Liberal modernists and feminists will feign outrage, but their moral system is what creates this situation. Liberal principles of individual choice, female empowerment, and destruction of patriarchy create a society of people who have no family to take care of them in their old age. The liberal feminist solution to this problem is to create more welfare programs. What this means is that they want the elderly to live alone in what are essentially pods, their only human interaction being with "care" takers to check if they're still alive once a week. Let me put it like this. The only human solution is for the elderly to be surrounded by loving family in their old age. The only way to get that is patriarchy, gender roles, and other limitations on individual freedom. But the liberal mind can not allow any of that. So the elderly will continue to suffer, and liberal feminists and modernists will continue to pretend like they care about humanity.
Ke yarin ya kiji tso ran Allah wallahi idan kwangila kika karbo to sai Allah yaga dama zakici kudin idan baiga da maba sai ki mushe kafin kici kudin da ga karshe I nai Miki ft shiriya
Wannan Turancin da Takeyi Dan Saboda Cewa Wa y'enda Sunka bata Qongilar'ce Susan Cewa Ta Isarda Saqo'ne Nifa yarinyannan Gabadaya Haushin'ta Nakeji....
Before you all say anything about this lady, look critically at her dressing please? She is already not fully dedicated to her Deen (if she is even a Muslim!!!)..... Just reserve your comments please!!!! May Allah continue to straighten us unto the straight path, Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum!
Auzubillah,faɗan Allah ne iskanci? Allah ya shiryeki. Gaskiya ne da ake cewa jahilci yafi hauka. Ni wallahi kunya ma ta bani. Mu kuma yiwa mazaje hidima,da biyayya bamu yi komai ba , yanzu muka fara in sha Allah. Allah ka shiryar damu
Assalamualaikum, don Allah kudena zagin ta sabida wannan abun da tafada yafi qarfin hankali muyi mata addu'a idan tana da rabo Allah ya shiryeta idan kuma bame shiryuwa ce ba Allah ya kauda muna ita daga cikin Al'ummar Annabi Muhd S A W tun kafin ta rudi wasu da yawa
@@nafiuharuna9598 malan nafiu kayi hakuri banfahimchekaba wadanne iyayenmu Bamuda iyaye yahudawa amma kayimin bayani ta yadda zangane nagode karkayi fushi Dan Allah
Wannan yarinyar daqiqiya ce takkwala wanda Bata San addinin musulunci ba, Bai ma kamata a kulata ba. 'ya'yan mu mata in sukaji magananta wallahi dariya zai suyi mata. Yaranmu sun sha ruwan ilimi na tauhidi da zaman takewa,saboda haka Babu wata yar iska da zata zo ta yi brain washing yaran mu mata tunda sunyi ilimi. Allah ya shiryeki jahila.
Karya take !!! Wallahi ko a Yahudawan na Asali mace tana girmama mijinta, ballantana ke Barbarar Yanyawa......Kada in sake jin ke ambaci Arewacin Nigeria a bakinki.
Ikon Allah ikon gaske a Nigeria qasar malamai wadda ake koyi da Nigeria ace yarqasar kuma wataqila musulmace anasamun irin wanan matan kuma wallahi Malan Tik tok diyawa suke goyan bayanta ina tunani akoi kongilar da tadauko wanan chine aibun boko zalla tayi ba adini da ilimin adini gareta aibun tarbiyyar da yan boko
Kema kije kiyiwa kanki fada ko hijabi bakya sakawa muna bayan malama juwairiya takoya mana abu dadama mude in har muna zaman lfy da mazajemmu har goyonsu zamuyi dan .usami aljannah kekuma kije kiyiwa macce yer uwarki tunda bazakiyiwa miji biyayyaba barmu zamuyi ai namiji dan lelene ehe jekiyi bacci yarinya
Ko mu nan da muke America matan turawa sun fara bawa yan mata shawara akan sanin darajar namiji da binsa a matsayin leader of the house sbd sun gano cewa maza basuma son aure yanxu. Sunfi san zuwa suyi lalata kawai sbd wannan raayin feminism
Liberals nata nadama kan dabiunsu. Feminism ya kai mata ga halaka yanzu batun yadda za a gyara barnarda feminism tayiwa mata ake. Institution din marriage ya lalace maza na gudun aure saboda yadda matan zamani suka lalata shi.
Lanlé duniya tazo karché wai yanzu marar ilimi ke karyata malamai to mu mun ji malama kuma mun dawki fadaarwar da tayi kuma zamuyi aiki da chi.mu mun yarda maza su na gaban tunda allah ne ya yabasu kuma zamu yi mussu hidima daidai golgodo in sha Allah
Mlm abar mgnr addinin musulunci, tunda bata da alaka dashi,amma taje tayi binchiken history na human right a duniya,zataga musulunci yafa bawa mata yanchi,tun 7 century,
The Girl is saying the truth pha islamically ba inda akace mace tayiwa miji bauta kamar yada ake saka mata yanxu har ciyar da mazann mace keyi wanda ba addini bane shiyasa suke son mata jahilai marasa addinin musulunci kar su san enci ai musulunci yafi kowa ba mace right so shes saying the truth but northern Men are not ready to follow islamix teachings rgrdng this😅
Wannan ya Rinyar ban Ma San Mizan Ce Akan'taba a Comment Kawaidai Na jefama'ta Kalmar Daqiqanci da jahilci da Rashin Tarbiya Gaskiya'né Malam Anemi Iyan'ta A ina Suke a Nageriya.
hmm kudaina ma makin abunda ta fada haka turawa suke yi wlh idan kana da mace a turai kaine kake yi mata bauta kamar haka Shara wanke wanke da duk iayukana gida Shi yasa ta dauko dabi arsu sabuda rashi ilimi addini to gashi an kawo miki aya ki saurara da kyau yar boko????
Mallam wannan yarinyar yar gidan late Saleh Michika ne. Former governor din Adamawa state a 1992-1993. Shi ma kan shi matan shi hudu. So sai ta fada mana yaya aka yi baban ta ya auri mata 4.
Wannan kinci amanar darajar aure kuma babu ke adaukar garar nana fadima (AS) kuma daka gani kindauki wannan halin banzan ne agurin mahaifiyarki saboda yaro tunyana karami yake koyi da mahaifiyarsa wala khairan wala sharran muma yan boko ne kuma bamuyi aure ba kuma insha Allahu bazamu taba daukar hali irin nakiba mu muna fadar manzon Allah s a w Allah yashiryeki yar wahala😮
'yar boko aƙida kuma wakiliyar yahudawa. Kina magana kina jefa wasu turancinki na ƙarya, wadda malama Juwauriyya ta fiki ƙwarewa akai. Duk wadda Ya auri urun wannan yarinyar, ya shiga uku. Allah yashiryeki
Kaico! Girl, do you know that you are unwittingly remarketing your gender mates? Ba zan zage ki ba duk da kin cancanci haka. Amma ki san cewa turawa sun sami galaba a kan ki, wa'iyazu billah!
Kaico! Girl, do you know that you are unwittingly remarketing your gender mates? Ba zan zage ki ba duk da kin cancanci haka. Amma ki san cewa turawa sun sami galaba a kan ki, wa'iyazu billah!
Allah yakyauta yashirya 😳 seriously Allah yasa tagane kafi lokace yakure Miki that's the reason must of our ladies are still single subhanallahi Allah yasa mudace duniya da lahira
In fact it's the main reason wlh. wadannan zawarawan nan me yake fitar da su daga gidajensu ne kam? Most of them wlh mijinsu yace su yi sun ki yi ko su bari sun ki. Ballantana budurwa da ba ta yi aure ba. Mata suna ta complain ba mazan aure, amma wane namiji ne zai auri wacce bazai iya controlling ba, wacce za ta fita lokacin da ta ga dama wai har ma ta na cewa wai dafa abinci ma wai hakki ne? Ban san ina su ka nufa ba amma in dai ba a gyara ba aure ya dinga mutuwa kuma yan mata sun dinga zama a gidajen iyayensu
Yan zu ke jahilan ki keso mubi? Ba malamaba. Ma lallaciya ya hungry girl. Ko siffa mai kyau bakida. Kina nan kamar yar dabba . If realy you know that you are doing You wouldn't have changed malama juwairi. Yar talaka idan kin fito daga gidan mutunci da kinyi look yar mutunci . An yi hasaran haifuwa.
This Dunia is full of surprises image an arewa lady comdemming a pious woman lelle YUHUDanci ya Gama da ke Sai ki fito a social media kina, cewa Wai baki tare da ita Maganan Allah da Annabi SAW take yi in bake tare da ita muna tare ita Turan ci Zaki nuna mana you are not even ashamed of yourself for to come and talk nonsense
Boko Zalla ba addi Masifane wallah Allah yarabamu da Auren 'yar boko Zalla ba Addini Gaskiyane Malam Anan Uganda Suzo suga mata cikin wahala suke ko Mai
Assalamualaikum ni a sani na ita lubna yar asalin babban gida ne hasalima babanta shine former late governor Adamawa state kawai Kaman yadda ake cewa indan ka haife da ,baka haife halin sa ba . Amma har ga Allah Baza mubi wannan akidar tata ba,why because mu musulmai ne Kuma mun San aure Ibada ce ,so madam just use that your ideology alone, sensible matan arewa are difficult to be manipulated,kema Allah yasa ki gane miss I know right 😢😂
Wlh Naga matan qabilu, da suke jin haushin matan hausawa sukeji, sabida bahaushe shine yake single handedly yake dauke nauyin mace gaba daya, tana gida bata komai. Matan qabilu hatta ciyarda gida 50/50 akeyi, mace ta kawo rabi namijinya kawo rabin abinda za a ci a gida.
Allah ya karawa malama juwairiya hakuri.
Itama Allah yasa ta gane
Allah yashiryeki muna bin abunda Allah yace da manzonsa,lokaci bai kure miki ba aje ashiga makaranta
Yarinya kin makara, tun Allah ya arzutamu da shiriyar Ma'aiki S.AW.
Slm malam allah ya kara lafiya da nisan kwana Allah ya kara basira
Allah ya shiryeta,da ganin wannan yarinyar ilimin addinin musulunci Bai isheta ba wallahi.
allah yakarawa malam illimi da kuma fasaha kekuma allah yashiryeki idanke ,yar halalce babarbarar baturabace
Allah ya kyauta amma mudai za mubi maganar Allah da manzon sa
Liberal modernists and feminists will feign outrage, but their moral system is what creates this situation.
Liberal principles of individual choice, female empowerment, and destruction of patriarchy create a society of people who have no family to take care of them in their old age.
The liberal feminist solution to this problem is to create more welfare programs. What this means is that they want the elderly to live alone in what are essentially pods, their only human interaction being with "care" takers to check if they're still alive once a week.
Let me put it like this. The only human solution is for the elderly to be surrounded by loving family in their old age. The only way to get that is patriarchy, gender roles, and other limitations on individual freedom. But the liberal mind can not allow any of that. So the elderly will continue to suffer, and liberal feminists and modernists will continue to pretend like they care about humanity.
Allah yasa Kafi haka Malam jazakallahu kairan
Gaskiyane malam Allah ya shiryamana zuri'a
Allah ya Kara sutura malam Amin
Allah shiryeki
Mudai se mun bisu wallahi
Ke yarin ya kiji tso ran Allah wallahi idan kwangila kika karbo to sai Allah yaga dama zakici kudin idan baiga da maba sai ki mushe kafin kici kudin da ga karshe I nai Miki ft shiriya
Kaskatata wulakanta banza da yohi. Allah yece ke kazama kice aa
Innalillahi wainnailaihirrajiunn 😢😢😢
Wannan Turancin da Takeyi Dan Saboda Cewa Wa y'enda Sunka bata Qongilar'ce Susan Cewa Ta Isarda Saqo'ne Nifa yarinyannan Gabadaya Haushin'ta Nakeji....
Before you all say anything about this lady, look critically at her dressing please?
She is already not fully dedicated to her Deen (if she is even a Muslim!!!).....
Just reserve your comments please!!!!
May Allah continue to straighten us unto the straight path, Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum!
Yammata ABI a hankali. Maganar ki akwai tsokanan Allah a Ciki.
Auzubillah,faɗan Allah ne iskanci?
Allah ya shiryeki.
Gaskiya ne da ake cewa jahilci yafi hauka.
Ni wallahi kunya ma ta bani.
Mu kuma yiwa mazaje hidima,da biyayya bamu yi komai ba , yanzu muka fara in sha Allah.
Allah ka shiryar damu
Allah kayi mana maganinta da gaggawa Albarkan Annabi.
Allah yasa tagane
Allah ya chiryeki
Malami ka Kara kokari akan shaidani midiya
Da ke da Wanda ya goyamiki baya duk en wuta ne idan Baku chanja ba
Allah ya shirye ki
Duk wanda bai yi sharar masallaci ba, zai yi na kasuwa. Idan ba kiyi wa miji hidima ba, za kiyi wa wani qato
Akwai gaskiya abayanin yarinyar na akwai sanzuciya acikin Kuma sanzuciyar yafiyawa Amma
Aa wannan yarinyar magana ta abinda ta gani ne a gidan su.
Wannan fa gaskiya ina shakkun kasantuwarta a musulma, idan ba musulma bace Allah yasa ta gane gaskiya ta musulunta
Allah ya siyeki
Wai dan allh wanan ita musulmace kwa?
Gaskiya ne malam
Wannan yar kwangilar yahudawace kuma insha Allah sai asirinta ya tonu.
Ba wani kwangila. Bokon me Yayi Mata yawa
wannan bama tare dake muna tare da malama juwairiyya Allah kuma ya shirye ki
Takarar Iskanci takeyi
May Allah guide you and my advice to you is to go to islamiyya
Liberal feminism
Allah ka rabamu da jahilici da son zuciya da sunan wayewa.
Assalamualaikum, don Allah kudena zagin ta sabida wannan abun da tafada yafi qarfin hankali muyi mata addu'a idan tana da rabo Allah ya shiryeta idan kuma bame shiryuwa ce ba Allah ya kauda muna ita daga cikin Al'ummar Annabi Muhd S A W tun kafin ta rudi wasu da yawa
amine
ya Allah kaggauta kawarma al'umar Annabi da irin wadannan baqaqen yahudawa
Kadan daga cikin Sharrin boko kenan Allah ya tsareman imaninmu
ai wannan ko bokon ma da wuya tanada shi
turancinma a tasha ta samo
@@lukmanbargayabo3423A'a lukman
Ba fa boko bane malam, iyayen mu sun rigata,. Wannan yahudanci ne
@@nafiuharuna9598 malan nafiu kayi hakuri banfahimchekaba wadanne iyayenmu Bamuda iyaye yahudawa amma kayimin bayani ta yadda zangane nagode karkayi fushi Dan Allah
It is not Boko. Bcs other tribes no matter the lvl of the qualifications respect and are loyal to their husbands
Yar boko akida ce, Allah ya shirye ta
Bayahudiya ce...Dan iyayayen sun rigata karatun bokon
Ameen
Wannan ba boko bane. Yahudanci ne
@@jamiluahmad7273 in boko yayi boko a kwakwalwa yahudanci yake komawa. Allah ya shiryar mana da zuri'a
Allah yashiyeta yahudanci ne tabbas
Wannan yarinyar daqiqiya ce takkwala wanda Bata San addinin musulunci ba, Bai ma kamata a kulata ba. 'ya'yan mu mata in sukaji magananta wallahi dariya zai suyi mata. Yaranmu sun sha ruwan ilimi na tauhidi da zaman takewa,saboda haka Babu wata yar iska da zata zo ta yi brain washing yaran mu mata tunda sunyi ilimi. Allah ya shiryeki jahila.
Wan nan babu hankali jaka ce wawuya, me hankalin dabba
Muna tare da malam juwairiya saboda fadan Allah da manzo sane❤
Ita kuma wannan daga ina?..yana dakyau asan iyayenta..
ya allah ka jarab ceta da son wani namijin wanda baya santa ya allah amen
Da auren ta har da yara ai. 😅😅
Ameen ya Hayyu ya Qayyum.
Badan karkama wani mummunar addua ba danayi mata nace ubangiji yasa mijinta yakara mata kishiya yasamo wacce zatayimasa biyayya
Tayi mishi bauta kamar baiwarshi kenan ko me? Hmm! Toh in Shaa Allah ba zai yi mata wannan jarabawar ba
Ameen-ameen
Karya take !!! Wallahi ko a Yahudawan na Asali mace tana girmama mijinta, ballantana ke Barbarar Yanyawa......Kada in sake jin ke ambaci Arewacin Nigeria a bakinki.
Shegiya matsiyacita ba
Ikon Allah ikon gaske a Nigeria qasar malamai wadda ake koyi da Nigeria ace yarqasar kuma wataqila musulmace anasamun irin wanan matan kuma wallahi Malan Tik tok diyawa suke goyan bayanta ina tunani akoi kongilar da tadauko wanan chine aibun boko zalla tayi ba adini da ilimin adini gareta aibun tarbiyyar da yan boko
Kema kije kiyiwa kanki fada ko hijabi bakya sakawa muna bayan malama juwairiya takoya mana abu dadama mude in har muna zaman lfy da mazajemmu har goyonsu zamuyi dan .usami aljannah kekuma kije kiyiwa macce yer uwarki tunda bazakiyiwa miji biyayyaba barmu zamuyi ai namiji dan lelene ehe jekiyi bacci yarinya
Innalillahi wa Inna ilaihirrajiun subhanallah gaskiya wannan babban jahiline
Zaki maimaita agaban ALLAH tsinanniya
Wannan kaman ba musulmaba
Gaskiya akwai jahilci, ba ilmin addin
Jahila Ko shadaniya
Lalle kunga masalar kyai yara turai karatu
Ko mu nan da muke America matan turawa sun fara bawa yan mata shawara akan sanin darajar namiji da binsa a matsayin leader of the house sbd sun gano cewa maza basuma son aure yanxu. Sunfi san zuwa suyi lalata kawai sbd wannan raayin feminism
Masha Allah 😊
Liberals nata nadama kan dabiunsu. Feminism ya kai mata ga halaka yanzu batun yadda za a gyara barnarda feminism tayiwa mata ake. Institution din marriage ya lalace maza na gudun aure saboda yadda matan zamani suka lalata shi.
Assalamualaikum Mallam dafarko ma budurwace ko bazawara, saboda social media ta bama kowa dama ai wannan basan aureba
Lanlé duniya tazo karché wai yanzu marar ilimi ke karyata malamai to mu mun ji malama kuma mun dawki fadaarwar da tayi kuma zamuyi aiki da chi.mu mun yarda maza su na gaban tunda allah ne ya yabasu kuma zamu yi mussu hidima daidai golgodo in sha Allah
Allah ya bamu iko
itafa ta aza turanci ne wayewa
Wai ita tawaye,toh kifara daga gidanku yar wahalah
True. Fool. She is just looking for popularity.
Mlm abar mgnr addinin musulunci, tunda bata da alaka dashi,amma taje tayi binchiken history na human right a duniya,zataga musulunci yafa bawa mata yanchi,tun 7 century,
The Girl is saying the truth pha islamically ba inda akace mace tayiwa miji bauta kamar yada ake saka mata yanxu har ciyar da mazann mace keyi wanda ba addini bane shiyasa suke son mata jahilai marasa addinin musulunci kar su san enci ai musulunci yafi kowa ba mace right so shes saying the truth but northern Men are not ready to follow islamix teachings rgrdng this😅
Malan ce wahala ga neman yanci ba abunda Allah yayi mana mumata saï gata muna ganin yanda suke wahala sunfi cha'awar rayuwarmu wallahi Malan saboda jidalin dasuke ciki
Wlh kuwa Alhmdlhi
Wannan shine dalilin daya sa samari basa son auren yar boko
Lallai ke muguwar daqiqiyace, jaka, jahila, Baki da ilimin Addinin musulinci.
Maybe wannan bata shiga class ba, but Idan taje class ta kawo mana EDUCATIONAL backgrounds na ta FROM PRIMARY SCHOOL TO UNIVERSITY
Wannan ya Rinyar ban Ma San Mizan Ce Akan'taba a Comment Kawaidai Na jefama'ta Kalmar Daqiqanci da jahilci da Rashin Tarbiya Gaskiya'né Malam Anemi Iyan'ta A ina Suke a Nageriya.
Ba yarinya Ba CE o. Mata CE mai Yara har da da Mai shekaru 20
🎉 Ana Guirmmama baba.... Malama Jawriya babar malama ce Allah ya kara mata daraja
😂😂 Babbar malama a ina? Wallahi koh na fi Juwairiyya karatu.
So what katashi kayi huduba ka karantar domin al uma ta amfana shini ilimi bawai kaje bayan labili ka6uyawa
hmm kudaina ma makin abunda ta fada haka turawa suke yi wlh idan kana da mace a turai kaine kake yi mata bauta kamar haka Shara wanke wanke da duk iayukana gida Shi yasa ta dauko dabi arsu
sabuda rashi ilimi addini to gashi an kawo miki aya ki saurara da kyau yar boko????
Ke bayahudiyane,kar ki sa baki game da musulun ci
Hahahh😂boko yayi karfi anan allah shikeuta aminé
She i's lost may Allah bring her back to faith. Don't bully her she yong and in need of proper éducation and guidance.
Assalamou ailaikoum malami wanan yarinya mai fada da addini musulunci ce Déborah ce ta biyu
Sam bakida hankali
Mallam wannan yarinyar yar gidan late Saleh Michika ne. Former governor din Adamawa state a 1992-1993. Shi ma kan shi matan shi hudu. So sai ta fada mana yaya aka yi baban ta ya auri mata 4.
Allah yarabamu da boko aqida
Wannan kinci amanar darajar aure kuma babu ke adaukar garar nana fadima (AS) kuma daka gani kindauki wannan halin banzan ne agurin mahaifiyarki saboda yaro tunyana karami yake koyi da mahaifiyarsa wala khairan wala sharran muma yan boko ne kuma bamuyi aure ba kuma insha Allahu bazamu taba daukar hali irin nakiba mu muna fadar manzon Allah s a w Allah yashiryeki yar wahala😮
Ke baya hudiyane,kar kisa baki akan musulunci,wawiya
Wanan fa idan fa musulma ce ,
Ta musanta qur'ani , kuma idan akasin haka ce , to ta sani uwayen mata , basuda role model irin Annabin rahama
Cette fille est une menace pour les filles du nigeria😢
Malan muna neman Allah yajarabata muga yanda zatayi
Allah ya kaimu bafullatanan daji ta shigo birni ta waye ooo ni duniya
😂😂😂😂😂😂 lallai kam
Yanya musilma ce kuwa dubera da tsuffan karuwai
'yar boko aƙida kuma wakiliyar yahudawa. Kina magana kina jefa wasu turancinki na ƙarya, wadda malama Juwauriyya ta fiki ƙwarewa akai.
Duk wadda Ya auri urun wannan yarinyar, ya shiga uku.
Allah yashiryeki
😂😂
Jahilace ta addini Kai harma zaman takewa ta rayuwa duniya
Muna tare da mlm juwairiya ,Allah yashirye ki kekuma mara hankali
May Allah put this girl on the right track coz she's very wrong
Thinking negatively
Malamai Juwairiya Allah yasa ka mana da FIRDAUSEE Ita Kuma Alustaz Bin Qasim Allah ya biyaka da JANNATUL FIRDAUSEE Kuma ita Allah yasa ta Gane Gaskiya
Allah ubangiji ya saka ma Malam da alkhairi tare da malama juwairiya Muna tare da Ku,, Muna tare da Allah da manzon sa.
Wannan Anya musulma ce ki koma kiyi karatun Addini . Idan musulmace don Allah ki Daina sa mana Baki a Addinin mu . Anya ba musulmace?
Shegiya karuwan banza
Allah yasaka.da.alheri.malan.da malama .juwayriya
Jamila je bakiyi karatuba kamekamen banza
Allah ya sharyemu ya shiryeta ba gaskiya Taki fadaba kakudauka Yan uwa karshen duniya yazu
Truth my foot. Wani makaranta kikayi, dakikiya? Don't worry embrace the western culture kici ubanki wallahi ranar lahira.
Kaico! Girl, do you know that you are unwittingly remarketing your gender mates? Ba zan zage ki ba duk da kin cancanci haka. Amma ki san cewa turawa sun sami galaba a kan ki, wa'iyazu billah!
Kaico! Girl, do you know that you are unwittingly remarketing your gender mates? Ba zan zage ki ba duk da kin cancanci haka. Amma ki san cewa turawa sun sami galaba a kan ki, wa'iyazu billah!
Allah yakyauta yashirya 😳 seriously Allah yasa tagane kafi lokace yakure Miki that's the reason must of our ladies are still single subhanallahi Allah yasa mudace duniya da lahira
In fact it's the main reason wlh. wadannan zawarawan nan me yake fitar da su daga gidajensu ne kam? Most of them wlh mijinsu yace su yi sun ki yi ko su bari sun ki. Ballantana budurwa da ba ta yi aure ba. Mata suna ta complain ba mazan aure, amma wane namiji ne zai auri wacce bazai iya controlling ba, wacce za ta fita lokacin da ta ga dama wai har ma ta na cewa wai dafa abinci ma wai hakki ne? Ban san ina su ka nufa ba amma in dai ba a gyara ba aure ya dinga mutuwa kuma yan mata sun dinga zama a gidajen iyayensu
Mallamai magada annabawa, Allah Ya yi ma Mallam mu albarka!!!
Yan zu ke jahilan ki keso mubi? Ba malamaba. Ma lallaciya ya hungry girl. Ko siffa mai kyau bakida. Kina nan kamar yar dabba . If realy you know that you are doing You wouldn't have changed malama juwairi. Yar talaka idan kin fito daga gidan mutunci da kinyi look yar mutunci . An yi hasaran haifuwa.
Allahumma inna nas allukal affuwa wal afiya.
This Dunia is full of surprises image an arewa lady comdemming a pious woman lelle YUHUDanci ya Gama da ke Sai ki fito a social media kina, cewa Wai baki tare da ita Maganan Allah da Annabi SAW take yi in bake tare da ita muna tare ita Turan ci Zaki nuna mana you are not even ashamed of yourself for to come and talk nonsense
Ba laifinta bane ... Social media tagani free kuma ga data tasamu may be hadda sponsors. Allah shiryata.
Boko Zalla ba addi Masifane wallah Allah yarabamu da Auren 'yar boko Zalla ba Addini Gaskiyane Malam Anan Uganda Suzo suga mata cikin wahala suke ko Mai
Assalamualaikum ni a sani na ita lubna yar asalin babban gida ne hasalima babanta shine former late governor Adamawa state kawai Kaman yadda ake cewa indan ka haife da ,baka haife halin sa ba . Amma har ga Allah Baza mubi wannan akidar tata ba,why because mu musulmai ne Kuma mun San aure Ibada ce ,so madam just use that your ideology alone, sensible matan arewa are difficult to be manipulated,kema Allah yasa ki gane miss I know right 😢😂
Allah ya Saka Maka da aljannan fiddausi amin
Wlh Naga matan qabilu, da suke jin haushin matan hausawa sukeji, sabida bahaushe shine yake single handedly yake dauke nauyin mace gaba daya, tana gida bata komai. Matan qabilu hatta ciyarda gida 50/50 akeyi, mace ta kawo rabi namijinya kawo rabin abinda za a ci a gida.
Cikakiyar yar boko kenan 😢
😮 Wallahi wanan rashin hankali NE ba boko ba,
Kuma Yar wahala masu yaki da addini, lalle Albasa batayi halin ruwa ba