Toh Fa Masu Zanga zanga Sun Sawo Sheikh Daurawa Agaba Da Kabiru Gombe Kan Hanasu Zanga Zanga...

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 10 ก.ค. 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

ความคิดเห็น • 54

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 20 วันที่ผ่านมา +3

    Ai addu,a tana tafiya ne da aiki, duk masu cewaayi addu'a kada ayi zanga zanga toh dan Allah kuzauna kwana2 a dakinku ku diga addu'a Allah yasa kuji kun koshi basai kunciba mugani zaku kai.
    Abin takaici wai haryanzu akwai mahaukata masu cewa ayi addu'a Allah ya shiryeku

  • @user-jl2bf9qn2l
    @user-jl2bf9qn2l 21 วันที่ผ่านมา +6

    Wlh dan uwa babu yaran dazasu gane fiyeda zanga zangar

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen2583 20 วันที่ผ่านมา +3

    INSHA ALLAH sai mufito

  • @aliyuisa9367
    @aliyuisa9367 20 วันที่ผ่านมา +2

    Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya Dan mukan in akace afitoh zamu fitoh

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s 20 วันที่ผ่านมา +1

    Wallahi anashan wahalasosai anijeria Allah yataimakemu kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy Allah yakaremanaku dan darajar annabi SAW🤲🤲

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo1345 18 วันที่ผ่านมา

    Gaskia ne malam
    إن الله لا يغير ما بقوم حتى يغيروا ما بأنفسهم
    Inji Annabi Muhammad(SAW)

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s 20 วันที่ผ่านมา +1

    Ameen Allah yabada nasara Allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa muna muku aaddua Allah yasa kuyi zanga zanga lfy kugama lfy yahayyu yapayyun🤲🤲

  • @babangidayelwayirnggau8250
    @babangidayelwayirnggau8250 21 วันที่ผ่านมา +4

    Allah ya kaimu ranar amen

  • @YahuzaAly
    @YahuzaAly 20 วันที่ผ่านมา +1

    Wallahi bazaku taɓa zama lafiya ba. har sai kun fara bayayya da ɗa'a ga malaman ku. Amma muddin kuna ce ince da malamai da Zubar da mutuncinsu toh bazaku taɓa zama lfy bah Wallahi.

  • @yahayaabdullahi5092
    @yahayaabdullahi5092 19 วันที่ผ่านมา

    ماشاءاللہ

  • @HabuMuhammad-dw2ny
    @HabuMuhammad-dw2ny 20 วันที่ผ่านมา +1

    Gaskiyane azzaliman malamaine kakap dinsu malaman kudi Kuma wallahhi saimunyi

  • @MoustaphaHamissou-nz3el
    @MoustaphaHamissou-nz3el 20 วันที่ผ่านมา +2

    Masha Allah mungode Allah Saka da alkairi

    • @user-ti3ik4ts4j
      @user-ti3ik4ts4j 20 วันที่ผ่านมา

      Ayikokari matasan Nigeria akawo saiyi Allah yatemakeku

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 20 วันที่ผ่านมา

    Allah yatemakeku matasan Nigeria Allah yatsareku daga sharrin gwamnatin Nigeria

  • @BILKISUFauzan02
    @BILKISUFauzan02 17 วันที่ผ่านมา

    Allah yasaka mana sun korimana mazajenmu sunbar kasa suntafi wata kasar ana wulankantasu mutum da degree sa Amman abanza innalillahi wa'inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mana dauki Allah ya taimakeku matasanmu akan wannan zanga zangan Ameen ya Rabbi

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 21 วันที่ผ่านมา +4

    Malamai kuma kuji tsoran Allah, wannan mah tuna tarwane sadaqallahul Azim

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 21 วันที่ผ่านมา +2

    Wlh malamai kuma kuji tsoran Allah kuma shuwagabannin kasannan wa,azi.Komai sai kuci muyi hakuri,kisa a Nigeria ai bayau akafara ba

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 21 วันที่ผ่านมา +4

    Malamai dai ko yan maula. Dama dama Daurawa amma Kabiru gombe ai ba malami ba ne. Maroki ne kawai

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 20 วันที่ผ่านมา +1

      Mallami ne kam amma dai ya dan sami zamiya.

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 20 วันที่ผ่านมา

    Duk Wanda keson yaci mutuncin malamman mu Allah ya wargashi ya kunyatar dashi

  • @ayshbeny
    @ayshbeny 20 วันที่ผ่านมา +1

    Truth be told. What happened at End SARS? It started out as a peaceful demonstration but ended as a masacre. Even then some of us had proof that Protests are haram in Islam

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 15 วันที่ผ่านมา +1

    ZANGA-ZANGA ba TAWAYE ba ne.

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 20 วันที่ผ่านมา

    Sun RAINA Yan Arewa , Idan Sunyi Zalunci' Sai su hada mutane da Addini. Munafukai 😢😢😢

  • @SaniAbdullahi-ed1je
    @SaniAbdullahi-ed1je 21 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan gaskiya ne

  • @Hassanabubakar0153
    @Hassanabubakar0153 20 วันที่ผ่านมา

    Sai munyi insha Allah,
    Ba gudu ba ja da baya
    Ko a mutu ko ayi

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 21 วันที่ผ่านมา +1

    Mutane bakufahim tar maganar mutum shifa bece haramunbane kumabece addini yahanaba shidai yace basugoyan bayan zanga zanga soboda abunda yafaru awasu kasashan haka kawai najiyace kumabehaba becekar ayiba don Allah kai shiyarin maganan nan don mutane sufahimta

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q 21 วันที่ผ่านมา +2

    Wlh wannan bakin mulki na Nigeria Babu wata kasar larabawa da za.ayi musu irin wannan mulkin su zura ido hiyasa su dasun ga zaluncin shugaban suke zanga zanga kuma su sami nasara

    • @adamuzakari4925
      @adamuzakari4925 18 วันที่ผ่านมา

      Kaito Yan najeriya ma tsoratane sai iya sururu

  • @user-mq9ui6zt8u
    @user-mq9ui6zt8u 15 วันที่ผ่านมา

    komadai babu a addinin to mudai zamufita zanga zanga Allah yaga zaluncin da akeyimana

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 21 วันที่ผ่านมา +5

    Bakuda hankali kujekuyi zanga zanga karkuje kuyi istigifari da addu'a da alqunut kuma mugyara tsakaninmu da ALLAH wlh ALLAH zegyara zemana maganinsu wlh

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 21 วันที่ผ่านมา

      Sai munyi din

    • @YahuzaAly
      @YahuzaAly 20 วันที่ผ่านมา

      Wannan gaskiya ne Wallahi.

    • @hassanmusasada4251
      @hassanmusasada4251 20 วันที่ผ่านมา

      Wawa wayanda basa kishin yankin su, Kai Dambareren Wawa ne , marassa kishin Yan uwanka shi.

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 20 วันที่ผ่านมา

    Ayi zanga zanga har Sai soja ya karbi kasa Kuma ya kashe azzalumai

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 20 วันที่ผ่านมา

    Malaman Nigeria sun karbi kudin matsafa. Afito a yi zanga zanga kawaii.

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 20 วันที่ผ่านมา +1

    muslumci ya halasta bijirewa zalumci ya kuma yi hani da mika kai ga zalumci
    Da mutuwar kaskanci ai gwanda ta izza, Allah ya stinewa malaman siyasa.

  • @ibrahimsuleiman6873
    @ibrahimsuleiman6873 20 วันที่ผ่านมา

    shegu mallamai kun sha kudi shi yasa kuke hana zanga zanga a Nigeria

  • @umarmukhtar3384
    @umarmukhtar3384 21 วันที่ผ่านมา +1

    Duk karya kukeyi wlh kowannenku yasamu dama saiyayi zalunci bama goyon bayan zanga zanga kuma insha Allah bazatayiwuba insha Allah

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 11 วันที่ผ่านมา

    Daga cikin wannan malaman sukace lokacin buhari bera ne apalon sabi da gaskiyarsa duk halin da akeciki basa magana wani kwanannan wai haryanzu babu kamar buhari ton su zasu fada mana gaskiya mayaudara

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 21 วันที่ผ่านมา +3

    Wlh babu abinda zanga zanga zatayi magani idan kungyara ALLAH zegyara mana idan kunyi aiki da ayar da ALLAH ( S.W.A yakecewa wlh ALLAH bazegyaramukuba harsekungyara ) nidai shawarata muyi addu'a da kuma istigifari

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 21 วันที่ผ่านมา

      Su shugabannin sun gyara ne mu ba jahilai bane Allah a baki firauna a zuci

    • @habibayakubu1283
      @habibayakubu1283 20 วันที่ผ่านมา

      To kujira sugyara kodai kundauko shirin ruguza dan zaman lafiyar da ALLAH yabamu

  • @MalamAbu-wu5bo
    @MalamAbu-wu5bo 20 วันที่ผ่านมา

    Duk abinda zaifaru yafaru

  • @h.n1977
    @h.n1977 20 วันที่ผ่านมา

    Musulunci ne kawai mafita ga Musulmi

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 21 วันที่ผ่านมา +1

    Tunda babu wanda ya halicce mu acikin ku babu wanda ya isa ya hana mu zanga zanga

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 21 วันที่ผ่านมา +1

    Malamai ku kyalesu ayidai mugani ALLAH yatsaremu

  • @yahyalawal3998
    @yahyalawal3998 21 วันที่ผ่านมา +3

    Salam alaikum. Jama'a wallahi ku yi a hankali. Babu abin da zanga zanga zai haifar sai karin matsala. Wallahi abin da turawan nan suke jira muyi kenan sai su kunna mana wutan da bamu san yanda zai kare ba. Kasashen da suka yi zanga zanga ya zame mana darai jama'a. Muyi ta addu'a Allah Ya kawo mana wanda za suyi mana gyara.

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 21 วันที่ผ่านมา

      Saboda an Sato an Baku ba

    • @yahyalawal3998
      @yahyalawal3998 20 วันที่ผ่านมา

      @@MahiShuaibu-ge7uv wallahi ko aiki bana yi. Sana'a kawai nake yi. Amma bin shawaran annabi a kan ba a ma shugaba zanga zanga yafi min kwanciyar hankali. Kai kabi son zuciyar ka. Allah Ya shirya mu.

    • @AdaAdam-ho5gr
      @AdaAdam-ho5gr 20 วันที่ผ่านมา +1

      Wanda ya yayata hadisin Hana zanzanga to shi ba zanga zanga ma yayi ba yakar shugaban lokacin sa yayi , Kuma yayakikalifa manzon Allah SAWS bayan da yahau Mulki shine yayi ta tereren wanna hadisin.