Nigeria bata da wani Baitul Mali da talakawa suka cancanci a yi amfani da shi wajen taimaka masu, abinda ya kamata asiwaju ya yi a wannan lokacin dole yayi reverse na waɗancan tsauraran matakai da suka kawo mu cikin wannan yanayin, a dawo da farashin man fetur ƙasa, a dawo da darajar Naira ta hanyar taƙaita amfani da dollar a cikin Nigeria. Saboda haka idan kunne yayi jiki ya tsira gobe ma ku sake karɓar atamfa da taliya daga shugabannin siyasar jihohinku waɗanda kawai kujerunsu suke karewa
Ni mazaunine a kasar Algeria naduba kasar Algeria Dan hk wallahi duk duniya Babu Wanda ake cuta irin Dan Nigeria ALLAH ya kawo karshan azaluman shuwagabani da azaluman farar hula
Ina balalau Shima banji yayi magana ba, munafukan malamai ai ku kuka kaimu ga wannan halaka, bayan an cika maku aljihu wai zaku zo ku cikamu da surutun.banza, u guys have lost my respect
👏👏👏👏Mallam Allah baka rei da lafiya amin ,kai mai gaskiya ne Wallahi
Wallahi inba thary dokokin allah shogabang gasa bazyi jara ana yiwa allah shirka kolum
TINUBU YA CI AMANAR MU,😢😢ALLAH STINEMASA ALBARCA AMIN.
Allah ya kawo sainki a Nigeria amine
Allah ya badalada❤ 3:34
Allah ya badalada
Allah yayi albarka
Masha Allah Allah ya sawakamana
Daga baya kenan
Yanwahala Malamai da Pastors Allah ya isa tsakaninmu daku kune kuka ci amanarmu muka zabesu. Azzalumai
ALLAH YASA KA,AMMA GASKIYA A MAI DA SUBSIDY.SHINE KAWAI MAFITA
Masha Allah
Ok😮😊
Zakiyi bayani agaban Allah maliman siyasa tafi sallah kujefa bayin Allah cikin balai saboda kudi
ALLAH ya kawo sauki rayuwa
Malan Kuma say Allah yatan bayeku gobe kiyama kana daga cikin wa andasu kamay kanfe
Abin suka zata a daga gareshi alkhairi kuma sai ya saɓa masy
Amin yarabbi
Allah sakawa malam da Alkhairi
Amma dan Allah idan za a tura irin wannan saqon Aringa tura shi da Turanci 🙏🙏
😂
Da kai kabiru gombe ciki aka zabe shi😢
Allah shiyimuna sauki😢🙏
Kawai kuce adawo da tallafin mai dana dala bawai asiyowa mutane abinci ba yan kwangilar tinibu
Allah ya kawo sauki
Malam dik laifinnanfa na azzaluman mahukuntane acigaba damatsamusu lanba
Hmm kabiru kenan, Ashe zaku fadawa shugaban qasa gaskiyar? Ai inace ko shima bera sunciye kujerun gidansa ne.
Aikunsan matsalar kaman yadda kukamai kamfen kuje kubada shawara adawo da tallapin man fetur
Atay ma kawa talakawa aykin yi yafi abintchi.
Nigeria bata da wani Baitul Mali da talakawa suka cancanci a yi amfani da shi wajen taimaka masu, abinda ya kamata asiwaju ya yi a wannan lokacin dole yayi reverse na waɗancan tsauraran matakai da suka kawo mu cikin wannan yanayin, a dawo da farashin man fetur ƙasa, a dawo da darajar Naira ta hanyar taƙaita amfani da dollar a cikin Nigeria. Saboda haka idan kunne yayi jiki ya tsira gobe ma ku sake karɓar atamfa da taliya daga shugabannin siyasar jihohinku waɗanda kawai kujerunsu suke karewa
Ina ka bar campaign din Muslim-muslim?
Bacin Kun karbi kudi kenan
Gaskia malaman nan kun raina mutane
Ni mazaunine a kasar Algeria naduba kasar Algeria Dan hk wallahi duk duniya Babu Wanda ake cuta irin Dan Nigeria ALLAH ya kawo karshan azaluman shuwagabani da azaluman farar hula
😭😭😭😭🙏🙏🙏🙏🇳🇬😥
Allah yakawo mana sauki rayuwa🙏
😂😂😂hahaha jagaba she ne gaba
Muzlim Muzlim not MUSLIM MUSLIM😮
Ina balalau Shima banji yayi magana ba, munafukan malamai ai ku kuka kaimu ga wannan halaka, bayan an cika maku aljihu wai zaku zo ku cikamu da surutun.banza, u guys have lost my respect
Kukuka Jefa qasa cikin masifa😢😢😢😢😢😢😂😂
Da su ciki
Tinubu for 8 years 4+4=8
In Sha Allah ❤
Allah yahashi gama nafarkonma'
Dakai da tinibun ubanku ko shekara 2 bazeyi ba