Katsinawa ku jajirce wajen kare kanku daga hare-haren ƴan bindiga masu garkuwa da mutane

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 ก.ย. 2024
  • Gwamnan jihar Katsina da ke arewacin Najeriya, Malam Dikko Umaru Radda ya yi kira ga al’umma da ta jajirce wajen kare kanta daga hare-haren ƴan bindiga masu garkuwa da mutane, tare da bai wa jami’an tsaro hadin kai don kawo karshen matsalolin tsaro da suka addabi yankin.

ความคิดเห็น •