Bamu yarda da samoa ba Allah kafi shugaban kasarmu yakara jefamu cikin wata musifar Allah don darajar Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam 🤲🤲🤲 kakawarmanadashi
Subhanallah Ga dukkanin mae ilimi da tunane da hangen nesa yakamata yagane cewa akwai makirci karara dangane da wan nan yarjejeniyar kuma gwamnatin tarayya xata'iya yin komae don wautarda hankalin mutane domin cikar burukansu
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Ai gwamnatin Tinubu karya take wallahi. Ai duk maijin turanci sosai idan ya karanta wannan bayani na SAMOA, wallahi akwai auren insi a ciki. Wato sun ribaci cewa da yawa y'an Nigeria musanman y'an arewa basu jin turanci. Amman tantagaryen yaudara ce da raina hankalin mutane. Wannan gwamnati ta APC ta y'anjari hujja babu komai a cikin ta sai zalunchi, rashin imani da rashin sanin makaman aiki. Insha-Allah sai mu kifar da wannan gwamnatin 2027. Allah Ya kawo muna mafita.
ماشاء لله تبارك الرحمن شكرا جزاك لله خير يا لله بنعمتك الاسلام 😢
سبحان الله hasbullahi wani mal wakimu
INA fara DA sunan Allah
Allah ya sakawa mlm da mafificin alkairi ❤
Amin
Bamu yarda da samoa ba Allah kafi shugaban kasarmu yakara jefamu cikin wata musifar Allah don darajar Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam 🤲🤲🤲 kakawarmanadashi
Ya Allah ya Allah kafimuson tunubbu ya
Allah kakawomana karshensa amin
Subhanallah
Ga dukkanin mae ilimi da tunane da hangen nesa yakamata yagane cewa akwai makirci karara dangane da wan nan yarjejeniyar kuma gwamnatin tarayya xata'iya yin komae don wautarda hankalin mutane domin cikar burukansu
Allah Yasa Bahakabane
Daily Trust ta fahimci an lillibe abin ne sai tafiya tai tafiya saisu bude.
😢 wlh da za ayi ma wannan shegiyar gwamnatin juyin mulki da sai nafi kowa jin dadi allah ya tabbatar da hakan
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Ai gwamnatin Tinubu karya take wallahi. Ai duk maijin turanci sosai idan ya karanta wannan bayani na SAMOA, wallahi akwai auren insi a ciki. Wato sun ribaci cewa da yawa y'an Nigeria musanman y'an arewa basu jin turanci. Amman tantagaryen yaudara ce da raina hankalin mutane. Wannan gwamnati ta APC ta y'anjari hujja babu komai a cikin ta sai zalunchi, rashin imani da rashin sanin makaman aiki. Insha-Allah sai mu kifar da wannan gwamnatin 2027. Allah Ya kawo muna mafita.
sosai kuwa, Allah ya karemu daga sharrinsu.
Amin ya Hayyu ya Qayyumu.
Ubagiji ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah ya tsinewa gwmmantin tininbu albarka Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon 😭😭😭
Hasbunallahu Wani Wakil Nihimall Maula Wanihi Nasir
Ya Allah ka isarmana da isarka akan maqiya addini
Sallallahu alaihi wasallama
Wlhi ashirye muke muyi zaga zaga ashirye muke muyi wa gwmmantin tininbu tawaye wlhi ba Ni kadai bah akwai ire irena Da yawan gsky wlhi
Lailai mlm maganarka haka take munana agefe wadanda ke iya bayarda rayuwarsu akan a dini
Mufa Bama Goyan Bayan Ko Wace Yarjejeniya Da Turawan Yamma Kufito Ku Gayawa Mutanen Ku Gaskiya Turawan Yamma Ba Abun Yarda Bane Amini Wata Mafuta
Subahanahu wa ta'ala
Wa'alaikum salam
Bamaganar samuoa tsadar ryw dai
Ina sonjin mastayarka malm wonnan fa gasky suka fada
Wallh rainamana hankali akeyi wlh zaka ga Abinda zai faru daga baya