INDAI A IDAN ALLAH BEZIBEBA BAKOMAI MUGYARA ZUCIYOYINMU MUKOMA GA ALLAH YAFIMANA KYAU ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA DUNIYA DA NIGERIA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
A riqa sara ana duban bakin gatari, ayi aiki da hankali 'yan uwa na musulmai , dan Allah ayi duba da abunda zai je ya dawo kafin aiwatar da koma mene ne, malamai kuma ba abun wasa bane, Allah yakawo mana sauqin rayuwa ya wanzar mana d zaman lfy a qasar mu nigeria
Wallah yanzu ba abinda ba ayi a arewa ana kashe mutane ana sace mutane dukkan wani Abu na ta addanci anayi a arewa Kai kufito Allah yabada sa a ameen Allah yatsare Ameen
Wannan gaskiya ne,malamai sun zamo yan amshin shata,kuma zamu daina yadda da duk bayanan wasu malamai,domin haka a ke baiwa malamai kudade Dan kare gwamnati
Dan Allah kudena zagin malamanmu ba tarbiya bace mudeyi zanga zanga mu kawae band zanginsu koni ina bayan zanga zanga amma bana bayan wulakanta malamae
Ya Allah munarokonka duk Wanda yake da sa hannu awannan matsalolin kowaye ko malamine Allah kakamashi kamai mafiyin abinda yayima Talakawa ya Allah munarokonka
Dubai darham 3 one liter Kuma bayan Zadar kaya Kuma sun la latamana kudin mu wallah mu gun tace ka wai sun ga ru fin asi rin da Allah ya yiwa qasa dayan qasar bakamar Kano in Banda Allah ya kare Kano wallah dayanzu sun wargazata shine suka biyo tawannan hanyar Lai Lai da arzigin ku sai sun Mai damutane Bayi wallah idan ba ajajurceba ko Dan ruwan cikin namu dayaraqe Shima qarewa zaiyi
Zanga zanga babu fashi yakamata mufita koza a kashemu Dan wllh wannan nananin rayuwar yasa wllh jinake so ake akashemu gaba daya Dan haka duk malamin da yazo mana da wata sanzuchiya wllh tsaf zamu zageshi
Matasan ma fa ba jahilai bane duk Wanda zai goyi bayan zanga zangar nan Yana zuwa da hujjojin da yadace bakamar ku malaman ba Wlh Sai Allah yayi mana hisabi daku wannan ilimin naku bai anfaneku ba saima halaka sabida kwadayin duniya Wlh anji kunya
Sannan batun suna kawo maganan kasashen larabawa karya suke ai suna futa suga ya ake kyautatama talakawan larabawan ni ganauce ba jiyauba naje nazauna a saudiyya naga tsarinsu dande banson nafito midiya ina video ina magana amma akwai zalinci a kasata.
العلماء اليوم ليس خير الا الشر ويفرقون المجتمع وكانوا شياعا ويجمعون الجاهال والسفهاء وليس رحمة والا يمان لان نبينا ارسله الله ليخرج الناس من الظلمات الى النور باذن الله ويخرجون من الظلم الى السحولة عليكم امنة الله والرسول ويخبءون الصدق الى الظلم والجور
Ni dai ba malamin da idona zai rufe akansa sabida yafini ilimi mutane sun manata mumini Yana gani da hasken Allah baruwana bazan bi umurni malamin yafi umurnin wani
Toh wai daurawa me kake nufi ne yaza ayi anjazawa mutane ta lauce wannan talaucin badaga Allah bane daga kune suwa gabannimu ka re Kai ko acikin addini ya halarta kaduba suratul tauba duk yaqin da akayi sabo da Kare Kai ne
Allah dai yabiya matasan jahadin kwatar kai,kunbiyani wallahi. Allah yakara kwarin gwuiwa da rashin tsoro!!!👋👋👋👍👍👍
Bama goyon daurawa sabida baya tausayin bayin allah akan wahalar dasuke ciki
Masha'Allah!
Alhamdulillah Da Kyau, wannan ya nuna Matasa sun gane gaskiya
Tabbas haka ne
Allahu Akbar Allah ya taimaki matasan arewa Alfarman Annabi Muhammad Rasulullah Sallallahu Alaihi Wasallam 🤲🤲🤲
Marasi
INDAI A IDAN ALLAH BEZIBEBA BAKOMAI MUGYARA ZUCIYOYINMU MUKOMA GA ALLAH YAFIMANA KYAU ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA DUNIYA DA NIGERIA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
Gaskiya 👍👍 Allah ya kara tonawa munafikan malamai
Ikon allah ❤ gaskiyar lamari arubuta aaje Malamai SUNhana zanga zanga ku kuma kunce sekunyi gaskiyar lamari se annyi nadama kai
Wih tsajaninmu da wassu Malaman saidai Allah ya isa
Wallahitallahi Allah ya tonamusu asiri mallamai mungani
In sha Allah sai munyi na Sara Dan wlh malan nan akan mafitarsu suke ba kishin talaka suke ba wlh kawai akan bukatar sune
Wlh Libye ruwa yahi mai tsada wlh wlh ☝️🇱🇾🥰
Ai Libiya Sahara ne. Nigeria kuma Lambu ne
Subhanallah
Allah ya sa mudace 🙏
Wallahi malamanan basa tsoran Allah
Amma kai wannan Allah shiryeka
Allah ya Albarkaci Arewacin Nigeria, duk da an had'a kai da malamanmu an cutar damu, Allah ya Albarkaci matasanmu.
Marshe Allah matasa yayi wanna malami sukansu basujin surun Allah azzlumainisuma dalilinsu talakah tashega cikikunci Allah ya isa
Allah ya Muku albarka matasanmu
Gaskiyane zanga zanga sai anyi
A riqa sara ana duban bakin gatari, ayi aiki da hankali 'yan uwa na musulmai , dan Allah ayi duba da abunda zai je ya dawo kafin aiwatar da koma mene ne, malamai kuma ba abun wasa bane, Allah yakawo mana sauqin rayuwa ya wanzar mana d zaman lfy a qasar mu nigeria
Allah yakarya muggan malamai dasukeci da gumimmu
Hajiya kin fadi gaskiya, Allah ya yi maki albarka, amin.
Alhamdulillah Allah yah sakama da alheri right dinmu ne
Inna lillahi wa,innailaihirraju,,un Karshen duniya xakin malamaii
Tabb allh kasa mudacre
First comment naji dadin bayaninka ubangiji yadaga kasata najeriya yakawo mana sauki wallahi mutane na mutuwa sabida yunwa da kunci
Wallah yanzu ba abinda ba ayi a arewa ana kashe mutane ana sace mutane dukkan wani Abu na ta addanci anayi a arewa Kai kufito Allah yabada sa a ameen Allah yatsare Ameen
Alhamdulillah matasan Nigeria sun farka daga bacci🙏
Wallaahi mafiyawan cin malamai wlh kwadayinsu yayiyawa
Masha Allah
Allah yasamu dace
Allah sarki baribari batamagani
Kaji wata yar wahala wai gara akashemu kifito allah ya agajemu karkujanyomana masifa wawayen diya
Malluna kugi Soron Allah Dan Mutuwa Tana Jiran Dujanmu
Wllh mung ode. Namiji
Allah kayi mana maganin duk abinda ya damemu
Sunja kaya miliyoyi Allah ya isa
Gasehkiya tafi Kobo Amaa Baayi Adalce Ba
Abusalmah yafadi gaskiya
Adai yikyakyawan zance
Yes xangaxanga Dole mu tsaro mukeso jahar sokoto da sauran jahohi bakidai
Babu abinda ba ayi a arewa ana kashe mutane Kuma idan kuka zauna hargida za akashe ku kunemi yancin Kan ku ka wai Allah yabada sa Ameen
Wlh ana cikin Matsin rayuwa yakamata adubama talaka
all what u are saying u are all right but pls let give them grace
Yawancin malaman bana Allah bane
Wannan gaskiya ne,malamai sun zamo yan amshin shata,kuma zamu daina yadda da duk bayanan wasu malamai,domin haka a ke baiwa malamai kudade Dan kare gwamnati
Allah ya miki albarka
Ya zayi suyarda araba ana Basu
Wannan gaskiya ne
Good. I'm happy with these comments and replies
Gaskiya wan nan yarinya tadan kwatanta amma zanga zanga tanada matsaloli
Gaskiyane aturosa
Goodlok ai baya Basu sabo da Bai San suwa ye suba malam hadisi ko
Dan Allah kudena zagin malamanmu ba tarbiya bace mudeyi zanga zanga mu kawae band zanginsu koni ina bayan zanga zanga amma bana bayan wulakanta malamae
Allah ya qarra lpy da Nissan kwana muna alfahari daku matasan Nigeria
Yes
Hmm malaimai kuji tsoran Allah wlh
matasan nigeria sunfi azzaliman maluman illimi datunani Allah taimaki nigeria
Malaman allah suwucefa sai saura
Wai ina bello yabo
Bello yabo inda buhari ne dayafara kunfar baki
Allah mungodi maka da kabamu al zakzaky labbaika ya al zakzaky hihata Minal zila
Wallahi maganarki gaskiyane domin yanzu haka Ina kasar libya ruwa yafi fetir tsada
Ai Sahara ce Libiya, Nigeria 🇳🇬 tanada ruwa
Wlh mlm ai basa ganewa ne
DAN ALLAH MALAMAI KUYI HAKURI DA WANNAN KALAMAI GAWASU AKAN ZANGA ZANGA DON ALLAH KUKEYI KUMA KUNSAN JARRABAWA CE DAGA ALLAH ALLAH YA KYAUTA
Wannan fa su susuka sayawa kansu duk wani malamin kirki yakama bakinsa
Ni narasamekedamun malamanmu wallahi
Kaimufa bazamujiba😭😭😭😭😭😭
Good
Kugayamusu gaskiya
Zanga-Zanga ba gudu ba ja da baya sai azza lumai sun sauka
Wlh muna cikin wani hali yakamata adubamanah
Nigeria gaskiya bakyau
Shegun mallamai marasa tausayi ana Basu kudi
Wlh kwarai kua
Ya Allah munarokonka duk Wanda yake da sa hannu awannan matsalolin kowaye ko malamine Allah kakamashi kamai mafiyin abinda yayima Talakawa ya Allah munarokonka
Fadamusu.gaskiya
Dubai darham 3 one liter Kuma bayan Zadar kaya Kuma sun la latamana kudin mu wallah mu gun tace ka wai sun ga ru fin asi rin da Allah ya yiwa qasa dayan qasar bakamar Kano in Banda Allah ya kare Kano wallah dayanzu sun wargazata shine suka biyo tawannan hanyar Lai Lai da arzigin ku sai sun Mai damutane Bayi wallah idan ba ajajurceba ko Dan ruwan cikin namu dayaraqe Shima qarewa zaiyi
Gaskiya dayace
Wallahi kadan kenan daga sharrin IZALA!!!
Ka iyabakinka
Malaman izala sune matsalar duniya gaba Daya bama Nigeria ba amma yanzu ta Nigeria tafi zafi
Allah miki albarka akan batun aikin hajj
Zanga zanga babu fashi yakamata mufita koza a kashemu Dan wllh wannan nananin rayuwar yasa wllh jinake so ake akashemu gaba daya Dan haka duk malamin da yazo mana da wata sanzuchiya wllh tsaf zamu zageshi
wlh jin dadina wayan da sukayi raddin duk masu hankaline Kuma sunsan addini
Wannan maganan gaskiya ne, zanga zanga yazama Dole
Wannan magana gaskiyache
Malamai su ne Matsalar Arewa,
Dan Allah kudai na Kiran su da Mal.
Wayannan ai ba Mal. Bane karnukan Yan siyasane
Shigo. Marasa. Tarbiya.
Yy
Karya kake yi, mutuncin Malamai bai gama zubewa ba.
Amma.....
Zanga zanga ba fashi.
Matasan ma fa ba jahilai bane duk Wanda zai goyi bayan zanga zangar nan Yana zuwa da hujjojin da yadace bakamar ku malaman ba Wlh Sai Allah yayi mana hisabi daku wannan ilimin naku bai anfaneku ba saima halaka sabida kwadayin duniya Wlh anji kunya
Mutanen banza wai su malamai yayan isaka
Shine magana
Sannan batun suna kawo maganan kasashen larabawa karya suke ai suna futa suga ya ake kyautatama talakawan larabawan ni ganauce ba jiyauba naje nazauna a saudiyya naga tsarinsu dande banson nafito midiya ina video ina magana amma akwai zalinci a kasata.
العلماء اليوم ليس خير الا الشر ويفرقون المجتمع وكانوا شياعا ويجمعون الجاهال والسفهاء وليس رحمة والا يمان لان نبينا ارسله الله ليخرج الناس من الظلمات الى النور باذن الله ويخرجون من الظلم الى السحولة عليكم امنة الله والرسول ويخبءون الصدق الى الظلم والجور
MALAMAI KUYI HAKURI DA WANNAN KALAMAI DA WASU SUKEYI MUKU AKAN ZANGA ZANGA KUNSANI JARRABAWA CE AGAREKU FATAN ALLAH YA KAWO MANA SAUKI
First cmnt wannan haka yake
First Reply, Allah ya sa mu dace
Ni dai ba malamin da idona zai rufe akansa sabida yafini ilimi mutane sun manata mumini Yana gani da hasken Allah baruwana bazan bi umurni malamin yafi umurnin wani
Aman wahalar da ake ciki arayuwar mu ta Nigeria tawuce yanada akefa tsamani sudai yakamata su samu shugabanin su fadamasu gsky
Buhari asalin butulune kam
This protests no religion no region no tribe let's come as one Nigeria for Peaceful protest
Muna goyon bayan malamai kuma muna bayan su
Malamai karshe zamani kenan kwadayin abin duniya 😂
Toh wai daurawa me kake nufi ne yaza ayi anjazawa mutane ta lauce wannan talaucin badaga Allah bane daga kune suwa gabannimu ka re Kai ko acikin addini ya halarta kaduba suratul tauba duk yaqin da akayi sabo da Kare Kai ne