Inna lillahi wainnan ilaihirrajiuna Abu Salma Allah yasakamaka da wannan zalincin da akayimaka muma Allah ya isammu dazalincin da akeyimana abusalma ya Allah ubangiji yabaka mafita🤲🤲🤲
Shegu azzalumai, amma kunyi asara kuna kara fitowa muna ganin ku karara. Kuma inshallah zamuyi juyin mulki mu maida gwamnati zuwa ga ta Allah dan wlh zalumcin ku yazo karshe. Dan haka mutane mu dake, bagudu baja da baya ,kuma duk abinda yasamu Abu Salma toh wlh kusani gwamnan jaha da malamai masu adawa da zanga-zanga kun gama zama lpy a kano dan wlh daya bayan daya kuma sai kunbisa.
Ai duk kasar da ta zamana badoka kowa abunda yagadama shiyake tazama azzalumar kasa Dan haka Nigeria Azzalumar kasace awannan zamani nayanzu dudduniya bakasar datakai Nigeria zallunci
Allah sarki Allah yasaka mai
Allah kabimana hakkimmu
Akan wa innan shuwagabannin
Ya Allah
Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki
Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki Allah yaisarmasa😢😢
Insha allahu
Inna lillahi wainnan ilaihirrajiuna Abu Salma Allah yasakamaka da wannan zalincin da akayimaka muma Allah ya isammu dazalincin da akeyimana abusalma ya Allah ubangiji yabaka mafita🤲🤲🤲
Allah rarki rayuwa ana jeriya gaski ya allah yaisa mana wllh allah saiya saka masa wllh allah kafito mana da abu salma lfy 🤲😭
Ameen
Shegu azzalumai, amma kunyi asara kuna kara fitowa muna ganin ku karara.
Kuma inshallah zamuyi juyin mulki mu maida gwamnati zuwa ga ta Allah dan wlh zalumcin ku yazo karshe.
Dan haka mutane mu dake, bagudu baja da baya ,kuma duk abinda yasamu Abu Salma toh wlh kusani gwamnan jaha da malamai masu adawa da zanga-zanga kun gama zama lpy a kano dan wlh daya bayan daya kuma sai kunbisa.
Allah y isanka abu salma tsinannu kawai kuma munanan babu fashi kuma nida banada ra ayi amma yanzu ko za a kasheni saimun futo
Allahumma Ameen yarabbal alameen
Wannan aizaluncine Allah ya isa tudaba shi kadai yayimaganaba
Slm barka da wanan lokaci
Wannan abun yana jawo ta'addanci, Sannan zanga zanga Yan Nigeria sun gajine shiyasa sukeson suyi
Justice for Abu Salma we are All Abu Salma
Dadina da en siyasa da malamay su
Allah y'a Issa
yayi daidai
Jama,a muriki mlm zakzaky dan a shirye yake da yaki da gwamnatin zalunci , tunda su sauran malaman tsoro da san zucuya yasa sun kasa jagaba.
Wato irin wadannan abubuwan bakin jini yake jawowa gwamnati bata sani ba.
Amma idan don zanga zanga ne kawai ai ba shi kadai ya yi magana ba, Allah ya ba shi mufita
Allah sarki Allah ya saka masa
Hmmm Allah ya kyauta ya tsare mu daga dukkan sharri
Allah kawo masa mafita amma zanga zanga yazama dole
Gasu ballo turji nan ba a kamasu ba seme fadan gaskiya Allah ya issa
Justice for abu salma 😢🥹😡
Maganinsa kenan.. Tunda bashi da Kunya da hankali....
Kowa yaquna lahira shiyadebo kankaren sa
Kaji zalincin nageria Allah sakamar
Agenda ta karu kenan domin sai an sako Abu Salma
Kwarai kuwa
Nigeria Azzalumar kasace alin yanzu nigeria batada doka kowa abudayaga dama shiyakeyi
Nigeria ba azzalumar kasa bace, shugabannin me azzalumai
Ai duk kasar da ta zamana badoka kowa abunda yagadama shiyake tazama azzalumar kasa Dan haka Nigeria Azzalumar kasace awannan zamani nayanzu dudduniya bakasar datakai Nigeria zallunci
Nigeria kenan
Nidai a zato na dalilin kamasho ba zai wuce daliln da ya ce mutane su yi koyi da su shekau su kwaci yancin su
Allah ya kyauta😅
Tome Yayi 😢😢😢🤷🤷
Useless leadees
Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki
Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki Allah yaisarmasa😢😢