike bawa wancan rashin gaskiya? Wace magana Kabiru Gombe yayi ta hankali a nan? Dan Allah ki natsu, ki sake shaurarensa.
Kadda ku manta. Duk wani zagi da cin mutunci da karya da sheri wllh a izala anka gani a duniyar hausa. Haka gadon kaya yaita yiwa makari karya. Dan haka. Sheri kare ne😢💔
Baku aje komai ba sai cin mutumcin manyan ku.. kafin ku bata lokacin ku gayin rashin kunya ga manyan ku,, kuje ku nemi goben ku wajen Allah..dan Allah ku dinga neman yanda zaku ƙare da duniyar nan ta yaya zaku tarar da kabarin ku kafin ku tsaya bata lokaci kan maganar da bakuda maganin ta
Kaima fa afakallahu da zaka sami dama hk zakayi duk wanda kaji yacika suka shima da yasamu dama zeyi abinda yafi haka kuma malaman izala suna temako marayu
Indai mutun yana niman suna,dun asansa Babu abinda bazaiyiba shi malami ba mutun bane or ba yan Nigeria bane or basu da inchen zabin wadda sukesune? Dan suna malamai? Dan Assada number 1?
To ai dama buhari baya da kudi, amman meyasa malam bakayi magana akan atiku da tinibu bah. Shin malam zai iya rantsewa atiku da tinibu basu taba baku kudi bah....?
Haba mal Dan ba kai ka samu ba,ka fadi abubuwan da baka gani ba da idonka siyasa dole ce sai anyi ba kuma Haramun bane in sun shiga amma haramun ne in an basu haramun sun karba in dai ba gominsu bane,amma ka tabbatar abunda suke haram ne?mallaman nan fa manyan business owners ne,kawai Dan hassada ka gansu da kudinsu zaka futo kayita nuna hassada haka babu kyau mal,nan fa malamai suka ringa raddi akan ance zaa changer kudi suka ringa fadin San ransu basuyi bincike sunji ba..ashe colour din kudi kawai zaa changer amma suka ringa maganganu da zagin manya akan abunda basu sani ba..wallahi malaman Nigeria kuji tsoran Allah a junanku ma kun fara yiwa junanku hassada subhanallah so kake ka gansu a talauci a halin haulayi haba malan gara da su kaika kotun gobe bazaka sake ba..Allah ya rufa asiri
They are Nigerians they have right to politics,even thieves & bandit are into politics ,this Akafallah anything u say u will give account on judgement day,ur point are just jealousy 😉
They're Nigerians of course amma sai su tsaya a level din su na Nigerians ba su hau minbarin musulunci suna kuma cutar da musulmai for their own interest ba...
Honestly Malam Idris & his student are just been envy & jealousy,their words are very bad how on earth can you interfere in people's life in such manner
Allah ya kyauta Allah yasa mu dace
Oh Allah, wlh bana san jin irin wannan riginginmun tsakanin malamai. Allah ya kawo sauki 🥺
Wanan rigingimu dik na daudar dunia nefa amma ina muka manta rigingimummu na lahira ya Allah ka gyara imanummu 🤲🏼karabamu da dunia lafiya
Allah ya jikan malan albani zaria da sheikh jaafar da rahama
Allah ya kyau ta babu kyau cin zarafin mutane
Allah ya kyauta ai gaskiya ya fada Malaman mu na sunnah sun koma siyasa sun kama duniya
Gaskiya malamai kuji tsoron Allah
Allah ka jikan iyayenmu ka jikan sheik jafar one of the best
Ameen ya Allah
Rashin tarbiya, babu ladabi acikin wannan, ilimi baiyi amfani ba
Allah sarki nageriya wallahi nawi abo sai a nageriya kake jinshi
Ashe Badadi ji inah kabiru Gwambe Bashi da wa azi da wuce na Yan dariqa
Yan Nigeriya ku kullum kuna cikin cima kanku mutumci. Kuci mutuncin shuwagabannin ku,, kuci mutuncin malaman ku ta yaya kuke so ku samu ci gaba,, wa'azi akace kuyi aiki dashi ba abinda malam yake aikatawa ba ko halin malam ba.
Uhmm
Innallilahi waina ilaihi rajiun shi kenan shi kadanne na allah kowa dan iskane
Maganar gaskiya
Abinda afakallahu yafada gaskiyane
Kuma dama ita gaskiya daci gareta
Hmmm! ALLAH ko malam Aminu shehu Salisu?... kace kaima shaida ne ko?
@@saifus-sunnah9223 akwai evidence din photo da videos na abunda malam ya fadi
Banso ace Malam yayi magana akan abun Nan ba, Amma ba matsala abun ne akwai bacin rai, Sharri baida dadi Gskyah.
Assalamualaikum warahmatullah wabara ka tuhu a gaskiya ban ji da di ba sosai abinda ya fadawa wannan Malaman gaskiya malan afahkallah ka canja kalaman ka akan su saboda Allah ubangiji ya zabesu cikin al'ummar annabi Muhammad (S.A.W.)
Wlh ya kamata akama wannan mutumin sakamakon karya da kaxafi da yayi ma bayin allah kuma dan allah a hukuntashi sosai
ke b bahaushiya bce..? Dan y fadi gaskiya... Ai b karya yyi musu b
Hum malama Maryam shekaran jiya limamin tsakar gida yayi wani vidéo kan Ahmed Souleymane, ki bibiya
Kuma kabiru gombe tin yaushe dama aka gane shi wani irin malami ne
Nan kabiru gombe ya ringa ransuwa cewa buhari beyi beyi, ransuwa banza kurum
Kina ji fa maganar kabiru gombe shi wai Banban malami
Allah ya kyauta
Karya yayi kuma akwai hassada aciki
Uhmmm
Gaskiya ba a Mimbari Yakamata yayi wannan magana ba
Malan kabiru gombé allah tharè
Gaskiya abin baeyiba, malamai magada annabawa amma wannan ba halin annabawa bane
Allah ubangiji ya kyauta
To yanzu shiya hau minbari yana fatamusu suna sabida muce shidin malamin Allah ne
Shugabanin mu sun koma yan siyasa masu business da addini! Wallahi idona ya buɗe! Na fita daga Izala. Bana yi, bana yi, bana yi!
Wlh wannan kaji tsoran Allah a gabanka ake basu kudi to ka sani ranan kiyama zakayi nagani a gaban Allah duk abunda mutum be gani ba ba ayi a gabanshi ba ya fada yayi zargi kuma da mumunan zato Allah ya kyauta ya shiryeka Allah ya kyauta
Mlm Kabir meyafada Wanda yayi karya? Ai duk abunda yafada gaskiyane kudai Allah dai ya shiryeku shine kadai adduan da zamu muku.
Ameen dai
Wlhi kowa ba karya ko daya duk abunda ya fada gsky ne koma akwai evidence akwai photo akwai videos
Subhanallahi Gaskiya malamin nan bai kyauta ba
Kina jin Kabiru Gombe yana kiran Danadam banza. Amma duk da haka kike bawa wancan rashin gaskiya? Wace magana Kabiru Gombe yayi ta hankali a nan? Dan Allah ki natsu, ki sake shaurarensa.
Gaskiya ko karya... Ubangiji yana sane da shi.
Allah ya kyauta anma wannan babban Abu kunya a gare ku damu gaba daya
Kai malam Afakallah kabi ah hankali suma su Malam Kabirun abun da suka ringiyi kenan Allah ya jarabesu yau.
Wlh Kuna jamana abin mgn yikun yiku akejin kanku
Subhanallah Allah ya kyauta
Wannan ai bai dace ba Allah ya kyauta
Malam kabiru bakace Atiku ko tinibu suna baku kudin kenan ma ganar wachan malam gaskiya ne Buhari ne kaway baya bayrwa
Idan har gyara yakeyi bai kamata yaxo kam minbari yana sukan malamai haka ba shi kanshi idan yasamu dama yi xaiyi Allah yasa mu dace 😢
Ai minbarin ne kawai zabin shi nan ne kawai yake da dama
Kadda ku manta. Duk wani zagi da cin mutunci da karya da sheri wllh a izala anka gani a duniyar hausa.
Haka gadon kaya yaita yiwa makari karya. Dan haka. Sheri kare ne😢💔
Zakai bayani agobe gaban allah
Useless, ka dinga sanin abinda zae fito daga bakinka. Sbd akwai ranan baki baya magaya danshi ya iya karya
@@aishausmangaiya5160 banyi karya ba. Abinda nagani na fada ok
@@aishausmangaiya5160 Never call a human useless unless you are the most useless person
Any person that can cause or abuse an ulama' a religion leader his is more than useless.
Wannan dan hassada ne kawai hassada ahaka afili baro baro Allah ya kyuta Allah karabamu da hassada mugunciwo
Allah ya karawa mallan lafia amen
Baku aje komai ba sai cin mutumcin manyan ku.. kafin ku bata lokacin ku gayin rashin kunya ga manyan ku,, kuje ku nemi goben ku wajen Allah..dan Allah ku dinga neman yanda zaku ƙare da duniyar nan ta yaya zaku tarar da kabarin ku kafin ku tsaya bata lokaci kan maganar da bakuda maganin ta
Kaima fa afakallahu da zaka sami dama hk zakayi duk wanda kaji yacika suka shima da yasamu dama zeyi abinda yafi haka kuma malaman izala suna temako marayu
Uhmm
Wai anyako ba a nageriya duniya zatafara tashiba komidai malaman izala
🤣🤣🤣
Ai da zaran malamai sun fara bin yan siyasa toh zanchi ya bachi
😂🤣😂🤣😂🤣
Dama ace aisha bujari inrin tunanin ku gareta da ba rufe dan mutane
Allah sarki '
Karè cheguè dan iska me hassada
Kaï wawa ne karatu kakaï ko wawaci🧏🧏🧏🤦🤦🤦
Assalamu alaikum gaskiya abin ba Dadi malam malam Ahaka 😭😭😭😭
Subhanalla
Abinma Hadda hassada kaima kasa mu Dama zakayi fiye da Hakan
Tabbas
wanan malamin allah ya saka masa ya birgeni
kai malam kabirou bakajin kumya kana zagi wlh kunji kunya yan izala bakuda ladabi ai
kuma ba'ayi muku karya ba gaskiya ne kun shiga siyasa kuma ba wanda ya turo shi dan uwan ku ne dan izala ya tona muku asiri ne
@@mariamahmed4610 ba karya kuma duk abunda malam ya fada akwai evidence photo da videos malaman izala sun zama yan siyasa
Wlh, haka na, magana malam, wlh,
Wannan zuciarka tana cikada hassada
Wadanda suke kabbara a Lokacin da ba Allah aka ambata ba wlh suna bani Mamaki hhhhhhh Ance za ayi tsinuwa sunce ALLAHU AKBAR
🤣🤣🤣
Ni kaina wlh, ana cin mutuncin wasu ana kabbara abin kunya,
Hhhhhhhhhh ance wani banza wani sakarai🤣🤣🤣🤣sunce Allahu Akbar
@@fatimahtijjani7433 shine ai su kome kabbara
Wan Nan ba wa'azi kake ba hassada ce ke damunka
Dan sharri zakayi bayani akotu su yan izala ba mutane bane
Indai mutun yana niman suna,dun asansa Babu abinda bazaiyiba shi malami ba mutun bane or ba yan Nigeria bane or basu da inchen zabin wadda sukesune? Dan suna malamai? Dan Assada number 1?
Uhmmm
Malamai basa hada da"awa da siyasa sister idan siyasa ne toh siyasa idan malanta toh malanta
Hhhhhhhhh aini ya mlm na gombe tunda ya rinka yimana rantsuwa cewa ba intaloki gidan buhari jikina yayi sanyi dashi👩🦯👩🦯
Wallahi kuwa gaskiyan ki Sis 😂 Ni kaina abun ya daga mun hankali
Ai wani abun Sai yabaki mamaki toh abin sai addua wanan Abu Allah yamana magani
To ai dama buhari baya da kudi, amman meyasa malam bakayi magana akan atiku da tinibu bah.
Shin malam zai iya rantsewa atiku da tinibu basu taba baku kudi bah....?
Kai kana iya rantsewa da allah subtaba basu kudi dan su tallatasu ???
Such a good question
kakakaka aIIah ya sa mu da ce
Lallai abun da yake fada ba karya amma lallai yayi laifi don ko bai kamata yayi musu haka ba
Faɗan cikin gida ne za sasanta
Kaji aikin hassada
Family issues ne 😂😂😂😂😂
🤣🤣🤣yeah!!!🏃🏃
Lallai kam Asalin Family issues ma.
Wlhi kowa family issues ne
Aikuwa
Babban family issues kuwa 🤣🤣 Allah ya keuta
Hassada mugun ciwo wallahi
ai wnn b hassada bce gaskiya ce wlh kuma sun ji kunya dny d lahira
Waiii me ya hada malami da siyasa banda lalacewa irin taku yan izala
Wlhi kowa
Haba mal Dan ba kai ka samu ba,ka fadi abubuwan da baka gani ba da idonka siyasa dole ce sai anyi ba kuma Haramun bane in sun shiga amma haramun ne in an basu haramun sun karba in dai ba gominsu bane,amma ka tabbatar abunda suke haram ne?mallaman nan fa manyan business owners ne,kawai Dan hassada ka gansu da kudinsu zaka futo kayita nuna hassada haka babu kyau mal,nan fa malamai suka ringa raddi akan ance zaa changer kudi suka ringa fadin San ransu basuyi bincike sunji ba..ashe colour din kudi kawai zaa changer amma suka ringa maganganu da zagin manya akan abunda basu sani ba..wallahi malaman Nigeria kuji tsoran Allah a junanku ma kun fara yiwa junanku hassada subhanallah so kake ka gansu a talauci a halin haulayi haba malan gara da su kaika kotun gobe bazaka sake ba..Allah ya rufa asiri
Tsakanin ku dama duk haduwar da babu Allah Cikinta karshen ta inna ilaihi wa inna ilaihi Raji au. Family issues 😅😅😅😂😂
😃😃😃😃😃😃😃😃
Yanada gaskiya Ahmed Souleymane hada yima yen siyasa adua
Kanpene kaima kaikai
Hahhhhhhhhhhh walahi malam ya bani dariya 😂😂😂
Hahhhhhhhhhhhh,,
Mallam's defence is very weak
Gaskiya wannan malaman zamani ne malaman dalala dasiyasa
Hassada kokome wannan rayuwa sai a hankali kai malam kaiya baki ka.
Tofa
To ai gaskiya yake fadi
Yãa Salam 🤔🙆🙄 haha
Kudai idris ya koyar daku hassada da kyashi babu wani karatu sa labaran mutane abunda kunsa giba da annamimanci
It's a family issue 😅😅😅
Toh Allah ya kyauta🤦🏻♀️
😀😀😀😀
They are Nigerians they have right to politics,even thieves & bandit are into politics ,this Akafallah anything u say u will give account on judgement day,ur point are just jealousy 😉
Nothing like jealousy sister what he said is true and we have evidence of photos and videos
You Jamilatu people like you are the problem of Nigeria a ga gaskiya a take dan son zuciya
They're Nigerians of course amma sai su tsaya a level din su na Nigerians ba su hau minbarin musulunci suna kuma cutar da musulmai for their own interest ba...
Yace Kun Gane Karatun???🤣🤣🤣
Wlh koh 😂
Hhhh kaji kunya
😂😂😂😂
😂😂😂🤣🤣🤣 Mahaukatan banza
😀😀😀😀 Allahumma Atiku 😀😀😀kai subhanallah kaji kunya wlh
😂😂😂😂😂😂😂
💪🤣🤣🤣🤣
Kanku akeji tunda yan izalane a tsakaninku kuma kashe kanku😒😒😒
Tabbas yan izala yan maulane masu ci da addini munafukan addini marasa kunya ko yan boko haram din ma ai ku ne
Honestly Malam Idris & his student are just been envy & jealousy,their words are very bad how on earth can you interfere in people's life in such manner
إن اكرمكم عندالله اتقيكم
افوا عند الله اتقاكم
Subhanalla
👍👍
Hahhhhhhhhhhhh,,