Allah yacigaba da tona asirin su, kukuma allah yasaka muku, iyaye kuma kungani duk lalacewar da gara yana gabanka kafi kulawa dashi kuma kana masa addu'a sai kaga komai yayi daidai allah yakyauta yasa mufi karfin zuciyar mu ameen
Amma dai iyayen da suka kai yaransu wanan wuri su ke da babban laifi! Baka iya kula da danka wa ni zai kula maka da su. Kankagararre daya ma ya ka iya da shi balantana da yawa. Iyaye muji tsoron Allah! Wallahi Allah sai ya ma na hisabi akan amanar 'yan'yan mu. Mutane kawai ba abunda suka maida hankali illa kawai suyi ta haihuwa su sakarwa duniya yaran ta kula masu da su. A ina ake haka? Haka bazai taba haifa mana da mai ido ba. Allah ya kara mana jagora akan tarbiyyar yaranmu. Amin
Hasbunallah wa niimal wakeel, Ya kamata Iyaye suji tsoron Allah Akan Yaransu, Allah Daya baku yarannan Amanace wacce Za'a tambayeku Gobe Akanta, kaidaga ganin gurinnan Ayayinda kaje kai yaronka Amatsayinka name Hankali wane irin gyarane zaayi Awannan Gurbataccen Guri, Gyara zaiyune da Azaba?? Idan kai baka iya gyara Yaronkaba Kana ganin wanine zai gyara maka, Gashinan toh yanzu Ankara Batasu Anwulakanta su Anwahalar dasu Aikin da maybe basuyi Kafin Akaisu Gashinan Anje anayi dasu Dasunan gurin gyara Aka kaisu, babu iyaye masu kula da zagaya yaransu balle su Azzaluman malaman su kiyaye kada mahaifan yara suzo suga yaransu Awulakanche sudauki mataki dazarar anbada yara shikenan kaman dama maraba Akeso Dasu Babu tausayi babu Qauna Babu kulawa, shikuma wannan Azzalumin malam da jamaarsa yakamata Adauki mataki mai tsauri Akansa sbd laifin daya bada goyon bayan A aikata idanshi malamin gaskiyane yasan Al'amarin da Ake Aikatawa da yarannan Alhali yana sane Abune wanda Allah yake qyama yake fushi da masu aikata shi, kuma duk wanda yayi shuru Akan Barna kuma yanada ikoh gyarawa yazama shaidan Adauki mataki Akuma tuna Rayuwar dubunnan mutanen data salwanta ahannunsa, Hasbunallah wa niimal wakeel Allah yasaka muku Allah wulaqanta duk wanda ya zaluncheku Awannan gidah Allah shiryeku yakuma tausasa zuqatan mahaifanku Akanku, Hasbunallah wa niimal wakeel Dubu Akan duk wani Azzalumi Maqiyin Gaskiya, Hasbunallah wa niimal wakeel
Tabdijan! Ana irin wannan zaluncin da ire-irensu a doron kasa...toh yaya zaasamu zaman lapiya? Toh babu abin da Allah ya tsana irin injustice cikin al'umma kuma sakamon wannan shine irin wannan al'umma zata samu kanta cikin yaki da kashe kashen ba gaira babu dalili. Allah ya sawaka!
Za kuyi hankali nan gaba mutanen arewa! Yan majalisar ku basu da ayki sai tumasanci da bin raayin gwamnonin ku ana qirqirar masarautu! Ba abinda suke yiwa dokoki na kare haqqin ku!!!!! Wanda ya piye magana akan haqqin al'umma shine maqiyin gwamnati shi za'a wulaqanta son rai... Allah yasa kuyi hankali
حسبي الله ونعم الوكيل حسبي الله ونعم الوكيل الله يلعنهم الله لا يبارك فيهم ربي لا يرحمهم دنيا وآخره امه تموت ياناس وش ذا ذا مجرم ربي ينتقم منهم أشد الانتقام الله لا يبارك فيه ولا في اي احد يساعده ربي لا برفقه قهرني والله قهرني الله يكسر ظهره ويدينه ربي لا يرحمك وغير كذا لواط ربي يقهره ويفضح سره دنيا وآخره حسبي الله ونعم الوكيل فيه وفيه اهله يا بلو يا ملعون
Allah yacigaba da tona asirin su, kukuma allah yasaka muku, iyaye kuma kungani duk lalacewar da gara yana gabanka kafi kulawa dashi kuma kana masa addu'a sai kaga komai yayi daidai allah yakyauta yasa mufi karfin zuciyar mu ameen
Ameen
Amma dai iyayen da suka kai yaransu wanan wuri su ke da babban laifi!
Baka iya kula da danka wa ni zai kula maka da su. Kankagararre daya ma ya ka iya da shi balantana da yawa.
Iyaye muji tsoron Allah! Wallahi Allah sai ya ma na hisabi akan amanar 'yan'yan mu.
Mutane kawai ba abunda suka maida hankali illa kawai suyi ta haihuwa su sakarwa duniya yaran ta kula masu da su. A ina ake haka? Haka bazai taba haifa mana da mai ido ba.
Allah ya kara mana jagora akan tarbiyyar yaranmu. Amin
Dan Allah adenasayara amari
Khadija Abubakar Kaka wlh nima bana goyan bayan saka yaro amari sbd memakon sugyaru lalacewa sukeyi
Wayyo ALLAH YA kyauta.ya shirya
Gaskiya malam abi musu haqqin su akama malaman
Subuhanallah kai Nigeria matsa lolinki sunyiyawa ko ina zalunci allah ya kyauta
👏🤝🤲🤲🤲🤲
حسبي الله ونعم الوكيل على كل ظالم. ذي مدرسة ولا سجن مقيدين بالسلاسل هالكين من عذاب اي معلم هذا ، هذول كيف يقابلون ربهم 😭😭
Allah kashiryasu Dan albarkar annabi muhamd s a w
Khadija Abubakar Kaka SAW AMEEN YA ALLAH MY SISTER
Subuhanallah, gaskiya Nigeria ana ta'addanci wan nan ai zalinci ne
Dan Allah ofisa atemakamusu
Khadija Abubakar Kaka Allah sarki bayin Allah abun tausayi wallahi 😭😭😭😭😭
Au akatsinane awace unguwa
Ina lilahi waina ina lilahi rajuin😭😭Allah ya saka maku kai wata rayuwa batayiba
Aslm Allah sarki
Allah ya tsine wa malam Bello don Allah kuci ubansa
Allah yarufaasiri
Allah kashiryamana zuriyya
Khadija Abubakar Kaka Ameen ya Allah
Dan Allah aduba sauran jahuhi shiku ma aimasa hukunci dan Allah hatara iyayinmu hatara dana Allah
Innalillahi wa,inna ilehiraju,un Allah yashirya yakuma kiyaye zuri,armu
Allah ya kyauta
Wlh sun bani tausayi allah y kare bayansa a duk inda suke
😭😭😭😭 Allah ya Allah 😭😭 Allah yaku sakayya
Husna Aliyu Ibrahim Ameen ya Allah
Allah ya diban mousu hakinsu
Muma alma jirene Dole mutaw sayamusu
Hasbunallah wa niimal wakeel, Ya kamata Iyaye suji tsoron Allah Akan Yaransu, Allah Daya baku yarannan Amanace wacce Za'a tambayeku Gobe Akanta, kaidaga ganin gurinnan Ayayinda kaje kai yaronka Amatsayinka name Hankali wane irin gyarane zaayi Awannan Gurbataccen Guri, Gyara zaiyune da Azaba?? Idan kai baka iya gyara Yaronkaba Kana ganin wanine zai gyara maka, Gashinan toh yanzu Ankara Batasu Anwulakanta su Anwahalar dasu Aikin da maybe basuyi Kafin Akaisu Gashinan Anje anayi dasu Dasunan gurin gyara Aka kaisu, babu iyaye masu kula da zagaya yaransu balle su Azzaluman malaman su kiyaye kada mahaifan yara suzo suga yaransu Awulakanche sudauki mataki dazarar anbada yara shikenan kaman dama maraba Akeso Dasu Babu tausayi babu Qauna Babu kulawa, shikuma wannan Azzalumin malam da jamaarsa yakamata Adauki mataki mai tsauri Akansa sbd laifin daya bada goyon bayan A aikata idanshi malamin gaskiyane yasan Al'amarin da Ake Aikatawa da yarannan Alhali yana sane Abune wanda Allah yake qyama yake fushi da masu aikata shi, kuma duk wanda yayi shuru Akan Barna kuma yanada ikoh gyarawa yazama shaidan Adauki mataki Akuma tuna Rayuwar dubunnan mutanen data salwanta ahannunsa, Hasbunallah wa niimal wakeel Allah yasaka muku Allah wulaqanta duk wanda ya zaluncheku Awannan gidah Allah shiryeku yakuma tausasa zuqatan mahaifanku Akanku, Hasbunallah wa niimal wakeel Dubu Akan duk wani Azzalumi Maqiyin Gaskiya, Hasbunallah wa niimal wakeel
Innalillahi wa Inna ilayhirraji'un😭😭
Allah yakiyaye
INNALILAHIWA ILAIHIRRAJI'UN kae jama'a😭😭😭😭😭
Gaskiyane Allah Yarufa asiri
Allah sarki
allh yasakamuku yafitar daku
Ko dai kofar durbine😢
Allah sarki Allah shirya
Lahaula wala kuwwata illahbillahil'azeem
Allah yakaremu dagadukkan abinki
Maman Adnan Adnan Ameen ya Allah
Ok
Allah ya tsinemasu ruwan albarka
Allah ya kyauta 😭😭
Waiyo Allah na 😭😭Allah yasaka maku
amen
😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Agaskiyya yarannan sunyi kanana iyaye adu,ar, iyaye karbarbiyace Allah yakawomuku mafuta
Khadija Abubakar Kaka wlh kuwa Ameen ya Allah
@@ahmadrufaiisah2763 wallahi Dan uwana abin sai addu a
Khadija Abubakar Kaka wlh kuwa my sister akwai tashin hankali sosai
Am busy crying Allah yashiya mana zuri'a
Subahanallah inalillahi wainainaishi raxukuna😭😭😭😭
Innalillahi Wa Inna ilaihirraji'un
😭😭😭😭😭😭
Allah yakiyaye
Yakamata anemomisu hakinsu
😭😭😭😭innalillahhi wa Inna ilaihirraju un Allah yakiyaye
Ameen
Innalilahi Wa inna ilaihirrajun 😭😭😭
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah yatsinemasu
To Allah yasawake maman kirkin Ⓜ️🌹
Ana hauka aduniyar nan wlh.
Subhanullah Allah ya kiyaye 😭😭
Alla.yakaota
Allah atamaka
Duniya inazakidamu kajawani abuntakaici daba'kici wannae malimman Allah yatsinemuko albarka
😮😮😮
Wonan chike toura wosou fachi da makami bey kamataba
Adena bata sunanan malaman adinin musulunci sede Ace wasu mutane dakewa adinin musulunci makar kasiya kawai
Subhanallah
😥😥😥😥😥😥😥😥😥
Innalillahi wainnailaihirrajiun Allah sauwake
انا لله وانا اليه راجعون حسبي الله ونعم الوكيل
Allah yakiyaye
Allah sakamusu cikin gaggawa
4:14
Innalillahi Allah zai sakamaku
Allah kiyauta
Allahu akbar 😂😂😂😂😂
Tabdijan! Ana irin wannan zaluncin da ire-irensu a doron kasa...toh yaya zaasamu zaman lapiya? Toh babu abin da Allah ya tsana irin injustice cikin al'umma kuma sakamon wannan shine irin wannan al'umma zata samu kanta cikin yaki da kashe kashen ba gaira babu dalili. Allah ya sawaka!
آه من الدنيا
Aslm
sobo hanllahi
انالله وانااليه راجعون الله يشريي مو باكي طيا ءامين
😂😂😂😂
Innalillahi wa inna ilaihin rajiun
Innalillahi 😳😭😭😭😭😭😢💔💔💔💔
Shi mai makaranta idan bashiyake musu luwadiba ayimishi adalci idan acikin malamanne sai ayibincike
😭😭😭🕋🙏🙏
😭😭😭😭😭😭
Allah shiryesu
Allah yashiryar damu
Malluma Abinda yafi muku sauki kawai kudaina ansan sedan nai yara in an kawomukusu kuce akaima gwamnati su
Care
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Ya za'ayi bazamugan bala'i suna faruwa damu ba, an fake da addini ana aikata baɗala.
😭😭😭😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭😭🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
😔🤔😔
Babu wani yaron kirki da ake sama mari a makaranta
ko dankaruwa bazatakawo dantanan
Wasu eyayan bataufidi
Za kuyi hankali nan gaba mutanen arewa! Yan majalisar ku basu da ayki sai tumasanci da bin raayin gwamnonin ku ana qirqirar masarautu! Ba abinda suke yiwa dokoki na kare haqqin ku!!!!! Wanda ya piye magana akan haqqin al'umma shine maqiyin gwamnati shi za'a wulaqanta son rai... Allah yasa kuyi hankali
@787 your 100% right 👍👍👍 magananka AKWAI ILIMI aciki
laifin masukawo mutananne
Adaiyi bincikedakyau kara asaki y'antaatda tunadakunjilaifukandasukema iyayensu
Kenan kanason arufesu Ana luwadin dasu
حسبي الله ونعم الوكيل حسبي الله ونعم الوكيل الله يلعنهم الله لا يبارك فيهم ربي لا يرحمهم دنيا وآخره امه تموت ياناس وش ذا ذا مجرم ربي ينتقم منهم أشد الانتقام الله لا يبارك فيه ولا في اي احد يساعده ربي لا برفقه قهرني والله قهرني الله يكسر ظهره ويدينه ربي لا يرحمك وغير كذا لواط ربي يقهره ويفضح سره دنيا وآخره حسبي الله ونعم الوكيل فيه وفيه اهله يا بلو يا ملعون
If I should tell you people that nigeria is not a country but you we not believe me
Duniya inazaki damu 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah ya kyauta
Ku kashe dan kutumar uba
Daman ba malamin kirkibane
Mohamed Sadan inda Hausa kayi da anfi fahimtanka
Mohammed sadan u r Right wheree that happens inba Nigeria ba where no security nobody care nobody can says the truth
Laminu
Laminu
Almajirci should be cancelled
Allah ya kyauta
Matsiyata Allah ka bi ma mutane hakkinsu
😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah ya kyauta
Allah ya kyauta
😭😭😭😭😭😭😭😭😭