Alhamdulillah Malam wannan amsar amsa ce ta adalci ka bawa matar nan, sau dayawa mutane suna aikata miyagun laifuka irin wannan masu haddasa masifu a cikin society, sannan subzo subtambayi malamai hanyar tuba, wllh malam a dinga tsoratar da su sosai don su kiayi aikata miyagun laifuka
Haba Mallam, ay Allah Mai yafewanne Kuma yasa har ta gane, you should not reject her and also you commenting your student will not do that wallahi even your child can do that we pray Allah swt to forgive her and wallahi I am proud of her coming out and saying it. is not everyone that can do it, that is why she is seeking your advice as a Mallam Allah make her to seek forgiveness
You are proud of her ko? Allah ba ka mata irinta ka che amin in har you are proud of her. Macche da ke da zucchiyan ta yi Zina da boka kuma tayi ma miji magani Dan shi kar ya yi mata kishiya ita che ka ke chewa you are proud of her. Allah ya tameka Al umman nan, kuma Allah ya sawake
Look , This is beyond expectation, Mallam has to be harshed in this situation to served as lesson for others, listen to his lectures again said he knows Inna Al- Allah Gafurul Rahim) Allah Forgives , So know this no mercy for this lectures.
Innaa lillahi wa innaa ilaihi raji'un 😭😭 Allah ya qarawa malam Imani da lafiya ingantacciya Amin. Amsar malam tayi daidai Kuma adalcin, Allah ya qara tsare mana imaninmu ya rabamu da dukkan abinda zai raunana mana imaninmu duk son da mukewa abin Amin.
Shaik Allah ya saka maka da Jannatul firdauz Amiin. Allah ya qaratsare Mana'imanin muh Amiin. Inshaallahu ba'ayi namijin Dazan sadaukar masa da Imanina bah🤨🤨 Wallahi mata mufarka . Waiduk akan namiji irin- Wa'innan abubuwan Kefaruwah??kuita lalata Tsakanin ku da Mahaliccinku meye ribanki Acikin wannan duniyan karfa kimanta wurine mara tabbas barshi idan Uku zaiqara yaqara Allah ya bashi ikon yimuku adalcih Abu dayane zaisa hankalina yatashi idan mijina yace zaisake aure. Misali ace bacin yau bana gobe sannan da wasu muhimman hakkokina daya tauyemin nazauna Ina haquri kwatsam yace zaisake aure😢😢bazan hanashiba Amma fah Bazan zauna wahala ya kasheni ba .....✍️
Allah ya kara ilimi da daukaka mallam. Watoh wanan amsa ka tana cike da hikima ne Mallam. Allah ya ya karemu gaba daya. Allah yasa mu cika da Imani. Thank you mallam
Duk da nasan laifin baiwar Allah nan mai girma ne amma kuma tunda ta tuba tayi dana sani, da bayan ya mata fada, da ya nuna mata yadda zata tuba ta kuma sami mafita yadda zata warware mishi sihirin data mishi.
Kawai tayi addua Allah ya yafemata, Amma abinda malam yafada gaskiyane. Laifukane manya manya ta aikata Babu adadi. Nafarko laifin zuwa wajen boka Nabiyu yadda da abinda ya fada Na uku laifin aikata abinda yace tayi Na hudu Zina tana matar aure har sau 7 Na biyar ta asirceshi Babu mamaki aljanu TASA aka turamasa. Wallahi Allah ya wadaran wannan mata, Allah ya sakawa mijinnata
Assalam alaikum Malam, Malam agaskiya kayi tsauri amatsayinka na malami janyo kan al umma akeyi bawai nesantasu ba daga addini tunda tagane kuskurenta saika tabbatar mata da ingantaccen tuba Allahu gafur arrahim
Dole fa mutane mu dage da azkar na safe dana yanmaci, in dai mutun zaibiye wa zuciyar sa to fa zaina qarewa da aikin dana sani, kuma ba iya neman ilumi ba dan Allah muna anfani dashi ta wajen aikata aiki kyakyawa da kuma hani da mummuna. Allah yasa mu dace ya kuma shirye mu baki daya.
Allah Yana yafe laifin da aka Yi mashi. Amma Allah ba ya yafe laifin zalintar wani. 14 years tana zalintar mijinta ta Yaya Allah zai yafe mata hakkin mijinta? Ina! Ashe shuwagabanninmu da suke zalintarmu banza suke ci. Tunda Suna zuwa haji da umrah su roqi tuba a wajen Allah. Laifin da yake tsakaninka da Allah shine kawai zai yafe maka, idan ka zalinci Wani mutum sai dai shi ya yafe maka. Idan matarka tayi haka da dawo ta fada maka, za ka yafe mata? Za ka cigaba da zama da ita?
I get the position of Prof in this, but at least he could say - well I don’t know the solution to your problem, but you have committed a heinous crime and sin; I can only say for you to go, cry to Allah and keep asking Allah for forgiveness until you die. Only Allah can judge you on this!
Innallilahi Wainna ilaihi rajiun. Wannan ansa ka bayiba. Ka yi nasaba da Surah Zumar, Verse 53-54: 53; Ka ce: (Allah Ya ce): "Ya bayiNa wadanda suka yi barna a kan rayukansu! Kada ku yanke kauna daga rahamar Allah. Lalle Allah na gafarta zunubai gaba daya. Lalle Shi, Shi ne Mai gafara, Mai jin kai." 54; "Kuma ku mayar da al´amari zuwa ga Ubangijinku, kuma ku sallama Masa, a gabanin azaba ta zo muku, sa´an nan kuwa ba za a taimake ku ba."
Abinda mutane Basu Gane ba shine girman laifin zalintar mijinta, Kuma ta hanyar babban laifin da yafi kowanne girma da muni. Idan Allah ya a yafe mata, Mijinta zai iya yafe mata?
Innalillahi wa inna ilaihi rajiuun Allah ya tsare mana imanin mu ya karemu da zuriyyar mu daga sharrin zuciya Kuma ina ganin sauraran malan ne ya karya mata zuciya har tayi nadama , watakila lokacin da tayi wannan mugun aikin bata ssuraren.malan , Malan yazama sanafin shiryar ta
Allahu gafurun Raheem. Mallam advice her to regret her actions, ta tubba, and let her inform her husband and seek for his forgiveness then seek forgiveness from the Almighty Allah and keep up prayers. We are optimistic that she can be forgiven bi'znillahi. Allah ya shiryar Damu.ameen😢
Assalamu Alaikum Wa Rahamatulah Wa Barkatuh. Ya kamata mu mata mu sani auren ana yin shi ne don bauta in har wani Abu zai hana yin haka mu zauna ba aure
Gaskiyadai mlm wnn abun yayi tsauri allah yakaremu damasu yin irin wnn halin sukuma yashiryesu amma Amma har indai dagaskene t tuba taje tayi t istigfari
Allah yasa ka da alkhairi malan kafadi gaskiya ubangiji ya rabamu da sharrin zuciys dana shaidhan abun babu dadi Allah ya ka tsare mana imanin mu Allah ya bata mafita ita kuma 😢
Kowa ma ya roki Allah ya kareshi saboda abin ya zama ruwan dare. Rashin imanin harda mazan ma. Especially masu saduwa da yayansu na cikinsu. Abinda yafi muni from the men. Allah ya kyauta
@@user-yh5rp9md5s ko kadan bazan iya aiki da boka ba na tsani masu yinsa ma. Gani nayi wallahugafururrahim shi yasa. Ayi mata dua kawai Allah ya yafe mata.
Gaskiya irin wadan nan malamai suna son a basu shawara,mutum yayi na dama ya tuba maimakon a kara masa karfin guiwa sai ka maida ta ruwa taci gaba kenan haba
Assalam alaikum Mal Amma akwai namijin da ya daina kulawa da nisantar matarsa bayan ya Kara aure, Ya chanja ma iyali Mal a yanzu sunkai shekara 34 da aure, sannan sabon auren da yayi shekara 6 Kenan, abin babu dadi..
Gaskiyane malam
Ya Allah ka sare mana imanin mu
Gskyn malan ne wallahi,yaya mutun zai siyar da lahiran sa,akan namiji ta fita mana idan bata so
Gaskiya ne wannan haka ya kamata
Alhamdulillah Malam wannan amsar amsa ce ta adalci ka bawa matar nan, sau dayawa mutane suna aikata miyagun laifuka irin wannan masu haddasa masifu a cikin society, sannan subzo subtambayi malamai hanyar tuba, wllh malam a dinga tsoratar da su sosai don su kiayi aikata miyagun laifuka
Haba Mallam, ay Allah Mai yafewanne Kuma yasa har ta gane, you should not reject her and also you commenting your student will not do that wallahi even your child can do that we pray Allah swt to forgive her and wallahi I am proud of her coming out and saying it. is not everyone that can do it, that is why she is seeking your advice as a Mallam Allah make her to seek forgiveness
You are proud of her ko? Allah ba ka mata irinta ka che amin in har you are proud of her. Macche da ke da zucchiyan ta yi Zina da boka kuma tayi ma miji magani Dan shi kar ya yi mata kishiya ita che ka ke chewa you are proud of her. Allah ya tameka Al umman nan, kuma Allah ya sawake
Look , This is beyond expectation, Mallam has to be harshed in this situation to served as lesson for others, listen to his lectures again said he knows Inna Al- Allah Gafurul Rahim) Allah Forgives , So know this no mercy for this lectures.
Shine ai baice Allah bazai yafe mata ba ko
Nothing sounds harsh here, so kuke yace ta koma? Allah ya karemu ya rabamu da aikin da na Sani. Amn
UBANGIJI ALLAH, ka shiryamu badan Halinmu ba.
Ba wani too hash . Mata aji soron Allah.
Innaa lillahi wa innaa ilaihi raji'un 😭😭 Allah ya qarawa malam Imani da lafiya ingantacciya Amin. Amsar malam tayi daidai Kuma adalcin, Allah ya qara tsare mana imaninmu ya rabamu da dukkan abinda zai raunana mana imaninmu duk son da mukewa abin Amin.
Allah be yafe hakkin wani y zatai d hskkin mijjn?
Allah ya taimaki mallam,wannan shine amsar da ta dace ga mushirkai 💯
Kayimata addu'ah ALLAH ya shiryata. Damu baki daya. Ameen yah HAYYU YAH QAYYUUM
Innalillahi wai'nna ilaihi raji'un Allah ka raba mu da irin wannan son Zuciya
Shaik Allah ya saka maka da Jannatul firdauz Amiin.
Allah ya qaratsare Mana'imanin muh Amiin.
Inshaallahu ba'ayi namijin
Dazan sadaukar masa da Imanina bah🤨🤨
Wallahi mata mufarka .
Waiduk akan namiji irin-
Wa'innan abubuwan Kefaruwah??kuita lalata Tsakanin ku da Mahaliccinku meye ribanki
Acikin wannan duniyan karfa kimanta wurine mara tabbas barshi idan Uku zaiqara yaqara Allah ya bashi ikon yimuku adalcih
Abu dayane zaisa hankalina yatashi idan mijina yace zaisake aure.
Misali ace bacin yau bana gobe sannan da wasu muhimman hakkokina daya tauyemin nazauna Ina haquri kwatsam yace zaisake aure😢😢bazan hanashiba Amma fah
Bazan zauna wahala ya
kasheni ba .....✍️
Wallahi mallam nima abun yana ban mamaki har namiji ya kai da mace zata siyar da imanin ta. Allah kayi mana katangar karfe da miyagun abubuwa.
Amina yarrabbi
Amin wannan gaskiya ne
Allah ya kara ilimi da daukaka mallam. Watoh wanan amsa ka tana cike da hikima ne Mallam. Allah ya ya karemu gaba daya. Allah yasa mu cika da Imani. Thank you mallam
Allah yah sauwake kawai Ameen malam Ameen wallhi kuwa
Innalillahi wa inna ilaihi rajiunn 😥 Allah katsare mana imanin mu katsare mu daga shirka ya rabb😢
Allahhu Akbar Allah yakeuta
Amin
Malam gaskiya ka fada ,Allah ya sa ta Gane ta yi ta rokon Allah .Allah ya shirrye mu
Allahu akbar. Allah ya yafe mana gaba dayan mu.
Subhanallah Sanduniyarmu yana kaimu ga mummunar halaka
In nalilla wain nailaihi raju'un
Salam Malam Allah ya sa kawa Malam kuma Allah ya tsare mu da sharrin son Zuciyar mu da zuri'ar mu da haular mu Amen
Amin
Aduk lokacin danaji nasihan malam sai inkara qaunarsa Allah ya qarawa malam lfy
amin
Gaskiya ne malam Allah ya tsare mu
Kai ya Allah katsare mana imaninmu
Amine
Allah ya karemu Professor. Gaskiya dokin karfe.
Amin
Duk da nasan laifin baiwar Allah nan mai girma ne amma kuma tunda ta tuba tayi dana sani, da bayan ya mata fada, da ya nuna mata yadda zata tuba ta kuma sami mafita yadda zata warware mishi sihirin data mishi.
Kawai tayi addua Allah ya yafemata, Amma abinda malam yafada gaskiyane.
Laifukane manya manya ta aikata Babu adadi.
Nafarko laifin zuwa wajen boka
Nabiyu yadda da abinda ya fada
Na uku laifin aikata abinda yace tayi
Na hudu Zina tana matar aure har sau 7
Na biyar ta asirceshi Babu mamaki aljanu TASA aka turamasa.
Wallahi Allah ya wadaran wannan mata, Allah ya sakawa mijinnata
Allah kasamufi karfin zukatanmu, Allah yatsaremana imaninmu
U re very ryt sheikh , thank you for saying the truth
Amin malan allah ya rabamu da sonzuctiya allah ya karamuna immanu
Amin
Assalam alaikum Malam, Malam agaskiya kayi tsauri amatsayinka na malami janyo kan al umma akeyi bawai nesantasu ba daga addini tunda tagane kuskurenta saika tabbatar mata da ingantaccen tuba Allahu gafur arrahim
Suggest ways to answer this question
Exactly
Wallahu gafurun raheem!
Allah yashiryemu baki daya
Amin
Dole fa mutane mu dage da azkar na safe dana yanmaci, in dai mutun zaibiye wa zuciyar sa to fa zaina qarewa da aikin dana sani, kuma ba iya neman ilumi ba dan Allah muna anfani dashi ta wajen aikata aiki kyakyawa da kuma hani da mummuna. Allah yasa mu dace ya kuma shirye mu baki daya.
Amin
Allah Yana yafe laifin da aka Yi mashi. Amma Allah ba ya yafe laifin zalintar wani. 14 years tana zalintar mijinta ta Yaya Allah zai yafe mata hakkin mijinta? Ina! Ashe shuwagabanninmu da suke zalintarmu banza suke ci. Tunda Suna zuwa haji da umrah su roqi tuba a wajen Allah. Laifin da yake tsakaninka da Allah shine kawai zai yafe maka, idan ka zalinci Wani mutum sai dai shi ya yafe maka. Idan matarka tayi haka da dawo ta fada maka, za ka yafe mata? Za ka cigaba da zama da ita?
Haka ne
I get the position of Prof in this, but at least he could say - well I don’t know the solution to your problem, but you have committed a heinous crime and sin; I can only say for you to go, cry to Allah and keep asking Allah for forgiveness until you die. Only Allah can judge you on this!
Prof. meant that she should go and keep asking astaghfirullah
اللهم آنت ربي آنت اعلم كل شيء الر حمه إللا اخوانن في نيجيريا و فلسطين و يمينى و لبنن و رفح و غزة يارب لعالمين
La hawla wala quwata illa billah. Allah ya karemu ya tsaremu daga irin waenan matan. inna lillahi wa inna ilayhi raji'un
Amin
Subhanallah Allah ya tsaremu yakuma shiryeta mallam tatuba tana niman rahaman Allah
Ameen
I like mallam 's answer kudos
😢😢😢Mouna kwayssassawa. Dayi nadama chiné abin diba
Innallilahi Wainna ilaihi rajiun. Wannan ansa ka bayiba. Ka yi nasaba da
Surah Zumar, Verse 53-54: 53; Ka ce: (Allah Ya ce): "Ya bayiNa wadanda suka yi barna a kan rayukansu! Kada ku yanke kauna daga rahamar Allah. Lalle Allah na gafarta zunubai gaba daya. Lalle Shi, Shi ne Mai gafara, Mai jin kai."
54; "Kuma ku mayar da al´amari zuwa ga Ubangijinku, kuma ku sallama Masa, a gabanin azaba ta zo muku, sa´an nan kuwa ba za a taimake ku ba."
I am a woman and a mum. Mallan Alhamdulillah your answer is parfait.
Inna lillahi wa Inna ilaihir raji'un Allah ya tsare mu da imanin mu
Allah ya kyauta
Abinda mutane Basu Gane ba shine girman laifin zalintar mijinta, Kuma ta hanyar babban laifin da yafi kowanne girma da muni. Idan Allah ya a yafe mata, Mijinta zai iya yafe mata?
Wannan amsar daka bata shine daidai da ita.
Iuna qoqari, amma don Allah a daina saka hotunan mata a thumbnails din.
wnn gaskia ne Allah yaqarawa mlm lpy ya kuma yiwa rayuwa albarka, ae irin wnn hakan shine daidai dasu.
Innalillahi wa inna ilaihi rajiuun Allah ya tsare mana imanin mu ya karemu da zuriyyar mu daga sharrin zuciya
Kuma ina ganin sauraran malan ne ya karya mata zuciya har tayi nadama , watakila lokacin da tayi wannan mugun aikin bata ssuraren.malan ,
Malan yazama sanafin shiryar ta
Innalillahi wa innaalaihim rajiun.Allah ya tsare.
Allah yacheryemu amine thumma amine ❤❤❤
Duk girman laifin mutun idan yagane kuskuren sa daura shi akan hanyan tuba akeyi bawai a kara nisan tashi da rahama ba!
Malam ya fada gaskiya a nan
Allahu gafurun Raheem.
Mallam advice her to regret her actions, ta tubba, and let her inform her husband and seek for his forgiveness then seek forgiveness from the Almighty Allah and keep up prayers.
We are optimistic that she can be forgiven bi'znillahi.
Allah ya shiryar Damu.ameen😢
Ask malam to give u her number to advice her, OK!!!
Subhanallah 😢 Allah kasa mu dace ka karemu daga irin wannan aiki 😭😭😭😭
Amin
Assalamou alaikoum,tayi nadama , Allah n'a iyya yafawa.
Allah ya kiyaye
Allah ya shiryeta
Amin
Walahi malan ba talibanka bane, ta nemi malaminta
Ya Allah ka karemu daga matan da suke da irin wannan niyyar ko dabi'un
Amin
Cabbbb abun nata yayi yawa gaskiya, allah ya yafe mana baki daya.
Haba Malam she confided in you. Why shame her like this. We all make mistake kuma Allah Gafurur Rahim ne.
Ayya Malam kadaina tunkudeta daga tuban datayi Kabata mafita
Allah Ya qara maka daraja mallan
Ya Malam ta tuba a mata adua ta ciryu tune da tayi na dama
Habadai mal kawai tacigaba da aita barnan kenan ina gaskiya ban yarda da wannan fatawar ba munji wanda yakashe mutane 100 ma yasamu rahma
Kai ba sai kayi mata fatawa ba, dan kakale
Assalamu Alaikum Wa Rahamatulah Wa Barkatuh. Ya kamata mu mata mu sani auren ana yin shi ne don bauta in har wani Abu zai hana yin haka mu zauna ba aure
Wannan magana taki akwai hikima cikinta
Allah ya sauwaka
Amin
Allah yabiya malan
Ki nemi Allah da mijinki gafara shikenan !!
Wannna haka yaje yar ywa allah gafurun raheemun
Ya ubangiji kayi mana tsari daga munmunar kaddara
Nothing like sound too harsh, what did you want him to say?
Gaskiyadai mlm wnn abun yayi tsauri allah yakaremu damasu yin irin wnn halin sukuma yashiryesu amma
Amma har indai dagaskene t tuba taje tayi t istigfari
Allah yasa ka da alkhairi malan kafadi gaskiya ubangiji ya rabamu da sharrin zuciys dana shaidhan abun babu dadi Allah ya ka tsare mana imanin mu Allah ya bata mafita ita kuma 😢
Innalillahi wa inna ilaih rajiun Allah ya tsare
Amin
May Allah help us
S.A.W
Thanks
Mun Gode, thank you so much,👍
innalillahi wa inna illaihirajioun ❤❤❤
Ya Allah 😢😢
ياشيخ الم تعلم ان الله وسع المغفرة الم تعلم الذنب لايكبرعندالله ان ارادان يغفرعبده
Mallam, with all due respect, what happened to Rahmar Allah? In ta tuba ya kayi ka San Allah (SWT) bazai yafe mata ba? Gaskiya kayi tsauri dayawa.
Kowa ma ya roki Allah ya kareshi saboda abin ya zama ruwan dare. Rashin imanin harda mazan ma. Especially masu saduwa da yayansu na cikinsu. Abinda yafi muni from the men. Allah ya kyauta
Kema da alama zaki iya aikatawa ku mata miye ke damunku miyasa bakuwason kiciya
@@user-yh5rp9md5s ko kadan bazan iya aiki da boka ba na tsani masu yinsa ma. Gani nayi wallahugafururrahim shi yasa. Ayi mata dua kawai Allah ya yafe mata.
To Mallam miye matsayin Zina da tayi da bokan.
Allah ya yafe mata amin
Fatima Abdullahi
Gaskiya irin wadan nan malamai suna son a basu shawara,mutum yayi na dama ya tuba maimakon a kara masa karfin guiwa sai ka maida ta ruwa taci gaba kenan haba
Gaskia bai kamata ya Bada amsa Haka ba
Abun na malam kam babu ilimi a ciki fh kou, ni ya bani haoshi ne ma. Su kuma wasu jahilae har wani kabbara sukeyi wawaye
Gaskia mall. Ba dede bane. Wallahu gafururrahim. Yakamata ka sassauta Allah is oft forgiven most merciful. Idan bahaka ba zaka samu a cikin doubt
se istigfar
Assalam alaikum Mal Amma akwai namijin da ya daina kulawa da nisantar matarsa bayan ya Kara aure, Ya chanja ma iyali Mal a yanzu sunkai shekara 34 da aure, sannan sabon auren da yayi shekara 6 Kenan, abin babu dadi..
مولان الشيخ الله يكرمك لا تقنط عبادالله من رحمةالله هذه المراةسئلتكم وفهمت انا من كلامها انها نادمةوتريد التوب لماذا تقول انت برئ منها
فقل لا تعرف خير لك ان تكذب عليها
This really upset him. Allah ya tsare mana imanin mu. Allah ya sa mufi karfin zuciyan mu
Toh idan Allah ya yafe mata shi mijin fa? Allah ya kara shirya da mu
Amin
Ameen Allah wadaren ta
Tuba bawasabane wanna kafircine bashirkabane kemaiwananlaifi idandagaskiyakike Allah zaikarba toubanki Kuma zaiwake zunubanki malam yace baysan Yanda za, awarwareba gaskiyane ni nasani kunemeni awananlabba awasthaf Yanda za, Katya wanna sihri insha'allah
Tunda ALLAH baya yafe Hakkin wani, ka na tinanin zata iya fadama mijin abin da tayi domin ya yafe Mata...
Minene banbancin kafirci da shirka? Ai duka 2 tayi su ga Kuma na 3 zalintar mijinta?
😢😢😢😢😢😢😢😢😢
Mal,Allah ne ya so ta da Rahma,tayí nadama
Nothing Like Harsh anan