Toh Fa Masu Zanga zanga Sun Sawo Sheikh Daurawa Agaba Da Kabiru Gombe Kan Hanasu Zanga Zanga...

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 ก.พ. 2025
  • Subscribe AL-Ishara TV

ความคิดเห็น • 53

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 6 หลายเดือนก่อน +3

    Ai addu,a tana tafiya ne da aiki, duk masu cewaayi addu'a kada ayi zanga zanga toh dan Allah kuzauna kwana2 a dakinku ku diga addu'a Allah yasa kuji kun koshi basai kunciba mugani zaku kai.
    Abin takaici wai haryanzu akwai mahaukata masu cewa ayi addu'a Allah ya shiryeku

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen2583 6 หลายเดือนก่อน +3

    INSHA ALLAH sai mufito

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 6 หลายเดือนก่อน +4

    Malamai kuma kuji tsoran Allah, wannan mah tuna tarwane sadaqallahul Azim

  • @MoustaphaHamissou-nz3el
    @MoustaphaHamissou-nz3el 6 หลายเดือนก่อน +2

    Masha Allah mungode Allah Saka da alkairi

    • @ليثوسام-غ1ك
      @ليثوسام-غ1ك 6 หลายเดือนก่อน

      Ayikokari matasan Nigeria akawo saiyi Allah yatemakeku

  • @aliyuisa9367
    @aliyuisa9367 6 หลายเดือนก่อน +2

    Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya Dan mukan in akace afitoh zamu fitoh

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع 6 หลายเดือนก่อน +1

    Ameen Allah yabada nasara Allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa muna muku aaddua Allah yasa kuyi zanga zanga lfy kugama lfy yahayyu yapayyun🤲🤲

  • @YahuzaAly
    @YahuzaAly 6 หลายเดือนก่อน +1

    Wallahi bazaku taɓa zama lafiya ba. har sai kun fara bayayya da ɗa'a ga malaman ku. Amma muddin kuna ce ince da malamai da Zubar da mutuncinsu toh bazaku taɓa zama lfy bah Wallahi.

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع 6 หลายเดือนก่อน +1

    Wallahi anashan wahalasosai anijeria Allah yataimakemu kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy Allah yakaremanaku dan darajar annabi SAW🤲🤲

  • @HabuMuhammad-dw2ny
    @HabuMuhammad-dw2ny 6 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiyane azzaliman malamaine kakap dinsu malaman kudi Kuma wallahhi saimunyi

  • @babangidayelwayirnggau8250
    @babangidayelwayirnggau8250 6 หลายเดือนก่อน +4

    Allah ya kaimu ranar amen

  • @AbdurrahmanShuaibu-k9b
    @AbdurrahmanShuaibu-k9b 6 หลายเดือนก่อน +6

    Wlh dan uwa babu yaran dazasu gane fiyeda zanga zangar

  • @ليثوسام-غ1ك
    @ليثوسام-غ1ك 6 หลายเดือนก่อน

    Allah yatemakeku matasan Nigeria Allah yatsareku daga sharrin gwamnatin Nigeria

  • @umarmukhtar3384
    @umarmukhtar3384 6 หลายเดือนก่อน +1

    Duk karya kukeyi wlh kowannenku yasamu dama saiyayi zalunci bama goyon bayan zanga zanga kuma insha Allah bazatayiwuba insha Allah

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo1345 6 หลายเดือนก่อน

    Gaskia ne malam
    إن الله لا يغير ما بقوم حتى يغيروا ما بأنفسهم
    Inji Annabi Muhammad(SAW)

  • @BILKISUFauzan02
    @BILKISUFauzan02 6 หลายเดือนก่อน

    Allah yasaka mana sun korimana mazajenmu sunbar kasa suntafi wata kasar ana wulankantasu mutum da degree sa Amman abanza innalillahi wa'inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mana dauki Allah ya taimakeku matasanmu akan wannan zanga zangan Ameen ya Rabbi

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 6 หลายเดือนก่อน +5

    Bakuda hankali kujekuyi zanga zanga karkuje kuyi istigifari da addu'a da alqunut kuma mugyara tsakaninmu da ALLAH wlh ALLAH zegyara zemana maganinsu wlh

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 6 หลายเดือนก่อน

      Sai munyi din

    • @YahuzaAly
      @YahuzaAly 6 หลายเดือนก่อน

      Wannan gaskiya ne Wallahi.

    • @hassanmusasada4251
      @hassanmusasada4251 6 หลายเดือนก่อน

      Wawa wayanda basa kishin yankin su, Kai Dambareren Wawa ne , marassa kishin Yan uwanka shi.

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 6 หลายเดือนก่อน

    Duk Wanda keson yaci mutuncin malamman mu Allah ya wargashi ya kunyatar dashi

  • @yahayaabdullahi5092
    @yahayaabdullahi5092 6 หลายเดือนก่อน

    ماشاءاللہ

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 6 หลายเดือนก่อน +4

    Malamai dai ko yan maula. Dama dama Daurawa amma Kabiru gombe ai ba malami ba ne. Maroki ne kawai

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 6 หลายเดือนก่อน +1

      Mallami ne kam amma dai ya dan sami zamiya.

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 6 หลายเดือนก่อน +2

    Wlh malamai kuma kuji tsoran Allah kuma shuwagabannin kasannan wa,azi.Komai sai kuci muyi hakuri,kisa a Nigeria ai bayau akafara ba

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 6 หลายเดือนก่อน +3

    Wlh babu abinda zanga zanga zatayi magani idan kungyara ALLAH zegyara mana idan kunyi aiki da ayar da ALLAH ( S.W.A yakecewa wlh ALLAH bazegyaramukuba harsekungyara ) nidai shawarata muyi addu'a da kuma istigifari

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 6 หลายเดือนก่อน

      Su shugabannin sun gyara ne mu ba jahilai bane Allah a baki firauna a zuci

    • @habibayakubu1283
      @habibayakubu1283 6 หลายเดือนก่อน

      To kujira sugyara kodai kundauko shirin ruguza dan zaman lafiyar da ALLAH yabamu

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 6 หลายเดือนก่อน

    Sun RAINA Yan Arewa , Idan Sunyi Zalunci' Sai su hada mutane da Addini. Munafukai 😢😢😢

  • @Hassanabubakar0153
    @Hassanabubakar0153 6 หลายเดือนก่อน

    Sai munyi insha Allah,
    Ba gudu ba ja da baya
    Ko a mutu ko ayi

  • @SaniAbdullahi-ed1je
    @SaniAbdullahi-ed1je 6 หลายเดือนก่อน +1

    Wannan gaskiya ne

  • @MuhammadSani-q2y
    @MuhammadSani-q2y 6 หลายเดือนก่อน +2

    Wlh wannan bakin mulki na Nigeria Babu wata kasar larabawa da za.ayi musu irin wannan mulkin su zura ido hiyasa su dasun ga zaluncin shugaban suke zanga zanga kuma su sami nasara

    • @adamuzakari4925
      @adamuzakari4925 6 หลายเดือนก่อน

      Kaito Yan najeriya ma tsoratane sai iya sururu

  • @AsiyaGadanya
    @AsiyaGadanya 6 หลายเดือนก่อน

    komadai babu a addinin to mudai zamufita zanga zanga Allah yaga zaluncin da akeyimana

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 6 หลายเดือนก่อน +1

    Mutane bakufahim tar maganar mutum shifa bece haramunbane kumabece addini yahanaba shidai yace basugoyan bayan zanga zanga soboda abunda yafaru awasu kasashan haka kawai najiyace kumabehaba becekar ayiba don Allah kai shiyarin maganan nan don mutane sufahimta

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 6 หลายเดือนก่อน +1

    Malamai ku kyalesu ayidai mugani ALLAH yatsaremu

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 6 หลายเดือนก่อน

    Ayi zanga zanga har Sai soja ya karbi kasa Kuma ya kashe azzalumai

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 6 หลายเดือนก่อน

    Malaman Nigeria sun karbi kudin matsafa. Afito a yi zanga zanga kawaii.

  • @ayshbeny
    @ayshbeny 6 หลายเดือนก่อน +1

    Truth be told. What happened at End SARS? It started out as a peaceful demonstration but ended as a masacre. Even then some of us had proof that Protests are haram in Islam

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 6 หลายเดือนก่อน +1

    muslumci ya halasta bijirewa zalumci ya kuma yi hani da mika kai ga zalumci
    Da mutuwar kaskanci ai gwanda ta izza, Allah ya stinewa malaman siyasa.

  • @yahyalawal3998
    @yahyalawal3998 6 หลายเดือนก่อน +3

    Salam alaikum. Jama'a wallahi ku yi a hankali. Babu abin da zanga zanga zai haifar sai karin matsala. Wallahi abin da turawan nan suke jira muyi kenan sai su kunna mana wutan da bamu san yanda zai kare ba. Kasashen da suka yi zanga zanga ya zame mana darai jama'a. Muyi ta addu'a Allah Ya kawo mana wanda za suyi mana gyara.

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 6 หลายเดือนก่อน

      Saboda an Sato an Baku ba

    • @yahyalawal3998
      @yahyalawal3998 6 หลายเดือนก่อน

      @@MahiShuaibu-ge7uv wallahi ko aiki bana yi. Sana'a kawai nake yi. Amma bin shawaran annabi a kan ba a ma shugaba zanga zanga yafi min kwanciyar hankali. Kai kabi son zuciyar ka. Allah Ya shirya mu.

    • @AdaAdam-ho5gr
      @AdaAdam-ho5gr 6 หลายเดือนก่อน +1

      Wanda ya yayata hadisin Hana zanzanga to shi ba zanga zanga ma yayi ba yakar shugaban lokacin sa yayi , Kuma yayakikalifa manzon Allah SAWS bayan da yahau Mulki shine yayi ta tereren wanna hadisin.

  • @ibrahimsuleiman6873
    @ibrahimsuleiman6873 6 หลายเดือนก่อน

    shegu mallamai kun sha kudi shi yasa kuke hana zanga zanga a Nigeria

  • @MalamAbu-wu5bo
    @MalamAbu-wu5bo 6 หลายเดือนก่อน

    Duk abinda zaifaru yafaru

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 6 หลายเดือนก่อน

    Daga cikin wannan malaman sukace lokacin buhari bera ne apalon sabi da gaskiyarsa duk halin da akeciki basa magana wani kwanannan wai haryanzu babu kamar buhari ton su zasu fada mana gaskiya mayaudara

  • @h.n1977
    @h.n1977 6 หลายเดือนก่อน

    Musulunci ne kawai mafita ga Musulmi

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 6 หลายเดือนก่อน +1

    Tunda babu wanda ya halicce mu acikin ku babu wanda ya isa ya hana mu zanga zanga

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 6 หลายเดือนก่อน

      😅😅😅