Gaskiya wanga lamari yayi muni sosai Amma yakamata Atambe mama yayatayi zama da iyayan ta sabida dok Abinda kayima uwayanka kaima haka za'amaka) Allah kasa murabo da uwayanmu lafiya
22:51 Ya zame mashi tilas yaje ya roki mahaifiyarsa gafara wlh idan yana so ya gama da duniya lfy, ai uwa ba abin wasa bace. Koda bata yi furuci ba wlh bacin ranta musiba ce a gareshi.
Allah d yce ayi hak'uri... Amman akwai gejin hakurin kuma wnn b yada sharri bne tashin hankali ne ys t furta mafita tke nema... Jihadin da zaayi shine a nemo Dan......
Tayi hqr karta mishi baki tayimishi addu a wata qila ya haduda sharrin mata ne Allah yafitar dashi yasa yadawo hanya ya sasanta da mahaifiyarshi Allah yasa muyi kyakyawan qarshe yakaremu daga sharrin masu sharri
Wlh da naga bidion ta saida jikina yayi sanyi sakamakon yarana duk maza ne 😢sai ka gama wahala da cin kashin yaro daga karshe ya watsa maka kasa a ido 😭Allah dai yasa mu dace 😓
Bangane wannan magana da tayi cewa baisan kannan shiba saboda ba ubansu gudaba yadda take faɗa suna sana a kenan sunzan matasa alhali tace shekara 7 ne rabenshi da ita ta yaya ankai baisan kannan shiba
حسبي الله ونعم الوكيل allahu aalam amma wannan abotaka iyayuwa ayimasa sihirine tama kuji tsoron allah inkuya so mugama daduniya lafiya allah ya isa cikaninmu daku حسبي الله ونعم الوكيل فيكم allah ya isa allah ya isa yaa allahu rabi duk wanda ya hanawa uwar wani bacci allah ka hanamasa kwanciyar hankali Amin Ya Haiyyu Ya Qaiyumu
Mai yasa kake kokarin daurewa karya gindi ne? Bakaji abinda Malamin ya fada ba? cewa yayi kokarin tattaunawa dashi amma abin yaci tura. Lauyansa ma ya bukaci yazo wurin sulhu yaki yaje. Kai dai ka nemi Uwarsa tayi hakuri ta jure ta kuma yimasa addua tunda Allah yasa tana da wasu ýaýan kuma zasu iya daukar nauyin ta. Amma maganar aji ta bakinsa bai taso ba.
Allah ya saka da alheri da nasiha mlm amine
Gaskiya wannan abun akwai alaman tambaya kila sihiri ne akayimishi don uwa tafi komai Allah ya shiryeshi ya ganaddashi
Ameen Thumma ameen
Yaje yanami Gafara Awajen ta Tun kafin lokaci yakure masa allah kabamu ikon kyautatawa Iyanmu allah karabamu lafia dasu
Gaskiya wanga lamari yayi muni sosai Amma yakamata Atambe mama yayatayi zama da iyayan ta sabida dok Abinda kayima uwayanka kaima haka za'amaka) Allah kasa murabo da uwayanmu lafiya
Agaskiya yajeyanemi mahaifiyarsa da gawgawa yanimi gafararta inbahakaba yahadu da masifar duniya naji tausayinsu dukansu da maman da yaron
Jazakallahu alkhairi mallam
22:51 Ya zame mashi tilas yaje ya roki mahaifiyarsa gafara wlh idan yana so ya gama da duniya lfy, ai uwa ba abin wasa bace.
Koda bata yi furuci ba wlh bacin ranta musiba ce a gareshi.
Malan ALLAH Ya Sakamaka da Alkhairi ❤
amen summa ameen 🤲😭
إنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭
ALLAH YAKAREMU DA WANNAN MUSIBAR
Allah ya shirye shi ya shiryi matar ita kuma Allah ya huci zuciyar ta ta yafe masa. Allah nesan tamu daga dukkanin sharrin shaidan jami'an
Wa hiuazu billaha 😭😭hasbunallahu malam allah yasaka da allkhairi amee ya rabb 😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
سبحان الله سبحان الله سبحان الله
Innalillahi wa inna ilaihin raju un😭😭😭😭ya allah kahirya manazuri a
Subhanallah😢😢
Subhanallahi Allah ya kyauta 😭
Allah ya siryimu bakiɗaya mu Amin ya hayyu ya qayyum 🤲🤲🤲🤲
😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Allah yayaie wahala
Allah d yce ayi hak'uri... Amman akwai gejin hakurin kuma wnn b yada sharri bne tashin hankali ne ys t furta mafita tke nema... Jihadin da zaayi shine a nemo Dan......
لاحول ولا قوة الا بالله
Rabboul izzah 😢
إنا لله وإنا إليه راجعون
Mungode mlm❤❤❤❤❤🎉🎉
انا لله و انا اليه راجعون 😭😭
بارك الله فيك شيخنا الفاضل
Good job Allah Ya Yemaka Albarka Ameen Suma Ameen
Jazakallah Malam Aliyu Allah ya saka kan wannan nasiha Idan kunne yaji jiki ya tsira Allah ya yi mana muwafaqa Ameen
جزاك الله خير
Tayi hqr karta mishi baki tayimishi addu a wata qila ya haduda sharrin mata ne Allah yafitar dashi yasa yadawo hanya ya sasanta da mahaifiyarshi Allah yasa muyi kyakyawan qarshe yakaremu daga sharrin masu sharri
سبحان الله😢😢😢😢😢😢😢
جزاك الله خيرا
Wayyo da tayi mishi uzuri 😢 hala baya cikin hayyacinsa
Wlh da naga bidion ta saida jikina yayi sanyi sakamakon yarana duk maza ne 😢sai ka gama wahala da cin kashin yaro daga karshe ya watsa maka kasa a ido 😭Allah dai yasa mu dace 😓
Wallahi nima ina wannan tunanin yarana mazane ammani ina da diya guda daya ,Allah dai ya kare manasu daga sharrin macce.yasa su gama lafiya
Sihiri gaskiya ne. Ba mamaki anshiga tsakaninsu
@@hauwabamalli1411 kinji dadi ke kinada mace Nikam wlh babu.Ameen ya rabbi.wasu mata kam sai a hankali shiyasa mata sukafi yawa a wuta 😭
@@Undefeated_soul. tabbas hakane wannan kam sai dai shihirin
Wallahi wallahi wallahi shiriya ta allahce
Ayanda mahaifina yake dakuma hanyarda yaso inbimaras kyau wallahi abunbayama faduwa bama batuntarbiya akeba ammanfa allah'acikin ikonsa inada yaya namiji inadakannuwa nawajen mahaifiyarmu da kishiyarta akalladai zamukai 12 ammabazan kodakainaba amma alhamdulillah abundayasodin baifaruba
Kudaina muzanta yayanku tunsuna kanana dakuma tsangwama duk abinda yaronka zayyi maka katunakai dayacce kataso saikabihi da addu'ar shiriya 🤲
Innalillahi wa Inna illaihin Raji inn !
-Akw sihiri ,
- akw kuma jarabawa ,
-kuma akw Mata masucin Ammanar Allah (Maza ko Mata masuyin zinah alhalin sunada Aure irin wadanan ya'yan dazasu samu fitinane acikin al'umma saidai anasamun nakirki dagacikinsu wadanda Allah ya rabauta ) ,
- Akw rashin samun tarbiya
Masha allah sheikh,kayi abinda yadache, Allah yasulhuntasu ameen
😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏
Ya salam
Ya Allah 😭😭😭
Tabbas akwai matsala dakuma yiyuwar anyimasa sihiri ne. Allah yadaidaita tsakaninsu.
😢😢😢😢🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏
😭😭
😭😭😭
😢😢😢😢😢
Allah ya kyauta 😢
Inalillahi wainnailaihin Raji,un
😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲
Inmeshiryuwane Allah shiryeshi inko bujirerene Allah yayi maganin shi
Ameen
😢😢😢😢
aIIah ya shirya mata shi
Allah muntuba kayafe Muna
سبحان الله 😭😭
😭😭
INNALILLAHI.WA.INNA.ILAIHIRRAJIUN😭
allayaciriyesa
☝️😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Bangane wannan magana da tayi cewa baisan kannan shiba saboda ba ubansu gudaba yadda take faɗa suna sana a kenan sunzan matasa alhali tace shekara 7 ne rabenshi da ita ta yaya ankai baisan kannan shiba
حسبي الله ونعم الوكيل
allahu aalam amma wannan abotaka iyayuwa ayimasa sihirine
tama kuji tsoron allah inkuya so mugama daduniya lafiya allah ya isa cikaninmu daku حسبي الله ونعم الوكيل فيكم allah ya isa allah ya isa yaa allahu rabi duk wanda ya hanawa uwar wani bacci allah ka hanamasa kwanciyar hankali Amin Ya Haiyyu Ya Qaiyumu
😭
Malam gaskiyane wallahi basu kiyaota ba
malan akwnombar danta
Gaskia
Ni inaganin yakamata anemoshi ajitabakinsa kafin aimasahukunci
Mai yasa kake kokarin daurewa karya gindi ne? Bakaji abinda Malamin ya fada ba? cewa yayi kokarin tattaunawa dashi amma abin yaci tura. Lauyansa ma ya bukaci yazo wurin sulhu yaki yaje. Kai dai ka nemi Uwarsa tayi hakuri ta jure ta kuma yimasa addua tunda Allah yasa tana da wasu ýaýan kuma zasu iya daukar nauyin ta. Amma maganar aji ta bakinsa bai taso ba.
😢😢😢😢😢
😢