Buhari ne ya Jefamu a halin da muke Ciki, na masifa tinubu ya dora dr idris ya fayyace komai.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 14

  • @Kwame966
    @Kwame966 หลายเดือนก่อน +2

    Dr tauheed muna godiya, Allah yasakama da alheri duniya da lahira ameen

  • @tarteelulquranwattajweed
    @tarteelulquranwattajweed หลายเดือนก่อน +3

    Allah ya magancemana dukkanin abunda ke damun al ummar musulmi.

  • @user-wo4tp4vg5z
    @user-wo4tp4vg5z หลายเดือนก่อน +2

    Allah ya karawa malam lafiya da imani

  • @user-mh1bn7ki9o
    @user-mh1bn7ki9o หลายเดือนก่อน +1

    Sakallahu kairan

  • @user-ep7dq1kw9r
    @user-ep7dq1kw9r หลายเดือนก่อน

    Masha Allah.

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa หลายเดือนก่อน +1

    Shi wannan tsohon ai sha kundum, munyi masa Allah ya isa da tsinuwa da komai. Har banson maganarsa ma. Allah ne kawai zaiyi mana hisabi tsakanin mu dashi

  • @zynarbmustapher6588
    @zynarbmustapher6588 หลายเดือนก่อน

    Jazakallahu khair

  • @AdamMuhammad-tx1sb
    @AdamMuhammad-tx1sb หลายเดือนก่อน

    Ina farawa da sunan allah

  • @OBO.002
    @OBO.002 หลายเดือนก่อน +2

    Ai ba qarya bane duk wanna wahalar da ake ciki shine mana buhari ne

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 หลายเดือนก่อน

    Allah ya sa ka mana.

  • @user-ez8ki5xp6b
    @user-ez8ki5xp6b หลายเดือนก่อน

    Irin wan nan abun shine yake ganar da Mutanen Kudancin Nigeria cewa Bama kaunar junanmu wlh to koda Buhari ne ya jefa Nigeria shi meyasa tunibu din baze canza ba kawai kiyayyar damukewa junanmu itace Babbar matsalar da inhar ahaka zamu tafi wlh har abada baza mu cigaba ba kaduba kugani Sunday igboho yaja goranci kisan yan Arewa samada mutum dubu amma al ummar yarbawa yan uwansa har yaba masa suke mukuma fa kowa soyake yaga kasa War yan uwanshi mlm kusan irin magan ganun daxaku dinga yadawa Bama kaunar junanmu kokadan wlh

    • @ibrahimidris8533
      @ibrahimidris8533 หลายเดือนก่อน

      Qaunar juna akan barayi da macuta. Mu Musulmai ne kuma al'adar mu ba irin ta arna ba ce, ballantana mu dinga goyon bayan barayin cikin mu, kawai se mu qi fadar laifin mutumin da ya sace mana dikiyar mu shi da yaran sa, sabada dan'uwan mu ne dan Arewa ko?

  • @habibahmed26
    @habibahmed26 หลายเดือนก่อน

    Danliti Mugu.