Nazari kan Labarin Asarren da'Wanda yace Matarsa tafi Mahaifiyarsa.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 ก.ค. 2024

ความคิดเห็น • 83

  • @IssaHoussaini-rl2tr
    @IssaHoussaini-rl2tr 14 วันที่ผ่านมา +6

    Allah ya saka da alheri da nasiha mlm amine

  • @aminaaddamu5089
    @aminaaddamu5089 14 วันที่ผ่านมา +5

    Gaskiya wannan abun akwai alaman tambaya kila sihiri ne akayimishi don uwa tafi komai Allah ya shiryeshi ya ganaddashi

  • @AbaharuAbubakar
    @AbaharuAbubakar 14 วันที่ผ่านมา +2

    Yaje yanami Gafara Awajen ta Tun kafin lokaci yakure masa allah kabamu ikon kyautatawa Iyanmu allah karabamu lafia dasu

  • @soulpacook17
    @soulpacook17 14 วันที่ผ่านมา +1

    Gaskiya wanga lamari yayi muni sosai Amma yakamata Atambe mama yayatayi zama da iyayan ta sabida dok Abinda kayima uwayanka kaima haka za'amaka) Allah kasa murabo da uwayanmu lafiya

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 13 วันที่ผ่านมา +1

    Agaskiya yajeyanemi mahaifiyarsa da gawgawa yanimi gafararta inbahakaba yahadu da masifar duniya naji tausayinsu dukansu da maman da yaron

  • @maryamidris1187
    @maryamidris1187 13 วันที่ผ่านมา +1

    Jazakallahu alkhairi mallam

  • @hauwabako8081
    @hauwabako8081 14 วันที่ผ่านมา +2

    22:51 Ya zame mashi tilas yaje ya roki mahaifiyarsa gafara wlh idan yana so ya gama da duniya lfy, ai uwa ba abin wasa bace.
    Koda bata yi furuci ba wlh bacin ranta musiba ce a gareshi.

  • @adamusuleiman7761
    @adamusuleiman7761 11 วันที่ผ่านมา

    Malan ALLAH Ya Sakamaka da Alkhairi ❤

  • @rabiunura4356
    @rabiunura4356 14 วันที่ผ่านมา

    amen summa ameen 🤲😭

  • @SalihHiron
    @SalihHiron 13 วันที่ผ่านมา

    إنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭

  • @suleimanisah918
    @suleimanisah918 13 วันที่ผ่านมา

    ALLAH YAKAREMU DA WANNAN MUSIBAR

  • @ummulkulsumibrahim9962
    @ummulkulsumibrahim9962 13 วันที่ผ่านมา

    Allah ya shirye shi ya shiryi matar ita kuma Allah ya huci zuciyar ta ta yafe masa. Allah nesan tamu daga dukkanin sharrin shaidan jami'an

  • @Mardiyaabubakar1-zs6vp
    @Mardiyaabubakar1-zs6vp 14 วันที่ผ่านมา

    Wa hiuazu billaha 😭😭hasbunallahu malam allah yasaka da allkhairi amee ya rabb 😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @Mahmoudmadayana
    @Mahmoudmadayana 14 วันที่ผ่านมา +1

    سبحان الله سبحان الله سبحان الله

  • @dausiyakarkarna1811
    @dausiyakarkarna1811 12 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi wa inna ilaihin raju un😭😭😭😭ya allah kahirya manazuri a

  • @yahanasubayero312
    @yahanasubayero312 13 วันที่ผ่านมา

    Subhanallah😢😢

  • @basharidris9230
    @basharidris9230 13 วันที่ผ่านมา

    Subhanallahi Allah ya kyauta 😭

  • @AyoubaIsmail-by5ys
    @AyoubaIsmail-by5ys 14 วันที่ผ่านมา

    Allah ya siryimu bakiɗaya mu Amin ya hayyu ya qayyum 🤲🤲🤲🤲

  • @AdamHama-qd7gr
    @AdamHama-qd7gr 14 วันที่ผ่านมา +4

    😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲

  • @salisouSalisou-sy1iu
    @salisouSalisou-sy1iu 14 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yayaie wahala

  • @user-df1zv9qp4d
    @user-df1zv9qp4d 13 วันที่ผ่านมา

    Allah d yce ayi hak'uri... Amman akwai gejin hakurin kuma wnn b yada sharri bne tashin hankali ne ys t furta mafita tke nema... Jihadin da zaayi shine a nemo Dan......

  • @Amadounouhnou
    @Amadounouhnou 11 วันที่ผ่านมา

    لاحول ولا قوة الا بالله

  • @mimihamadia3513
    @mimihamadia3513 14 วันที่ผ่านมา

    Rabboul izzah 😢

  • @HbbjVcv
    @HbbjVcv 14 วันที่ผ่านมา +1

    إنا لله وإنا إليه راجعون

  • @user-xj8lw6mh4f
    @user-xj8lw6mh4f 13 วันที่ผ่านมา

    Mungode mlm❤❤❤❤❤🎉🎉

  • @samifaahmadmalikawa5353
    @samifaahmadmalikawa5353 14 วันที่ผ่านมา +1

    انا لله و انا اليه راجعون 😭😭

  • @user-rn4fg5yd6i
    @user-rn4fg5yd6i 14 วันที่ผ่านมา

    بارك الله فيك شيخنا الفاضل

  • @AAmo-bs1rk
    @AAmo-bs1rk 14 วันที่ผ่านมา

    Good job Allah Ya Yemaka Albarka Ameen Suma Ameen

  • @malamgumel3547
    @malamgumel3547 14 วันที่ผ่านมา

    Jazakallah Malam Aliyu Allah ya saka kan wannan nasiha Idan kunne yaji jiki ya tsira Allah ya yi mana muwafaqa Ameen

  • @usmansuraj3999
    @usmansuraj3999 14 วันที่ผ่านมา

    جزاك الله خير

  • @user-oc7iq5ku7t
    @user-oc7iq5ku7t 13 วันที่ผ่านมา

    Tayi hqr karta mishi baki tayimishi addu a wata qila ya haduda sharrin mata ne Allah yafitar dashi yasa yadawo hanya ya sasanta da mahaifiyarshi Allah yasa muyi kyakyawan qarshe yakaremu daga sharrin masu sharri

  • @MamanHumaira-xk6sy
    @MamanHumaira-xk6sy 14 วันที่ผ่านมา

    سبحان الله😢😢😢😢😢😢😢

  • @user-rn4fg5yd6i
    @user-rn4fg5yd6i 14 วันที่ผ่านมา

    جزاك الله خيرا

  • @khadeejahuthman99
    @khadeejahuthman99 13 วันที่ผ่านมา

    Wayyo da tayi mishi uzuri 😢 hala baya cikin hayyacinsa

  • @user-bo7ln5iv2o
    @user-bo7ln5iv2o 14 วันที่ผ่านมา +3

    Wlh da naga bidion ta saida jikina yayi sanyi sakamakon yarana duk maza ne 😢sai ka gama wahala da cin kashin yaro daga karshe ya watsa maka kasa a ido 😭Allah dai yasa mu dace 😓

    • @hauwabamalli1411
      @hauwabamalli1411 14 วันที่ผ่านมา +2

      Wallahi nima ina wannan tunanin yarana mazane ammani ina da diya guda daya ,Allah dai ya kare manasu daga sharrin macce.yasa su gama lafiya

    • @Undefeated_soul.
      @Undefeated_soul. 14 วันที่ผ่านมา

      Sihiri gaskiya ne. Ba mamaki anshiga tsakaninsu

    • @user-bo7ln5iv2o
      @user-bo7ln5iv2o 14 วันที่ผ่านมา

      @@hauwabamalli1411 kinji dadi ke kinada mace Nikam wlh babu.Ameen ya rabbi.wasu mata kam sai a hankali shiyasa mata sukafi yawa a wuta 😭

    • @user-bo7ln5iv2o
      @user-bo7ln5iv2o 14 วันที่ผ่านมา

      @@Undefeated_soul. tabbas hakane wannan kam sai dai shihirin

    • @user-mj7zm7lv3b
      @user-mj7zm7lv3b 14 วันที่ผ่านมา

      Wallahi wallahi wallahi shiriya ta allahce
      Ayanda mahaifina yake dakuma hanyarda yaso inbimaras kyau wallahi abunbayama faduwa bama batuntarbiya akeba ammanfa allah'acikin ikonsa inada yaya namiji inadakannuwa nawajen mahaifiyarmu da kishiyarta akalladai zamukai 12 ammabazan kodakainaba amma alhamdulillah abundayasodin baifaruba
      Kudaina muzanta yayanku tunsuna kanana dakuma tsangwama duk abinda yaronka zayyi maka katunakai dayacce kataso saikabihi da addu'ar shiriya 🤲

  • @IzakYoussouf-f1f
    @IzakYoussouf-f1f 14 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi wa Inna illaihin Raji inn !
    -Akw sihiri ,
    - akw kuma jarabawa ,
    -kuma akw Mata masucin Ammanar Allah (Maza ko Mata masuyin zinah alhalin sunada Aure irin wadanan ya'yan dazasu samu fitinane acikin al'umma saidai anasamun nakirki dagacikinsu wadanda Allah ya rabauta ) ,
    - Akw rashin samun tarbiya

  • @UmarmuhammadYaro
    @UmarmuhammadYaro 14 วันที่ผ่านมา

    Masha allah sheikh,kayi abinda yadache, Allah yasulhuntasu ameen

  • @ChafaiRassata
    @ChafaiRassata 14 วันที่ผ่านมา

    😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏

  • @user-wr3bg5jr5w
    @user-wr3bg5jr5w 14 วันที่ผ่านมา

    Ya salam

  • @abeedaabeedaahmad5446
    @abeedaabeedaahmad5446 14 วันที่ผ่านมา

    Ya Allah 😭😭😭

  • @Undefeated_soul.
    @Undefeated_soul. 14 วันที่ผ่านมา

    Tabbas akwai matsala dakuma yiyuwar anyimasa sihiri ne. Allah yadaidaita tsakaninsu.

  • @oumaroumati-yx9dk
    @oumaroumati-yx9dk 13 วันที่ผ่านมา

    😢😢😢😢🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏

  • @user-nh7dk8lj1f
    @user-nh7dk8lj1f 14 วันที่ผ่านมา

    😭😭

  • @user-mo3pi7wg1r
    @user-mo3pi7wg1r 14 วันที่ผ่านมา

    😭😭😭

  • @OusmaneOusmane-e1t
    @OusmaneOusmane-e1t 14 วันที่ผ่านมา

    😢😢😢😢😢

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 14 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kyauta 😢

  • @Aliyubawa-fq1jk
    @Aliyubawa-fq1jk 14 วันที่ผ่านมา

    Inalillahi wainnailaihin Raji,un

  • @MamanWaizina
    @MamanWaizina 14 วันที่ผ่านมา

    😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲

  • @nourimalam126
    @nourimalam126 14 วันที่ผ่านมา

    Inmeshiryuwane Allah shiryeshi inko bujirerene Allah yayi maganin shi

  • @rafiaabdoulaye1301
    @rafiaabdoulaye1301 14 วันที่ผ่านมา

    😢😢😢😢

  • @esraaeesraae5342
    @esraaeesraae5342 14 วันที่ผ่านมา

    aIIah ya shirya mata shi

  • @MudassirAbubakar-zs8gq
    @MudassirAbubakar-zs8gq 14 วันที่ผ่านมา

    Allah muntuba kayafe Muna

  • @imaniman2381
    @imaniman2381 14 วันที่ผ่านมา

    سبحان الله 😭😭

  • @fatimausman811
    @fatimausman811 14 วันที่ผ่านมา

    INNALILLAHI.WA.INNA.ILAIHIRRAJIUN😭

  • @user-yw6wf4if9g
    @user-yw6wf4if9g 14 วันที่ผ่านมา

    allayaciriyesa

  • @user-lr7jv5rz2z
    @user-lr7jv5rz2z 14 วันที่ผ่านมา

    ☝️😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲

  • @MahamaduAbuzaidi
    @MahamaduAbuzaidi 14 วันที่ผ่านมา

    Bangane wannan magana da tayi cewa baisan kannan shiba saboda ba ubansu gudaba yadda take faɗa suna sana a kenan sunzan matasa alhali tace shekara 7 ne rabenshi da ita ta yaya ankai baisan kannan shiba

  • @user-tc4rx7vq6r
    @user-tc4rx7vq6r 14 วันที่ผ่านมา

    حسبي الله ونعم الوكيل
    allahu aalam amma wannan abotaka iyayuwa ayimasa sihirine
    tama kuji tsoron allah inkuya so mugama daduniya lafiya allah ya isa cikaninmu daku حسبي الله ونعم الوكيل فيكم allah ya isa allah ya isa yaa allahu rabi duk wanda ya hanawa uwar wani bacci allah ka hanamasa kwanciyar hankali Amin Ya Haiyyu Ya Qaiyumu

  • @fatimausman811
    @fatimausman811 14 วันที่ผ่านมา

    😭

  • @ArmiAtto-hf1ho
    @ArmiAtto-hf1ho 14 วันที่ผ่านมา

    Malam gaskiyane wallahi basu kiyaota ba

  • @user-rf2cy3rg5o
    @user-rf2cy3rg5o 14 วันที่ผ่านมา

    malan akwnombar danta

  • @hamayehamsou4412
    @hamayehamsou4412 14 วันที่ผ่านมา

    Gaskia

  • @AminuSani-x6n
    @AminuSani-x6n 13 วันที่ผ่านมา

    Ni inaganin yakamata anemoshi ajitabakinsa kafin aimasahukunci

    • @harunadanlami5610
      @harunadanlami5610 13 วันที่ผ่านมา

      Mai yasa kake kokarin daurewa karya gindi ne? Bakaji abinda Malamin ya fada ba? cewa yayi kokarin tattaunawa dashi amma abin yaci tura. Lauyansa ma ya bukaci yazo wurin sulhu yaki yaje. Kai dai ka nemi Uwarsa tayi hakuri ta jure ta kuma yimasa addua tunda Allah yasa tana da wasu ýaýan kuma zasu iya daukar nauyin ta. Amma maganar aji ta bakinsa bai taso ba.

  • @OusmaneOusmane-e1t
    @OusmaneOusmane-e1t 14 วันที่ผ่านมา

    😢😢😢😢😢

  • @Chechou-vm1sp
    @Chechou-vm1sp 14 วันที่ผ่านมา

    😢