Innalillahi wa inna ilaihi Raji una wanna bawan Allah abayaninsa badai Yana nufin seaman Abbas yasaki Hussainaba Amma wallahi indai yasake baikyautaba yaci amanarta Kuma Allah yasaka Mata ita Kuma ubangiji Allah ya kawo Mata mafita bijahi Muhammadu rasulillahi saw
Plx ku dakata yanxu kai ustax kana nufin kayi magana da usaina kenan?ita tayi maka wannan bayanin?uhnmmm mazaaaaaaaaa mutanan arxiqi yan aljannah Allab ya barmu daku
Kai amma dai seaman Abas dinna dakikene ko inba yana wawaba Kai yanxu wanna yariya ai Takai mace duk inda ake mace wallhi indai yasaki yariyana allh bazai bashikuma
Subhanallahi aubhanallahi woi jamaa me ake nufine? Seman abba yasaletane? Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun indai yatabbata seman yasaketa wallahi seyyasake shigan balainda yafi na farko saboda Allah ba axxalumin bawansabane don wonnan zalunchine kai duni batabba yanzu don Allah koda yatabbata ambata wadannan kudaden miyene dombata bashiba kai duniya Allah yasa mudache amin
Assalamualaikum amma seman abbas baikyautaba aini abinda matarnan tayi innina wallahi niba miliyan ishirinba ko biliyan aka bata aibai kamata yakoma kasuba koda gaskiya ne tayimai abinda billiyan baiyimai gaskiya maza ku gyara
Uztaz Kamar ka na kalubalantar Ahmed Isa ne? Idan hakane baka kyauta ba domin Ahmed Isa yayi abunda baka iya ba. Alan batun kudi kuwa ba abin da zaiyi kyashi ya ci mata. Ai shi uba ne yafi dacewa ka tuntube shi idan akwai damuwa sai ya temaka a matsayinta na ya agareshi ba kahau media kana yi masa shagube ba. Dashing hakuri baiyi ba
Ordinary president Karkabari batun HUssaina seaman Abas yabata maka aiki kayi kokari ka inda tana da wasu masala ta nimai iya ye ko ta je kotu shawarma Allah yayi maka jagora
Lokacin data sa Aminu J town cikin wani hali da zage zage, bata san cewa Allah ba azzalimin kowa bane? QiriQiri sunyi magana, tace basuyi ba, dan tana tsoron fushin Ordinary President amma bata tsoron fushin Allah. Taje taba Jtown haquri kafun hanyar ta ya dawo daidai.
Karyane Aminu bashida Wani hakki balle bakinsa ya kama Wani wannan jarabawace daga Allah ga Hussaina Kuma in Sha Allahu zatachi Kuma zata shiga Aljanna .
Aslm Kufahimci maganar mana amabqtq kudi amma wanda el rufai yamusu alkawari 20.m da gida da mote ba a bayarba sukuma yan uwasan da seaman abbas suna zargin ambata, koda kare talauci aka bata bekamqta yamata haka ba fisabilillahi
Muqaddarama ambaata kudin menene akudin banza Dana wofi matarnan tafiqarfin million Dari bawai banzan million ashirinba su Yan uwannasa se awajen kudin ne yakeda daraja? Bawair Allah tai gogormaya wand konamijine balalle yayi wannan sadaukarwaba tafito dashi wai ittace zata chinye kudinda akabasu wallahi sedai seaman zai zama butulu.
Kui masa uzuri shi me bada labarin ustaz ne, Sako yke bayarwa kaman zuwa ga sea man da family din sa, kmn Yana nuna sun fara juyawa Husaina baya, Amma Kuma baya son ya fada yanda asirin usaina ze Bude. Dan yanzu akwai wayanda da sun ji sea man ya juya mata baya za su fara zagin ta ace Allah Kara. Ala kulli halin jamaa' mu Dena yanke hukunci a social media mu Dena zagin Yan uwan mu Dan Allah. Mutun Tara yke be cika goma ba. Allah sa mu gyara
Kai dan arewa babu kyau wanda ya taimake ka shine zakayi ma haka kuma a magana da tayi tace kudin da malam nasuru el rufai yayi alkawari baa bata kuma batace na brekete family ba
Bawani hakki cewa tayi kudin da el rufa,i yayi niyan bata bebata ba saboda haka masu son cutar da ita dan allah su kyaleta da kuma barar addu,a datakeyi
Innalillahi wa inna ilaihi Raji una wanna bawan Allah abayaninsa badai Yana nufin seaman Abbas yasaki Hussainaba Amma wallahi indai yasake baikyautaba yaci amanarta Kuma Allah yasaka Mata ita Kuma ubangiji Allah ya kawo Mata mafita bijahi Muhammadu rasulillahi saw
Plx ku dakata yanxu kai ustax kana nufin kayi magana da usaina kenan?ita tayi maka wannan bayanin?uhnmmm mazaaaaaaaaa mutanan arxiqi yan aljannah Allab ya barmu daku
Kayi bayani ALLAH ya saka da alkhairi
Dan Adam abin tsoro allah SWT ya tsaremu daga sharrin dan adam
Malan karya kaceyi bakaisa katozartada Ahmet issa ba
Wallahi Koda billions 100 tasamu batashi ba baikamata yayi magana baa
Go straight to the point
Gaskiya anyiwa president karya, Yaushe yace zai bayar da 20 million?
Ikon Allah Rijalude basuda tabbas😢wlhy hussaina batacaccanci hakaba habade Abbas kabada maza akan abun Dunia
Kidena fadan haka, mesa ma aurat dewa basu rabuba, kuma ba mamaki babanki da mamanki sunatare suna lafiya, kuma dai shima rijalune
Bashida hankali kuma wlh yacika butulu,Allah saiya saka mata,kai dan adam abun tsoro ne😢kuttt😮
Gaskiya bayyi mata adalci ba
Kai amma dai seaman Abas dinna dakikene ko inba yana wawaba Kai yanxu wanna yariya ai Takai mace duk inda ake mace wallhi indai yasaki yariyana allh bazai bashikuma
Ai gara ma su rabu kawai, seaman dan undisciplined character from day one, kuma ga talaucin zuciya da rayuwa.
Sadiq Madabo, welldone
Allah ya sa mudace ameen
Subhanallahi aubhanallahi woi jamaa me ake nufine? Seman abba yasaletane? Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun indai yatabbata seman yasaketa wallahi seyyasake shigan balainda yafi na farko saboda Allah ba axxalumin bawansabane don wonnan zalunchine kai duni batabba yanzu don Allah koda yatabbata ambata wadannan kudaden miyene dombata bashiba kai duniya Allah yasa mudache amin
Ai wannan sakon naka zaije musu inshaa Allah, sinbayar ko Basu bayar ba zasu fada kowa yaji
Amma agaskiya in dai abasu yayi mata haka baikewotaba
Allah ya sa hussaina taci jarabawan ta, Allah ya shiga tsakani,ya kuma zaba mata mafi alkheri
Assalamualaikum amma seman abbas baikyautaba aini abinda matarnan tayi innina wallahi niba miliyan ishirinba ko biliyan aka bata aibai kamata yakoma kasuba koda gaskiya ne tayimai abinda billiyan baiyimai gaskiya maza ku gyara
Uztaz Kamar ka na kalubalantar Ahmed Isa ne? Idan hakane baka kyauta ba domin Ahmed Isa yayi abunda baka iya ba. Alan batun kudi kuwa ba abin da zaiyi kyashi ya ci mata. Ai shi uba ne yafi dacewa ka tuntube shi idan akwai damuwa sai ya temaka a matsayinta na ya agareshi ba kahau media kana yi masa shagube ba. Dashing hakuri baiyi ba
Allah sarki doniya
slm anma seaman Abbas be yi tinani ba wlh ya zama butulu
Namiji kakeji
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun!!!
6:03 😊
Indai yasaketa baiyi mata adalciba wallahi kuma baiyi halacciba
Ban ji dadin abinda tayi wa Aminu j town ba , alhakin aminu j town ne ya fara kqma ta , ta saka aminu kuka da hawaye
Innalillahi wainnailaihi rajiun Allah ya kyauta
SEYYANZU NA QARA TABBATAR DA WAANSU MAGANGANUNDA TAFADA ABAYA DAMA TACHE ADUK DENGINSA SEMAN ABBA SHIKADEINE MUSULMI YANZU KUMA DA ALAMU SHIMA YAKOMA YA HADEDA 'YAN UWANSA SABODA BAYENDA ZAAYI CHIKEKKEN MUSULMI YAYIWA MUTUN IRIN WANMAN BUTULCHIN INDEI YASAKI HUSAINA ALLAH YA QARA MAIDASHI WOJENDA YADI NA FARKO MUNI ALBARKACHIN RASULULLAH
Kai namiji namiji wasu basu da adalci kaji tsoron Allah
Akwai kudin Daya wuce dawowa da mijintane sudama kudine a gabansu ba lfy danuwansuba kaiduniya Allah ya kyauta
WALLAHI KUWA YAR.UWA KOSHEKARA BA.AYIBA SUN JUYA MATA BAYA DUK JAHADIN DATAYI
WALLAHI KUWA YAR.UWA KOSHEKARA BA.AYIBA SUN JUYA MATA BAYA DUK JAHADIN DATAYI
Ordinary president Karkabari batun HUssaina seaman Abas yabata maka aiki kayi kokari ka inda tana da wasu masala ta nimai iya ye ko ta je kotu shawarma Allah yayi maka jagora
iKon Allah
Hmmm
A a pha maganar gaskia Ordinary bai ce xa a bata 20M ba mu fad’i gaskia taw
Wannan mutumin kame kame yake, kwata-kwata bai iya bayani ba
Ni wlh duk nakasa gane abinda yakeson fada
Wlh seamas Abbas butulu ne 😢
Abunda tama j town ne ai ni tun lokacin ta fita raina wannan sakayya da mijinta ya mata tayi dai dai ai gashinan mijin yafison kudi akanta.
Ban taba ganin dakikin mai bada labari irin wannan ba. To kai haka ake bada labari?
Gaskiya ba wanda zai fahimta wannan kamekamen naka.
Gaskiya karya ne wallahi brekete family duk abinda aka bata sun bata kudin ta
Let us hear from them , da an bata baza ta taba fitowa tayi video ba ,saboda tasan dole za a gani
@@AlfredLuka-t9iwlh Ahmad isa baxaici kudin ta ba Allah ya tsinewa masu yimai qazafi albarka
Qyale en iska kawai ordinary yafi qarfin kudin ta jahilan banza so suke a ce shi ya riqe kudin
Dama halinsane yajefahi acikin masifa
This is family issues
Uztas dan Allah kuji Gombe kuyi wa wa’anan Yan sun duniyan iiyayin mijin na ta baya ni
haba ka çıka tsalle tsalle kana ta ragwada ka kasa mgana direct. Kayi da larabci in hausa na baka wahala
Lallai wanann Abbas akwae dan banza kaji mutumin banza
Lokacin data sa Aminu J town cikin wani hali da zage zage, bata san cewa Allah ba azzalimin kowa bane? QiriQiri sunyi magana, tace basuyi ba, dan tana tsoron fushin Ordinary President amma bata tsoron fushin Allah. Taje taba Jtown haquri kafun hanyar ta ya dawo daidai.
Wacce te magana da Aminu J town naga muryar Usaina ba ce
Wanan gaskiané husaina da brekete familles sunci amanar j tw .
@@Ismailb3 Wayne j twn din anfadi gaskiya saboda kunason bangare Daya sai kumanta dagaskiya
Wallahi akwai hakkin aminu j town akansu kuma dama Allah ba azzalumin bawa bane
Waye Aminu kuma
Karyane Aminu bashida Wani hakki balle bakinsa ya kama Wani wannan jarabawace daga Allah ga Hussaina Kuma in Sha Allahu zatachi Kuma zata shiga Aljanna .
Wai ya saketa ne ko suna tare?
Shine Abin tambaya.
Kana ta kame kame
mudai bamu gane komai ba anan sai kame kame kake
Aslm
Kufahimci maganar mana amabqtq kudi amma wanda el rufai yamusu alkawari 20.m da gida da mote ba a bayarba sukuma yan uwasan da seaman abbas suna zargin ambata, koda kare talauci aka bata bekamqta yamata haka ba fisabilillahi
Rijalu gah hakinki fake jawowa matan zamani bazasu iya abunda hussaina tayi bah sooo Kuma gashi halinku maza
Na yarda yau namiji bah Dan goyo bane😢
Ba ita me San mijiba.gashi nan ai abundayasaka mata dashi ke nan,
Muqaddarama ambaata kudin menene akudin banza Dana wofi matarnan tafiqarfin million Dari bawai banzan million ashirinba su Yan uwannasa se awajen kudin ne yakeda daraja? Bawair Allah tai gogormaya wand konamijine balalle yayi wannan sadaukarwaba tafito dashi wai ittace zata chinye kudinda akabasu wallahi sedai seaman zai zama butulu.
Ka fadi gaskiya
Getout sai kame kame kake. So yanxu ordinary ahmad ya hana j town tara mata kudi. Kuma karshe shima ya yaudare ta
To dama asali tazo Neman kudine a studion akacema?
Ka ari bakin ordinary President Kaci masa albasa se kabari ya fito da kansa yai magana. Ku matsalar ku kenan Yan arewa
Allah ne kadai yasan mai gaskiya
😂ustaz
Kui masa uzuri shi me bada labarin ustaz ne, Sako yke bayarwa kaman zuwa ga sea man da family din sa, kmn Yana nuna sun fara juyawa Husaina baya, Amma Kuma baya son ya fada yanda asirin usaina ze Bude. Dan yanzu akwai wayanda da sun ji sea man ya juya mata baya za su fara zagin ta ace Allah Kara. Ala kulli halin jamaa' mu Dena yanke hukunci a social media mu Dena zagin Yan uwan mu Dan Allah. Mutun Tara yke be cika goma ba. Allah sa mu gyara
Me ya faru da ita?
Kaiya kun ishi mutane da wonnan labarin
Mutane kunada matsala, shin kudin da akace za'a bata dan mijinta aka bata koh dan ta aka bayar.
Kayimaganar kudi adunkule shin ambata ne wasu sukahana. Koko Dan Mutum ne metaimakon alumma
to ita dolene sai tayi zaman aure dashi
That is the repercussions of betrayal. Aminu J town pls , don't u ever comment on this matter don Allah.
Why are u stopping a Big illiterate to talk!
To kainan mekaye nufine ae saikanemin Ahmed isah kamasa magana bawai kafitu nanbah kake faďe abinda kaga damaba Dan baikamata ba wlh
Amman kuma Wannan Siman Abas bakaramin Azalumibane .
In banda jaki ne shida ta ceto ranshi meye ruwanshi da binciken kudi
Kai dan arewa babu kyau wanda ya taimake ka shine zakayi ma haka kuma a magana da tayi tace kudin da malam nasuru el rufai yayi alkawari baa bata kuma batace na brekete family ba
Ni ban fahimci komai a cikin maganar ka ba, next time go straight to the point
Nifa laifin hussaina naga wallh danice tunda natsallake duk wata wahala babu abinda zaisa inyi vidion nan komai za,aimata gwanda surabu allah zaibata wanda yafishi
Amma dan Adam butulu ne
Wannan maganar banza ce you not making any sense in your statement if you want the ordinary president to help you I know she has his number
salaam Alaikum, sorry to say, Alhakin j town Yake kama ta yanzu
Bawani hakki cewa tayi kudin da el rufa,i yayi niyan bata bebata ba saboda haka masu son cutar da ita dan allah su kyaleta da kuma barar addu,a datakeyi
🙏🏼🙏🏼🙏🏼 seaman Be Justice to your wife.🙏🏼🙏🏼🙏🏼
Ai gara ma su rabu kawai, seaman dan undisciplined character from day one, kuma ga talaucin zuciya da rayuwa.