Tonon asiri da zubar Mana da mutunci da kukayi Mansura kece baki da gaskiya inji Rahama Hassan
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Allah shirye ku.kedai ba ruwaan ki rahama Hassan
Allah sarki rahma ga alama kina girmama mijinki kuma ya isa dake shiyasa bakyaso ma yaji ko yaga irin wannan abubuwan, amma ita ai baruwanta...
Wlh kuwa
Wlh gaskiyane macece me mutunci tasan darajar aure
Shi yasa akace duk mai rai azizi ne.masu zagin rahama sadau suma masu laifi ne. Addua shi ne mafita. Rahama sadau baza ta ji waazi ba sai akyalle ta.
Wallahi bantava jin natsani mansura va sai yau banza yar maula
Kudos to Rahma Hassan. So matured. Inda sauran matan kannywood kamar ki suke da ba a zasu ba. Allah ya gafarta mana gaba daya.
Gaskiyane Allah ya baku Zaman lafiya agidan mijinki da zuriya naiyiba wanna dun lafin mansura isa ne Allah shiryamu bakidaya 🙏🏽🙏🏽🙏🏽
Gaskiya sunan ta gaskiya kuma kowa da kabarin kuma allah gafurun rahimun
Wallahi rahama hassan ke kika gane abun da akeyi naji dadin bayanin ki allah yazaunar dake lpy agidan mijinki kuma kinbirgeni wallahi nima haka nace akan mansura tana da yarinya hakan baze Mata dadi ba idan taji sbd diyar ta tayi wayau Amma sunzo dawani tone tone
Ameen ya Allah ai babu me hankalin rahama duk cikinsu Amma mansura ai bataiba
Rahma hassan inasonki don Allah, lallai nakara yadda ki kamilan macace, kuma ina miki fatan samun mafita a cikin dukkan lamuranki danamu baki 1
Mutuniyar kirki ce wlh
Allah y Kara rufamana asiri badon halinmu y kuma yafemana don rahamansa rahama Hassan Allah y sa suji su Kara natsuwa Ameen
Gaskiyane allah yakaremiki aurenki rahama
Gaskiya ne wllhi rahama
Allah yassa kamekki rahama allah yazaunardake adakinki yabaki zaman lfy da mijinki maganarki gaskiyane
Wallahi rahama hasan ke ingiza mekantu ce wani ma bai fahimtah bama kinga kinfada masa baidace kifito nan kiyi wannan maganar ba in gaskiya ne tunda kawayenkine kibisu kedasu kimusu fada
Waya gaya miki ba'a fahimta ba to wlhi tun ranar dasukayi fadar nan mgna tayada gari bawai saida rahama tafito takara mgnar ba.
Gaskiyane Rahama Hassan, Maganar mai ilimi dabam da na jahila.Allah yasa mudace
kwarai kau yar'uwa
Gaskiyane
Wlh gaskiyane
Allah sarki rahama, Allah ybaki zaman lfy da kwanciyar hankali a gidanki, Ya hada kanki da mijin ki, Ya hadamu a jannatul firdausi
I celebrate u bigggggg time RAHMA HASSAN...👍
Barka dawarahaka
Gaskiyanai rahama Allah yabakizaman lfy
That is good my dear sis tell them the truth I love you may Allah protect you and your family
Allah sarki Rahama hassan wlh kin kara bana sha awa sosai allah ya zaunar da lfy agidan mijikin su kuma allah ya shirya su amma har ga allah masura ce bata da gaskiya
Rahama Hasan tarbiyarki daban danasu Masha Allah👍🙏
Wlh gaskia kika fada Rahama. Allah ya shiryemu, ya rufamuna asiri gabadaya mu. Wlh Allah ada ina shawar zuwa Nigeria ganin jarumai kodama bashiga acikinsu ba, saboda ina ganin kimarsu kuma sana'ar tasu na birgeni, amma wlh yanzu kwata kwata sun fita daga raina, yanzu bana ma Rokon haduwa da dayawa daga cikin su.
Baduka sukazama dayaba
Kuyi tatonama junanku asiri domin kuwa kune kukasan kanku da kanku kunsan irin badalar dakuke aikatawa. Abin mamaki sai kaga wadda bats samu tarbiyya awaken iyayentaba wai itace zata koyawa mai tarbiyya tarbiyya, kokuma wadda bata tabayin aureba kokuma takasa zaman aure wai itace zata koyawa matar aure yadda akeyin zaman aure. Ashe dama mutum yana bayar da abinda bashi dashi. Ayi dai mugani kunayi munajin dadi.
Dama ke daban ce
Allah yagafartamana dukkan musulmi ameen
Gud wlh kinyi magana mekyau Allah yabaki lada lnayinki sosai
Allah yayiwa Rahama Hassan Albarka Allah yakaremata yarta daga sharrin zamani
Ameen ya Allah domin gaskiya tana bukatar addua sosai saboda ita macece me mutunci
Allah ya kara lfy aunty rahama ya barki da mijinki lfy
Wlh kinyi gsky rahama hassan Allah yakara shiryamu gb daya
Gaskiyane Indai angirmà asanangirma Dan Allah aringatunani
Yauwa rahama fawada Mansura gaskiya domin ba kyauta wllh ko kadan
Salam gaskiya munji dadin wanna magana da kikayi gara kuja kunnen juna
Allah yabiyaki da fadan gaskiya kuma Allah ya baki xaman lfy a gidan mijinki
Gaskiya bakuma kanku adalci ba wllhy wannan ai sakarce ne kawai kuzo kuna tonawa kanku asiri to Allah ya shirya mu
Gaskiyane my sister rahama Allah yabaki Zaman lafiya keda mijinki
Allah ya kara muku zaman lfy rahama Hassan
Wlhy ban taba jin maganar yar film ta hankali irin taki ba tabbas u have sense and u know wat u re doing may Allah bless ur marriage
Hmmmm
Wlh nima haka shiyasa naketa karanta comments din mutane inata basu amsa saboda bayaninta yaimin dadi domin tayi maganganu na hankali na ilimi mutuniyar kirki wani abokina abokin mujintane
Rahama hassan kinyimin daidai kinfisu aji
Mansura Munataredace wly 💪💪💪 lLove you Mansura lssa👏👏
Wlh tunda akafara rigingimun nan banji magana ta hankali da ilimi dasanin yakamata irin takiba Amma banyi mamakiba domin inada labarin kamun kanki da mutuncinki domin akwai abokina abokin mujinkine yagayamin macece ke me tarbiya shiyasa kika fita daban da wayan nan marassa kamun kan ubangiji Allah yakara muku zaman lafiya keda megidanki
Hakane Allah ykara mikizaman lfy damijinki
Allah ubangiji ya shiryemu baki daya, Allah kuma ya ganar damu, ya bamu ikon bin hanya madai dai ciya.
Gaskiya rahama kinyi magana irin na masu ilimi allah yanaki xaman lpy a,dakinki allah yashirye mu baki daya
Masha ALLAH alaiki Rahma hassan ALLAH ya kara miki kwanciyar hankali da nutsuwa agidan aurenki sukuma ALLAH ya ganar dasu gskia
Allahumma Ameen
Masha Allah! Gaskiya Rahama am really impressed da naji maganarki kuma kin fadi gaskiya, Allah ya kara miki zaman lafiya da kwanciyan hankali a gidan aurenki, Allah kuma ya karba tubanki. Su kuma Allah ya shiryesu, amma gaskiya Mansura tanada matsala wallahi batada kamun kai at all...
Toh yanzu kinyi kema gashi kince kowa nada guntin kashinsa yaji da nashi ita kanta momsi dinma ai hakatace toh allah yata mugane da kyu amen ya allah
Gaskiya ne wannan magana haka take ftan alkairy Allah dai yqara tsarewa aminee
Wlhi naji dadin wnn Magana me tattare da nasiha ga mai ilimi d tunani, wnn ya nuna kinsan meye son Annabinmu SAW bakya kallon sifa ko tufa wajan waye yaxo da gasky sbd har Annabinmu SAW yataba cema shedan yayi gaskya don haka Allah yasaka d alkairi my big Anty
Allah yai miki Albrka rahama hassan,Allah yasa kigama da duniya lpy
Yes rahama hassan ina yiki kiyi gaskiya
Magana ta mai ilimi kenan
Allah ya kyauta ya shiryemu baki daya
Gaskiy ne rahama Hassan wlh yayi kyau hakan kina da hankali wlh
Daman ilimin kuma ba daya bane rahama Allah yakara basira masha Allah
Wlh badaya bane tafisu ilimi tafisu hankali tafisu mutunci mutuniyar kirki
Wlh gaskiya kam mansura nima nace bata kyauta ba haba haba
gaskiya ne rahama Allah yebaki ladan fadan gaskiya
Wana gaskiyane masura batada gaskiya wlh
Wannan gaskiya ne kowa da matsala tai a rayuwa. Allah ya sa mu gama lfy
Wallahi rahama hasan kinbadi gaskiya Allah yabaki Zaman lafiya agidanki
Amin ya Allah
Ko kunya sanda akataba manzon Allah batayi maganaba sai masu magana akan rahma sauda sutaji hauji Allah yamana maganinku dan alfarmar manzon Allah SAW👏
Su Wanan shiyanuna bata kishin Anabi Muhammad salalahu alaihi wslm
Adade anayi saïgaskia
Kaji magana ha hankaly wly ina yinki allha ya karamiki ilimi
Allah ya karemiki aurenki ya baki kwanciyar hankali
Allah y kyuta
Allah ya rufa Mana asiri duniya d lakira
Yes
Truly spoken
To gayamasoudai
Allah. Yaroufamakou asiri
Kouma. Souke. To nayakasou
Aboum sai hakouri
Gaskiya ne rahma hassan ba kyau irin wannan allah ya baki Zaman lpy da mijin ki
Kaji aiki hankali !!!! Allahu Akbar ni daman can ma birgeni kike tun kina zamanin film a gaskia nima banji dadin abinda mancy tayi ba tana pata muku suna kaway.kuyi hakuri
Wlh kuwa ai shashashace
Wllh haka ne rahma Allah yabiyaki yabaki zaman lfy da mijinki amin ya Allah
Wallah baki da aikin yi ke mai maganan kiyi mana ous wala kilma
Gaskiya wlh wannan maganar gaskiya ne wlh gaskiya wlh
Gaskiya rahama Hassan naji dadin bayaninki Allah saka
Wannan haka yake Allah yasa mudace ameen
اللهم صل وسلم على نبينا وحبيبنا وسيدنا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب ذكره في قلوب ضياء الله أكبر ولله الحمد والمنة على نعمة الحبيب المصطفى صلى الله عليه وسلم وكفى بها من نعمة ♥️♥️♥️
عليه افضل الصلاة والسلام ❤️
Hmmmmm ai basa ganewa wlh Rahama ita mansurama menne amfanin hakan da mijinki Amma kina shiga cikin shashanci kudin da kuka rike auranku Allah yaka baku zaman lfy
Gaskiya haka baikyautabah Ace tanada babban yarinyar budurwa Ace tana irin wannan maganan baidacebah shekaru ba qarya bane yakamata kugyara gaskiya idan bazaku fadi Alkhairi Akan mutum bah ko kuyi shuru yafi sauqi ALLAH yayafe mana
Allah ya kyauta
Allah sarki rahama I felt that her statement "ita ta sa gwagwarnaya da take gani
Hajiya fiddausi.
Gaskiya kam suna tayiwa junan su tonin asiri Allah ya kiyaye
Duniya gidan kashe ahu, Allah yasa mudace
Allah y kyauta
Gsky ne aunty rahama kin fadi gaskiya
Wannan gaskiya kika fada, Allah yasaka miki da alheri.
Allah shiyi miki albarka.
Hmm kin FADI GASKIYA RAHAMA Hassan mansurah isah WALLAHI BATA da GASKIYA ITA SAI ta NUNA TAFI Kowa
Wallahi fa rahama
Fact thanks 4 telling them the truth mansur started it, keep telling them the truth walh thanks rahimatu
، gaskiya ne rahama allah ya ganar dasu
Kin fadi gaskiya wallahi
Wallahi kuwa rahama hassan gawa musu gaskiya
Maganar ilimi daban take.
Education is power....well said dear.
Wlh kuwa dabata da ilimi da itama shirmen zatayi irin nasauran Amma kinji bayanai na hankali na ilimi
Allah ya saka maki da Alkhairi.
Kuma ai laifin #Mansura isa ne.
Gaskiya ne rahama hakkane zancanki. Wlhi
Uhmmmn... Allah dai ya shiryar da mu baki daya
Bewa allah basaki ba kumani ba tabyi film arayuwataba amma magana dakika fada is very true kuku baya film bama is not suposes ana tone tone asirri allah ya kiyaye gaba
I love rahama hassan❤️❤️ boss lady😎
Wannan gaskiya ne hajiya babba shiyasa kike birgeni wlh Allah yakara girma
Allah shi kyauta mana
Gaskiya ne rahama Hassan🌹🌹
Wa alaikumu sallam,that's very good rahma maganar gaskiya kenan,Allah ya rabamu da aikin dana sani
Kanku akeji kidai gara wataran duniya bakowa
Wannan gaskiya ne Allah ya tsare mana imaninmu
Ameen ya Allah
Gaskiya na Rahama Hassan🙌🙌🙌
Gaskiya ne rahama Hassan ai itama mansura KARUWACE