Daga ƙarshe an gano Abu Salma a Kurkuku na jahar Kano. Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 40

  • @SaniSalisu-x3l
    @SaniSalisu-x3l 2 หลายเดือนก่อน

    Allah sarki Allah yasaka mai
    Allah kabimana hakkimmu
    Akan wa innan shuwagabannin
    Ya Allah

  • @KhuadijhUnus
    @KhuadijhUnus 2 หลายเดือนก่อน

    Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki

  • @KhuadijhUnus
    @KhuadijhUnus 2 หลายเดือนก่อน

    Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki Allah yaisarmasa😢😢

  • @GaddafiHussain-ts5ki
    @GaddafiHussain-ts5ki 2 หลายเดือนก่อน

    Insha allahu

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع 2 หลายเดือนก่อน +1

    Inna lillahi wainnan ilaihirrajiuna Abu Salma Allah yasakamaka da wannan zalincin da akayimaka muma Allah ya isammu dazalincin da akeyimana abusalma ya Allah ubangiji yabaka mafita🤲🤲🤲

  • @YahayaYakubu-h3f
    @YahayaYakubu-h3f 2 หลายเดือนก่อน

    Allah rarki rayuwa ana jeriya gaski ya allah yaisa mana wllh allah saiya saka masa wllh allah kafito mana da abu salma lfy 🤲😭

  • @Yawale-gk2bw
    @Yawale-gk2bw 2 หลายเดือนก่อน

    Ameen

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 2 หลายเดือนก่อน

    Shegu azzalumai, amma kunyi asara kuna kara fitowa muna ganin ku karara.
    Kuma inshallah zamuyi juyin mulki mu maida gwamnati zuwa ga ta Allah dan wlh zalumcin ku yazo karshe.
    Dan haka mutane mu dake, bagudu baja da baya ,kuma duk abinda yasamu Abu Salma toh wlh kusani gwamnan jaha da malamai masu adawa da zanga-zanga kun gama zama lpy a kano dan wlh daya bayan daya kuma sai kunbisa.

  • @GaddafiHussain-ts5ki
    @GaddafiHussain-ts5ki 2 หลายเดือนก่อน

    Allah y isanka abu salma tsinannu kawai kuma munanan babu fashi kuma nida banada ra ayi amma yanzu ko za a kasheni saimun futo

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع 2 หลายเดือนก่อน

    Allahumma Ameen yarabbal alameen

  • @KhuadijhUnus
    @KhuadijhUnus 2 หลายเดือนก่อน

    Wannan aizaluncine Allah ya isa tudaba shi kadai yayimaganaba

  • @RowaniRowani
    @RowaniRowani 2 หลายเดือนก่อน

    Slm barka da wanan lokaci

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 2 หลายเดือนก่อน +1

    Wannan abun yana jawo ta'addanci, Sannan zanga zanga Yan Nigeria sun gajine shiyasa sukeson suyi

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 2 หลายเดือนก่อน

    Justice for Abu Salma we are All Abu Salma

  • @Emermi976
    @Emermi976 2 หลายเดือนก่อน +2

    Dadina da en siyasa da malamay su
    Allah y'a Issa

  • @idrisusman6504
    @idrisusman6504 2 หลายเดือนก่อน

    yayi daidai

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 2 หลายเดือนก่อน

    Jama,a muriki mlm zakzaky dan a shirye yake da yaki da gwamnatin zalunci , tunda su sauran malaman tsoro da san zucuya yasa sun kasa jagaba.

  • @YusufMagaji-m4n
    @YusufMagaji-m4n 2 หลายเดือนก่อน

    Wato irin wadannan abubuwan bakin jini yake jawowa gwamnati bata sani ba.

  • @nuraaminu2331
    @nuraaminu2331 2 หลายเดือนก่อน

    Amma idan don zanga zanga ne kawai ai ba shi kadai ya yi magana ba, Allah ya ba shi mufita

  • @AhmadUsmanAhmadUsman
    @AhmadUsmanAhmadUsman 2 หลายเดือนก่อน +1

    Allah sarki Allah ya saka masa

  • @ladidigarba1962
    @ladidigarba1962 2 หลายเดือนก่อน

    Hmmm Allah ya kyauta ya tsare mu daga dukkan sharri

  • @abubakarmuhammedaliyu3928
    @abubakarmuhammedaliyu3928 2 หลายเดือนก่อน

    Allah kawo masa mafita amma zanga zanga yazama dole

  • @ibrahimabba9024
    @ibrahimabba9024 2 หลายเดือนก่อน

    Gasu ballo turji nan ba a kamasu ba seme fadan gaskiya Allah ya issa

  • @Furkayma
    @Furkayma 2 หลายเดือนก่อน

    Justice for abu salma 😢🥹😡

  • @IbrahimKhaleel-c7i
    @IbrahimKhaleel-c7i 2 หลายเดือนก่อน

    Maganinsa kenan.. Tunda bashi da Kunya da hankali....

  • @sakanauahedalhatu7315
    @sakanauahedalhatu7315 2 หลายเดือนก่อน

    Kowa yaquna lahira shiyadebo kankaren sa

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn 2 หลายเดือนก่อน +2

    Kaji zalincin nageria Allah sakamar

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 2 หลายเดือนก่อน

    Agenda ta karu kenan domin sai an sako Abu Salma

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 2 หลายเดือนก่อน

    Nigeria Azzalumar kasace alin yanzu nigeria batada doka kowa abudayaga dama shiyakeyi

    • @YusufMagaji-m4n
      @YusufMagaji-m4n 2 หลายเดือนก่อน

      Nigeria ba azzalumar kasa bace, shugabannin me azzalumai

    • @bsrbsr4499
      @bsrbsr4499 2 หลายเดือนก่อน

      Ai duk kasar da ta zamana badoka kowa abunda yagadama shiyake tazama azzalumar kasa Dan haka Nigeria Azzalumar kasace awannan zamani nayanzu dudduniya bakasar datakai Nigeria zallunci

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 2 หลายเดือนก่อน

    Nigeria kenan

  • @nuraaminu2331
    @nuraaminu2331 2 หลายเดือนก่อน

    Nidai a zato na dalilin kamasho ba zai wuce daliln da ya ce mutane su yi koyi da su shekau su kwaci yancin su

  • @attahalhmallam5793
    @attahalhmallam5793 2 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kyauta😅

  • @SalisuHarouna-g9y
    @SalisuHarouna-g9y 2 หลายเดือนก่อน

    Tome Yayi 😢😢😢🤷🤷

  • @ibrahimahmad11133
    @ibrahimahmad11133 2 หลายเดือนก่อน

    Useless leadees

  • @KhuadijhUnus
    @KhuadijhUnus 2 หลายเดือนก่อน

    Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki

  • @KhuadijhUnus
    @KhuadijhUnus 2 หลายเดือนก่อน

    Gomnatin zalunci da azzalumai Allah yasa ayi juyin mulki Allah yaisarmasa😢😢