Rikici ya barke kan samoa tsakanin gwamnatin nigeria da daily trust, sheikh bello yabo ya magantu

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 ก.ค. 2024

ความคิดเห็น • 25

  • @user-cb5iz3mh8s
    @user-cb5iz3mh8s 3 วันที่ผ่านมา

    ماشاء لله تبارك الرحمن شكرا جزاك لله خير يا لله بنعمتك الاسلام 😢

  • @AbakarHasan-od3jb
    @AbakarHasan-od3jb 13 วันที่ผ่านมา +4

    سبحان الله hasbullahi wani mal wakimu

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 13 วันที่ผ่านมา +1

    INA fara DA sunan Allah

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur4430 13 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya sakawa mlm da mafificin alkairi ❤

  • @user-df2px7qd6h
    @user-df2px7qd6h 13 วันที่ผ่านมา +2

    Bamu yarda da samoa ba Allah kafi shugaban kasarmu yakara jefamu cikin wata musifar Allah don darajar Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam 🤲🤲🤲 kakawarmanadashi

  • @FatimaAli-j8z
    @FatimaAli-j8z 12 วันที่ผ่านมา

    Ya Allah ya Allah kafimuson tunubbu ya
    Allah kakawomana karshensa amin

  • @abdulazizalhassan1725
    @abdulazizalhassan1725 13 วันที่ผ่านมา +2

    Subhanallah
    Ga dukkanin mae ilimi da tunane da hangen nesa yakamata yagane cewa akwai makirci karara dangane da wan nan yarjejeniyar kuma gwamnatin tarayya xata'iya yin komae don wautarda hankalin mutane domin cikar burukansu

  • @saiduYUSUF-en2en
    @saiduYUSUF-en2en 13 วันที่ผ่านมา +2

    Allah Yasa Bahakabane

  • @IbrahimSarki-yi6rw
    @IbrahimSarki-yi6rw 13 วันที่ผ่านมา +2

    Daily Trust ta fahimci an lillibe abin ne sai tafiya tai tafiya saisu bude.

  • @zakiyajmuhammadzakiyajmuha3444
    @zakiyajmuhammadzakiyajmuha3444 13 วันที่ผ่านมา +2

    😢 wlh da za ayi ma wannan shegiyar gwamnatin juyin mulki da sai nafi kowa jin dadi allah ya tabbatar da hakan

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 13 วันที่ผ่านมา +1

    Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Ai gwamnatin Tinubu karya take wallahi. Ai duk maijin turanci sosai idan ya karanta wannan bayani na SAMOA, wallahi akwai auren insi a ciki. Wato sun ribaci cewa da yawa y'an Nigeria musanman y'an arewa basu jin turanci. Amman tantagaryen yaudara ce da raina hankalin mutane. Wannan gwamnati ta APC ta y'anjari hujja babu komai a cikin ta sai zalunchi, rashin imani da rashin sanin makaman aiki. Insha-Allah sai mu kifar da wannan gwamnatin 2027. Allah Ya kawo muna mafita.

  • @SAaduAliyu-zg7mh
    @SAaduAliyu-zg7mh 13 วันที่ผ่านมา

    Ubagiji ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah ya tsinewa gwmmantin tininbu albarka Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon 😭😭😭

  • @Mardiyaabubakar1-zs6vp
    @Mardiyaabubakar1-zs6vp 13 วันที่ผ่านมา

    Hasbunallahu Wani Wakil Nihimall Maula Wanihi Nasir

  • @salihuadamu-xg5ji
    @salihuadamu-xg5ji 13 วันที่ผ่านมา

    Ya Allah ka isarmana da isarka akan maqiya addini

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 13 วันที่ผ่านมา

    Sallallahu alaihi wasallama

  • @SAaduAliyu-zg7mh
    @SAaduAliyu-zg7mh 13 วันที่ผ่านมา +1

    Wlhi ashirye muke muyi zaga zaga ashirye muke muyi wa gwmmantin tininbu tawaye wlhi ba Ni kadai bah akwai ire irena Da yawan gsky wlhi

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur4430 13 วันที่ผ่านมา +2

    Lailai mlm maganarka haka take munana agefe wadanda ke iya bayarda rayuwarsu akan a dini

  • @usmanAuta-zv6gd
    @usmanAuta-zv6gd 13 วันที่ผ่านมา +1

    Mufa Bama Goyan Bayan Ko Wace Yarjejeniya Da Turawan Yamma Kufito Ku Gayawa Mutanen Ku Gaskiya Turawan Yamma Ba Abun Yarda Bane Amini Wata Mafuta

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 13 วันที่ผ่านมา

    Subahanahu wa ta'ala

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 13 วันที่ผ่านมา

    Wa'alaikum salam

  • @abakardj4697
    @abakardj4697 12 วันที่ผ่านมา

    Bamaganar samuoa tsadar ryw dai

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 13 วันที่ผ่านมา

    Ina sonjin mastayarka malm wonnan fa gasky suka fada
    Wallh rainamana hankali akeyi wlh zaka ga Abinda zai faru daga baya