Assalamu alaikum..... Malam a gaskiya mutane na cikin wani hali na rayuwa koma shi mai jin yunwa mafada cine.... Gashi yanzu mutane nacikin yanayi Malamai kuna wanka kuna saka manyan riguna kuma kuna kumatu, kuna zuwa Hajji da Ummrah da kudi da yawa... Toh kuma shi ai tallaka yasa bakada matsala anbaku naku kason tu ina tallakawa da kukewa wa'azi kuma sai kaga Malamai na girnama 'yan siyasa da suke kwasar kudin al'umma.... Allah na kallon ku kuma mutane suna ganin abunda kukeyi. Allah ya sawaqa. Amin
Ai daga jin hausarsa ta kyauye ce Abu Salma akwai kwafsawa wani zubin wasunsu Na dauka yana da ilimin addini ashe baya aiki dashi, gashi yana hada fitana a wulaqata Mallamai. Kowa yaje ya gyara tsakaninsa da Allah duk abinda mutum yake ya sani Ko wani kuka ta6a Allah baze bariba balle Mallamai masu tuna mana lahira Tsohon video ne na Shk Daurawa da aka dora yanzu, da alama tun lokacin Buhari ne acikin zancansa Kar kuji ku je ku yi abinda ku kayi dama
Malam mun ji zangazanga ba kyau! Amma kar fa a manta da fadan Ma'aiaki SAW "kololuwar jihadi shi ne fada shugaba jahili gaskiya" to gaskiya ilimi Amana ne! Saboda haka a fada ma shugabannin nan gaakiya😢 Amma Malamai sin yi shiru
Shima ai yafada kai dansiyasane kanunamana karara kasaka sunan honorable akarshen addua kuma yace kukalli rigarsa gashinan dai sak Sai munyi idan da gaskiyane to kukar bomana hakkinmu To me tarege
@@MamatOusman kaide ya shafa قل الحق ولو كان مرا ولو على نفسك Wannan dai annabi ne yafada Idan dagaskiyane yafada to bazanyi magana ba sai inyimasa addua Amman akasin haka tasabawa sunna yin kariya gaskiya dachi gareta saidai hakuri
Allah yasaka maku da Alkhairi malamai magadan annabawa.
Allahumma ajirni fi musibati waakalifli khaira minha🙏😢
Allah shi karawa rayuwarka albarka mlm.
Gaskiya ne malam jakallahu Khairan
Allah ya kyauta dai amma wlh ku kula malaman da ba na Allah ba
Allah akabar Allah yasaka da Alkairi
Gaskiya ne wllh malan 😂😂😂😂😂😂😂❤❤❤❤❤❤💪💪💪💪💪💪💪💪💪
Allah yabia sheik Mohamed Adam Albany gombe❤❤❤❤❤
Amma fa wasu malaman ne suka bar Allah, kuma wannan alkawarin Allah in dai mun bar Allah tabbas zai barmu😊
Assalamu alaikum..... Malam a gaskiya mutane na cikin wani hali na rayuwa koma shi mai jin yunwa mafada cine.... Gashi yanzu mutane nacikin yanayi Malamai kuna wanka kuna saka manyan riguna kuma kuna kumatu, kuna zuwa Hajji da Ummrah da kudi da yawa... Toh kuma shi ai tallaka yasa bakada matsala anbaku naku kason tu ina tallakawa da kukewa wa'azi kuma sai kaga Malamai na girnama 'yan siyasa da suke kwasar kudin al'umma.... Allah na kallon ku kuma mutane suna ganin abunda kukeyi. Allah ya sawaqa. Amin
banza wawa jaki wanda besan me yake ba allah ya chir yaka
Amin Ya Allah ka shiryeni kuma shiriya ta farkin koyarwar Annabin mu Muhammad S.A.W. Amin Nagode mutun
Allah yakarawa mallam istiqam
May Allah bless you
Kay'Malan karyache.
gaskiyane malan yanzu haka nimazaunin libiya ne malan
kusan shekara goma shatakwas alibiya wallahi suyacikin wani halin sai ahankali sunyi nadama amma kuma ina batada anfani
Allah Saka malam
Malam Allah saka da 'alkairi
سبحان الله
Malan baka san halin da'ake chikiba shiya.
Hmm malamai kenan😂😂😂
Yayi malam
Ai daga jin hausarsa ta kyauye ce Abu Salma akwai kwafsawa wani zubin wasunsu
Na dauka yana da ilimin addini ashe baya aiki dashi, gashi yana hada fitana a wulaqata Mallamai. Kowa yaje ya gyara tsakaninsa da Allah duk abinda mutum yake ya sani
Ko wani kuka ta6a Allah baze bariba balle Mallamai masu tuna mana lahira
Tsohon video ne na Shk Daurawa da aka dora yanzu, da alama tun lokacin Buhari ne acikin zancansa
Kar kuji ku je ku yi abinda ku kayi dama
Malam Ku barsu suje suyi
Wallahi jiki magayi
Gashi kowa yasan 6arnar da yake a doron qasa, kowa yaje ya gyara tsakaninsa da Allah sannan aga dai-dai
Malam kakayiwa France shari zanga zanga dai sai munyi in bakwaso to kufita daga kasar
To ,daga nan ku San babu alkairi a Cikin zanga zanga, tinda Kuna zagin manyan al'ummai malamai kenan, ku kiyaye bakin ku, ku dena magana ba ilimi.
Aiko zaka ci ubanka
Malam mun ji zangazanga ba kyau! Amma kar fa a manta da fadan Ma'aiaki SAW "kololuwar jihadi shi ne fada shugaba jahili gaskiya" to gaskiya ilimi Amana ne! Saboda haka a fada ma shugabannin nan gaakiya😢 Amma Malamai sin yi shiru
Muamalat babu dadi,ba amana,
Malam kaimafa kifuwa zakai ka bar ganinka haka waanan yaran na yanzu ba irin nada bane kuyi abinda yadache kawai ama kaima kifuwa zakai
Barshi kaidai barazana ce kawai yakeyi ,lokacin da za'a kifo ma ko ganewa bazaiyi ba 😅
Malamai ne suka jawo mamu kan waazin su na son rai
To Kai/ke kuyi wa'azin Wanda ba na son rai ba ,wlh ku kiyaye bakin ku ,ku dena magana babu ilimi.
Malaman banza da wofi. Sakarkaru
Ku jefo shege
😂😂😂😂😂😂😂❤❤❤❤🎉
Malam
A mutu daga Liman, Na'ibi da Mamu. Uban kowa ya mutu tunda Ubana ya mutu. Ai Uba bai fi Uba ba.
Hakane dan dabanya
Dan uwarka kana da wannan kumatun ai bakasan wahalaba dan uwarka. Uwar malaman gaba daya
A hungry man is an angry man
Ja can kaba mutane wuri sakarai mara fahimta.
Ubanka ne sakarai
Ubanka dan durin uwa wawa jahili kawai
Dan uwarka mu gamu a filin dambe mana. Sauna !
Shima ai yafada kai dansiyasane kanunamana karara kasaka sunan honorable akarshen addua kuma yace kukalli rigarsa gashinan dai sak Sai munyi idan da gaskiyane to kukar bomana hakkinmu
To me tarege
Kai inba jahiba malaminan zakazaga daba kawai
@@MamatOusman kaide ya shafa قل الحق ولو كان مرا ولو على نفسك
Wannan dai annabi ne yafada
Idan dagaskiyane yafada to bazanyi magana ba sai inyimasa addua Amman akasin haka tasabawa sunna yin kariya gaskiya dachi gareta saidai hakuri
Matasa ku fito akan sa hannu da a kace anyi akan auren jinshi ba akan wani temporary abin duniya ba
Sai munfito
Andade ba ahaduba
Daba marar tinani
Magar banzai kakeyi zamuzo gmben muzunguroka aminbarin mugamezakayi masuchi da addini
In zaben shuganin kasa tayi kyau, mulki ma tayi kyau!
Amma munada mantuwa da sauri.
Mulki tayi kyau, a cigaba hakan.
Saura shekaru 7 da watanni.
السلام عليكم ، malan maganar ka tayi gaskiya, bako ke tunawa da gaskiya ba se me ilimi.
Wana malami Baya dawukan reni😊
Kugayawa shuwagabannin sudawo da tallafi kafin afara zanga zanga bakuche kar ayiba
😂😂😂
😅😅😅😅😅😅
😂😂😂😂😂😂
Tab dik radda nazo masallacin ka sai na kifo ka daga minbarin nan ,yo dan ka ganka kato muma ai kattan ne
Sai dai muce Allah ya kawo ka 😂🤣😂🤣
Dan uwarka mu gamu a filin dambe mana. Sauna !
😂😂😂😂
😂😂😂😂😂