Hadiza Gabon ta aika wa Zahraddin Sani zazzafan martani, malamai sun fara magana akan rigimar

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 30 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 5

  • @SalisuHarouna-g9y
    @SalisuHarouna-g9y 3 หลายเดือนก่อน

    Gasikiya ne wlh saï gabon ❤❤❤❤❤

  • @Hamid.mHamid.m-un6ju
    @Hamid.mHamid.m-un6ju 3 หลายเดือนก่อน

    To miyasa alokacida mai shada yayi magana zaharadini sani baka fito kayi Magana ba sai a lokacida hadiza gabon tayi magana ai mashada shiya fara fadi hadiza gaban kamar mai maitawa ne tayi zaharadini sani wlh kaji tsoran Allah ka tinafa dik zamu komawa ga Allah

  • @ibsonmaikasit9380
    @ibsonmaikasit9380 3 หลายเดือนก่อน

    wlh yan arewa bamusan ciwon kanmuba wai dazaran wani daga cikinmu yayi tuntunen harshe sei munfito munyimasa cha haba dun Allah yakamata musann suwayemu wlh da,ace taruwa mukeyi muna magana akan abubuwan da suka damemu akasamn wlh da bahaka muna cikin mashiba da kuma fatara amma minene kowa soyake sei yaci zarafin danuwansa ba gamalamaina ba ga almajiraiba haba yan uwana wlh muji tsoron Allah musan minene mukeciki da ga naku IBSON tv nijer 🇳🇪

  • @AutaMazaAutaMaza-eu8vr
    @AutaMazaAutaMaza-eu8vr 3 หลายเดือนก่อน +3

    Good my sister ❤❤❤❤

  • @teemahabdulssalam6020
    @teemahabdulssalam6020 3 หลายเดือนก่อน

    Wlhy kuwa gaskiya tafada