In shaa Allah Lokacin Dena ganin labarina yazo da sauran series danake yazo Zan Dena da iznin ubangiji na ALLAH yasa mu dace Munata asarar lokutan mu a banza
A yau kuka san cewa Juma'a idi ce ta mako-mako. Da ba ku bane kuke cewa Juma'a rana ce kamar ko wace rana ba. Kun zare wa mutane gani girman ranar da Allah Ya zaɓa kuka ce kar a girmama shi. Directly or indirectly, kun ayyana.
Wlh ni ban gamsu da duk hujjojin da malaman nan suka kawo ba. Kamata ya yi bayan sun soki shirin,su kuma fito da alfanun shi . A ganina ya Fi a rika kallon Dina finan Indiya da Amurka na fasadi da fasikanci. Wlh bana tare da ku a wannan kaulin. Ban ga abin wannan shiri ba. Hasalima Yana koyar da abubuwa da yawa.
Aslm Alkm. Ni zan bar comment ne da nasiha a gare ku ma su channel kamar yanda ku ma ku ka kawo ma na nasiha a channel din ku. Kanun labari ku ya na nuna cewa malamai sun yi raddi a kan labarina har wani ya yi kuka kuma ba haka ba ne duka. Za ku iya samun ladan Jan hakali amma kuma za ku iya samun zunubi na yaudara ma. Mu ji tsoron Allah. Mu kiyaye. Allah ya shirye mu duka, Ameen Yaa Rabbi
Allah hu Akbar malamai ku ji tsoran Allah ba kuyi. Maga na akan halin da mu ke chiki a gomnatin mu talakawa na chikin ukuba kunyi Sheru saila barinane,,,,,, da mu wanku
Allah sa da alkhari malam
Masha allah
That’s good news god bless you thanks
Allah y bada lada
Gaskiya ne wlh
Mlm kenan wayasa mekake aykatawa rabab jumaa
Allah y Saka mlm
Allah yashiryemu
Allah yashiryamu
Allah kasa mugama da duniya lfy
Malan 👍
❤❤❤
❤❤❤❤
Allah is ship Kara MA Malan daraja
Wlh gaskiya ne malan
In shaa Allah Lokacin Dena ganin labarina yazo da sauran series danake yazo
Zan Dena da iznin ubangiji na
ALLAH yasa mu dace
Munata asarar lokutan mu a banza
Allah Miki albarka
saboda ji DA aikido da wa azi
Ya Allah ka tsarena zuri,a
GA abinda ya kamata ku yi na jefa mutane a masifa na zabar tunubu, kunja baki kunyi shuru, Sai akan labarina zaku kare
God bless u
Uhmmm gsky akwai matsala kam sai dai Allah yasa mudace
Alhamdulillah😂 May Almighty Allah protect us ameen Yaa Allah
Allah yasa Mudace
Allahuma Ameen ya allah
Allah yasa muda ce
Allah Ka Taimake Mu Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum 🕋☪️❤️🤲 Allah Ka Tsare Mu Daga Dukkan Sharri Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum 🕋☪️❤️🤲
A yau kuka san cewa Juma'a idi ce ta mako-mako. Da ba ku bane kuke cewa Juma'a rana ce kamar ko wace rana ba. Kun zare wa mutane gani girman ranar da Allah Ya zaɓa kuka ce kar a girmama shi. Directly or indirectly, kun ayyana.
جزاك الله خير
izala bala ice su yanbindiga
dasuke kama matatakinku
da yayanku subasudalaifi
kenan
Wlh hakane Allah byasaka da alkairi
Wlh hakanan ne malam,daga yaw in cha Allah na daina kallon film din labari na
Wlh ni ban gamsu da duk hujjojin da malaman nan suka kawo ba.
Kamata ya yi bayan sun soki shirin,su kuma fito da alfanun shi .
A ganina ya Fi a rika kallon Dina finan Indiya da Amurka na fasadi da fasikanci.
Wlh bana tare da ku a wannan kaulin. Ban ga abin wannan shiri ba. Hasalima Yana koyar da abubuwa da yawa.
Yana koyar da abubuwan da yawa????? Ok! Toki riqa Kunnawa 'ya'yanki su koya musu abubuwan da kicce.
Allah yasa mudace,Amma kugayawa shugabanninmu talaka Yana cikin musifa.sanadin Muslim muslim
😮Allah yayi albarka Malan.
Allah yasa mudace
Allah yashiya mu
Ka. Gaskiya malaman yanzu sai a hankali Suna bata mana addini da sunan wa azi shiyasa kullum Muna baya a musilinci Allah ya shiryemu ya ganar da su
😂😂😂 gaskiya ne malam allah ya shiga tsakaninmu dasu
Allah yayi albarka amm
Masha ALLAH, sheikh.
Allah ya tsaremu
Allen ya samugama da duniya lfy😢
Allah ya badala malam
Hmmmmm so malamai sunfi damuwa da film din labarina akan halin da Bawa yeke ciki a Nigeria Allah kyauta to
Allah ubangiji yasa mudache
Gaskiya ne malam
Allah ya Kare malam
Wannan malaman fa sai a hankali.
Kai kana malami a Nigeria amma ka rasa abin magana sai film, gaskiya kuyi sassauci wa rayuwa
Allah yasakawa malamammu da Alkhairi
Allah kasamudace Allah kabarmu da soyayyar annabi muhd s a w alaihi wasallam
Gaskiyane, Amma kuma kunyi qarya kunyi yaudara da hoton su guruntum da pantami da kuka Saka, hasali Kuma basuy magana. Wannan ba Amana bace.
Allah ya shirye mu bki daya
Mafarki
Allah ya saka dan alkari
Rabonda fantami yayi kuka andade😂
Allah wadai da su
😢😢Allah yasa muda ce
Ubangiji Allah yagafartamuna Allah yayafemuna 😢
Amin ya Allah
Allah yasa mudace😢
Siyimagana agan Nigeria saboda wadan ake kashewa akasa
Allah kasa mi dache
Allah ya shiryemu😂
Ya Rabbi ka shiryemu baki daya ka yayewa al'ummar musulmi wannan jarabar kallon series din 😢
Allahumma Amin
Allah yakiyaye
❤❤❤❤❤
❤❤❤❤❤❤
Toh BA mu da aikin Yi Nigeria has stressed us already sai kallo kawai 😅
Labirana
Innalillahi wa,Inna,elehiraji,un
Quran
Wannan gaskiyane malan
Allah kasamudace
❤❤❤❤gaskiyane mlm mungode❤❤❤❤❤ Allah yasamutsani abun a xuciyarmu
😢😢😢
Good
Ameen
Allah kasa mudace😢
labarina
🤲🤲🤲🤲🤲
kugayama shuwagabanni mu gaskiya akan kuncin rayuwa da mukeciki kunsamu munyi muslim muslim ticket
Kuncin rayuwa sai an dena sa6awa Allah sannan aga dai-dai
Nabi suscrebe da gudu
Allah ya yafemuna😂
AI
Aslm Alkm. Ni zan bar comment ne da nasiha a gare ku ma su channel kamar yanda ku ma ku ka kawo ma na nasiha a channel din ku. Kanun labari ku ya na nuna cewa malamai sun yi raddi a kan labarina har wani ya yi kuka kuma ba haka ba ne duka. Za ku iya samun ladan Jan hakali amma kuma za ku iya samun zunubi na yaudara ma. Mu ji tsoron Allah. Mu kiyaye. Allah ya shirye mu duka, Ameen Yaa Rabbi
Muna Godiya da Nasiha Allah Saka da Alkhairi
Wannan gaskiya ne
Allah hu Akbar malamai ku ji tsoran Allah ba kuyi. Maga na akan halin da mu ke chiki a gomnatin mu talakawa na chikin ukuba kunyi Sheru saila barinane,,,,,, da mu wanku
Astagfirullah😢
klp
Wallahi izala bala,i ce kai toh allah yakiyaye dai waih
Bala'i kuma, daga fadakar da mutane abinda Allah ya hana, kuma ze zamewa masu yi masifa duniya da lahira
😂😢😢Allah yasa mu da ce
Good 👍👍👍👍
Mallaman izzala basuyi ba
Tunda suna fadin gaskiya ku 🤨
Saboda su suke iya gayamana gaskiya komin dacinta...
Sakan khaira mal
Auwal
😂😂😂😂😂
Tsoffin wakokin Hausa f
Allah gafar tamata
Dakyufa gata malam
Mlm mungode
Allah yashiryamu
Allah yasa mudace
❤❤❤
Allah kasamudace
Gaskiyane ALLAH HU yakare mu
❤❤❤