Martanin Ahmed Isah Kan Bidiyon Hussaina Matar Seaman Abbas Kan Miliyan 20 - Brekete Family
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 7 ก.พ. 2025
- Saƙon Hussaina Iliyasu Matar Seaman Abbas Zuwa Ga Al'umma Kan Halin Da Take Ciki Da Mijinta Da Danginsa: 👇
• Saƙon Hussaina Matar S...
-----------------------------------------------------------------
Martanin Ahmed Isah - Ordinary President Ga Hussaina Matar Soja Seaman Abbas Kan Bidiyon Ta Game Da Batun Miliyan 20 Da Mota: 👇
• Martanin Ahmed Isah Ka...
------------------------------------------------------------------
Martanin Soja Seaman Abbas Haruna Mijin Hussaina Kan Abubuwan Da Su Ke Faruwa a Tsakanin Su: 👇
• Martanin Soja Seaman A...
Gaskiya ba ayi daidaiba. Kuma shi matsiyaci ko ka sashi cikin tandun mai ne haka zai fito a bushe! Seaman abbas da yau'uwansa ba suyi ba wallah.kai!!!
Allah yakarama lpy da nisan kwna dan annabi S A W dan allah kakeyi wlh kacigaba muna tare da kai in sha allah du wnd yakeso yaga ya tozartaka bi izinillah allah sai ya kunyatashi allah ya temakeka yakarama lpy
Alla qara basira da nisan kwana ❤❤❤
Hasbunallahu waniimal wakil. Allah ya kyawta . Yawanci shiyasa akekin taimakawa wayanda shuka shiga matsala . Amman Allah shine Zaibiyaka don donshi kakeyi bazaka fasaba . Indai dan AREWA NEsai dai TOH .
My ordinary president! Please you're God sent and you're so helpul to the Peoples in general please. Contineou with your Good job. God will protect you all the times in sha Allah.
Babah Dan tsarkin mulkin Allah dan darajar mahaifiya Kayi Hkr wlh shirinka yanada matukar Amfani idan Kadena mutane xasu shiga wani Hali😢😢
Allah ya biya ka ahmed you have win the world! You are a HERO! allah ya TAIMAKeka
don allah malam ahmad isah kayi haquri da yanayi na al umma kachi gaba da taimakon al umma allah shine zai wankeka da dud zargin muna hukai marasa son chiga marasa kishin arewa allah kakawo muna irerenku masu sonchi gaba
Wallahi in rai akebadawa sannan wannan shiri yaci gaba ganawa da na yarana yarana guda 5
Baba kasan daman fa inde kanayin abu don Allah Daman se an Sami irin challenge s innan don haka baba kayi hakuri a cigaba da program mutane ne sukeso su bata maka suna ne don in zaka tashi president of Nigeria karmu zabeka Kuma insha Allahu zaka cimma burinka ko ince burinmu
Allah Yana Tare Dakai Bawan Allah
Allah Ya Shige Maka Gaba Alfarmar Shugaba Alaihissalam
Slm alkm my ordinary president Don girman Allah kayi hankuri
Samun irinka a wannan lokaci zaiyi wuya.
Allah ya Kara Dau KaKa.
Dan Allah ka da ka bari kuma dama aikin Allah Yana da wahala wallahi insha allahu sunsan ka bazai Baci ba Allah Yana tare dakai
Allah yah biyaka Ahmed isa karkadamu muna tare dakai
Allahuakbar Allah Yatshare Yakuma Taimakeka Ahmed
Allah ykareka d dukkan sharri... Our ordinary president🎉🎉
Wanda keyi Don Allah, kalubalen da zabiyo baya bazesa yadenaba
Malam Ashamed Baba yabaka hakuri don Allah kaga girmansa Muma Muna Kara baka hakuri Ahmed kuma Allah yasakama da gidan Aljanna
Allah ya sawaqe mana halinmu. Allah ya baka ladanka, ya tsareka da zuri’ah baki daya.
Dan Allah kiyi hkr Allah ne zaibiyaka Kuma InSha Allah aljannar firddausi cema makomarka
Slm baba Don Allah karka daina kayi hakuri duk Mai fadin gaskiya Allah nasonshi Kuma Yana taredashi muma Muna maka addu a
Gaskiya My ordinary president.Don ALLAH ka daina.Wallahi in dai Yan arewane,ni dama na fada ka kama harkar da baza ka iyaba.Wannan al'umman baza ka iyaba,Ahaji Ahmad Isah Wallahi baza ka iyaba.
Allah sarki Dr Ahmad isa Yan arewa basuda tunani ne kawai sai dai haquri
Allahu ya kara karemanaku babanmu
Ordinary president Allah ya biya ka da Aljanna kayi hakuri dan Allah
Ordinary Ahmad kayi haquri Dan girman Allah kar kayi fushi saboda wasu wawaye daga cikin mu Wanda basa son gaskiya ke furta maka maganganu marasa dadi,kayi haquri Allah Yana tare da Kai Allah ya Kara daukaka da daraja amin
Allah ya saka maka da alkhairi duk wanda ya nufe ka da sharri ya Allah ka maida masa
Allah ya cigaba da taimakon ka akan gaskiya da adalci da kakeyi daman saida mahassada ake cigaba karka damu
Aslam banana Dan Allah da son manzonmu Kar kabari Yan arewa Sai ahan kali. Kasan dadin dan na san bakowa yake Jin turancin ba shiya sa .😅kasan Daka fara na Hausa mai ban haushi shiyasa muka sanka Kuma muna jin dadin abin sosai😢yan uwana yan arewa zamu cutu inkabari .FATAN ALHERI GA DUKANIN BREKATE FAMILY musaman kiy banana dan banana yafi nakowa❤ Daga yarka Aisha Ahmad
Hakuri ya kashe mutanen kirki, Allah ya baka lafiya Dan Alfarmar Manzon Allah Sallallahu Allaihi Wasallaam Marsha Allah
Aslm. Don Allah kayi hankuri. Wannan abin saboda Allah kakeyi badan wani munafiki ba. Don Allah, my president kayi hankuri.
Muna dai tare da kai my President
Malam Ahmad don Allah SWT kayi hakuri.Allah SWT zai yi maka sakamako na alkhairi insha Allahu Taalah kuma mana rokon Allah Ya yi maka kariya daga dukkan sharrin masu sharri.
Allah ya kara tsareka da imaninka dawa yanda kuke tarw amin
Assalamu alaikum ,ordinary President ,Don Allah karabu da maganar barin wannan aiki, mazajen arewa basa son a taimakawa matane. Innal laha ma 'asabirin.
Kayi hakuri baba dan allah
Allah zaibiyaka duniya tasan abinda kakeyi Allah yayimana sakayya ta alkhairi
Dan Allah karkabiye musu Dan manzon Allah abinda kakeyi Allahne kawai zaibiyaka dama kanayi Dan Allahne Kuma Dan talakawa Dan Allah kacigaba dayi Dan Allah pls 🙏🙏
Allah ya cigaba da shiga lammuran ka 😢😢
❤❤❤❤aslm.baba.ahamai.isas.kayehakurai.walahi
Assalamu alaikum kayi hakuri dan Allah kasan duk abinda za ayi saboda Allah sai anyi hakuri za ayta haduwa da shedanu amma dan Allah kayi hakuri In sha Allahu Allah zai sakamaka daga Siraja Muhammad kurmin mashi kaduna
Mutanen arewa kenan. Idan zakai mu'amala da mutumen arewa kawai kayi amma wallahi mutanen arewa baka taba yimasu daidai.
Allah yataimaki Mai temako na alkhari
Assalamualaikum Dady Dan Allah Dan Annabi kayi haquri kadubi girman Allah kadaure kasan fa makiya da mahassada suhar kullun burinsu sutozarta me tausayi da taimakon Al,umma in kayi haka makiya dasuyi dariya
Allah ydafamaka in sha Allah zakagama lfy
Ordinary president kayi hakuri. Wanan jarabta ce daga Allah. Allah na tare da Mai gasikya, Kai Mai gaskiya ne ba za ka tabe ba. Allah na Iya jarabtan ka ta hanyan husseina , Kuma Satan na aiki a inda ake aikin ladah fa. Allah na son irin ku, dole ya jarabce ka. Yi hakuri, ka ci gababa, ama ka dau darasi a ciki. Allah sa ka Gama da duniya lafiya.
Malam wllh abin alkairi haka yake da kalo bale malam kar kabari ALLAH ya temaka ameen summa ameen
'Yan arewa kenan
Haba Ordinary Ahmed,Ka ga challenges daban daban har da barazanan rayuwanka,wacece Hussaina kuma wanene Abbas?Ba irin characters da baka gani ba a wannan program.Hussaina da mijinta are ingrate.
Don Allah kar ka bar program na Hausa domin su.Allah ya kare ka kuma ya kara maka daukaka.
ماشاء الله
Allah yai mata sakaiya
So sorry my ordinary president, keep on doing good thinks. May Almighty Allàh grant you good health. Pls exercises patients.... May Almighty Allah reward you.
Allah kara karfin gwiwa
Assalamu alaikum, Maigidannu maganin kukanmu , dodon azzalimai , Ina Mai Baki hakuri akan cewa kada ka damu da fadar maganganun Wawa yan cikinmu don Allah kayi hakuri kada ka dakatar da wannan shiri domin Muna amfanarsa Kuma Muna Taya ka da addu'ar samun nasara da ci gaba a rayuwarka.
Insha Allahu Allah yanasonka kuma Allah yayafemaka
Allah ya shiryi mutane Arewa
Sir ordinary president Allah biyaka amen
Don Allah taya zansamu magada dawann bawan Allah
@@ummiabdallah3488 Gidan Rediyon sa na Kaduna ko Abuja. Idan kin tambayi Brekete Family za a kai ki.
@@nagudutv masha Allah nadode sosai
Allah ya kyauta,Allah yabaka Lada ordinary president
Allah yabada hakuri
Wanan jarabawa daga Allah
Mehakuri yanatare da ALLAH
Allahu Akbar
Mu fa Yan arewa haka muke halin wasu daga cikin mu sai addu'a
Wannan bawan Allah yayi kokarin da a tarihin Nigeria ba zai manta dashi ba qalilan ne irin a wannan kasar Amma a hakan zamu ga wasu daga Yan arewar mu suna neman laifin sa domin tallatawa
Allah ya jiqan sheikh jafar da yace idan ka san dai dai Kuma kana son ayi dai dai sannan Allah ya halicce ka a Nigeria to ya so ne jarabce ka
Ordinary president Allah ya saka maka da alkhairi Amin
Aslm ordinary president don allah karkabari tunda kace don allah ne kakeyi tohkacigaba da aikin allah dama itanasara tanada shelen
Allah yatemaki barkate family
God bless the ordinary president
Ayi hakuri all pls
Akwai Yan hau a yankin arewa abin ba,a magana 😢
Abun tausayi allah ya zama gatanta
Ordinary President
Dan Allah ka Kara hakuri,ita macece dole a sameta da rauni wata kila ta dauka videon shine maslaha akan zargin da ake maka.
In za'a gyara a gyara!
In za'a gyara a gyara!!
In za'a gyara a gyara! !!!
@@abdullahiharuna1896 Haka ne kuma wallahi.
Hasbunallah wa ni'imal wakeel
Wannan burin masu bakin hali ya cika a dena program ga 'yan arewa
Don Allah kar a dena
Abune mesauki kaima Dan Adam halacci yaima butulci sabida haka Kai hakuri don Allah wannan sharrin Dan Adam kaimai alkhairi yamaida ma da Sheri to Allah yasakama da alkhairi
Arewa Arewa Arewa 😂😂😂😂
Allah yabiyaka da mafificin alkairi duniya da lahira
slm rankai da de please kada ka Daina Allah ya baka ladan da kake nema Dan Allah please 🙏
Duk wanda take alkhairi sai anbatashi Allah zaibiyaka
Allah ya saka maka da alkeri
Daddy kayihakuri kacigaba dayin abin alkairi
Please and please sir kayi hakuri da zargin suyi maka please and please sir allah zai biya ka sir wallahi idan ka daina mannyan sun samu abin da suke so wallahi sir kayi hakuri kayi hakuri sir
Bai kamata ayima mutanen Arewa bugun goro ba.Akwai na kwarai akwai bata gari.Saboda haka kayi hankuri.
❤❤❤❤❤❤
Slm ,pls be patient With all tins ,ladah ne Aykinka Allahbsah mi girba
Bahaushe mai ban haushi.
Dalilan da suka hana ƙasar nan ci gaba a cikinmu yake fa, kuma jahilci da son zuciya ne kan gaba.
Kaye hanquri Mun nagodia
Gaskiya kar ka bari don abunda Wasu makiya ke so kenan
Malam Bahaushe Mai ban haushi
Ubanka ne Mai ban haushi
Malam baba Allah ya kara daukaka amma Kowa ya Sani ko alokacinma kace kar atura kudi ta account dinka atura ta account dinta Allah ya huci zuciyarka Allah kuma yasa albarka Allah yasa akan mizani Allah kuma yashiga stakanin nagari da mugu in kace zaka bari dama wasu basaso dan Allah kayi hakuri 😢daga taku Siraja Muhammad kurmin mashi kaduna
Very sorry Daddy
Ranka yadade kayi hakuri wadancan dadi zasuji
😅
AREWAN KENAN
Slm suna hajara ukasha nima inada matsala ammabansan yanda zansamu zuwaba saboda banida hanya
Ai duk Wanda yaga laifinka dan akuya ne wlh
Hausawa munada matsala wlhi
No sir she said kaduna state governor sir not you .