Subhanallah Sabon rikici kan Abduljabbar na shirin barkewa tsakanin malaman darika da Izala

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 18 ก.ค. 2021
  • Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
    Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
    --
    #UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
  • ภาพยนตร์และแอนิเมชัน

ความคิดเห็น • 334

  • @fatimasaniabdallafatimasan3242
    @fatimasaniabdallafatimasan3242 3 ปีที่แล้ว +6

    allah ya kyauta wlh duk alamomin karshan duniyane fatanmu allah ya kawokar shan al amarin ameen ya rabbi🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼

  • @habiboualakos4937
    @habiboualakos4937 3 ปีที่แล้ว +1

    Wallahi kaji tsuran Allah kasan Irin abin dakakefada wallahi tu seyanzu nafa inceka bakada hankali Kai zaka kare abdol jabbar ne wallahi kaima karshanka yakusa zauwa asirinka yakusa tunuwa koma wallahi har idan kadogara dakare wanna zindikin tukasanifa kashinka yakusa bushewa Kuma wallahi har idan kahadu dawanna matasan Sunnah tu innaji kaima kakusa zufa a inda fanka take wajan kamar yandashi abdol jabbar yayi tashafe gumi agaban fanka kaima wallahi haka zakayi

  • @zainabmusa5877
    @zainabmusa5877 3 ปีที่แล้ว +6

    kano kano allah kakawo mana daiki😭😭😭😭 gamatsafar rayiwa gawadannan maganganun dabasu dada dijin allah ya samudace mugama da duniyar lfy ameen ya rabbi 🙌🙌🙌🙌

  • @user-lq4rd9ox1l
    @user-lq4rd9ox1l 2 ปีที่แล้ว +1

    الله اكبر شيخ المشايخ الله يحفظك ويزيدك علما

  • @sadiyahassan7532
    @sadiyahassan7532 3 ปีที่แล้ว +6

    Lallai makari anyi faduwar bakar tasa anyi walkiya mungaku allah ynata bayyana mana makiya manxon allah s.a.w duk wanda yakare Abdul jabbar akan abunda yayi wanda duniya ta shaida to lallai mutum yacika makiyin annabi

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 ปีที่แล้ว

      Humm, Amma da alama bakifahimce shi bane, ba Kariya yake bashi ba, Amma Zaki Iya tsayawa agaban ubangiji kibada sheda tabbacin cewa Kariya ce yake bashi? Idan bakifahimta bezama Dole kiyi comments ba👌

    • @sadiyahassan7532
      @sadiyahassan7532 3 ปีที่แล้ว +1

      @@rahama___kaduna9894 sekigayawa wanda bahausa ce tahaifeshiba

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 ปีที่แล้ว

      @@sadiyahassan7532 wayasani ko bahausa ce tahaifekiba👌, Wai harda wani anyi faduwar baqar tasa, qila kecedai kikai faduwar baqar tasa, Kuma allah ya tsayar dake ranar sheda agaban, ubangiji, kitabbatar da cewa Kariya ce yakeba Abdul-Jabbar🙄🙄na tabbata prop baze taba kare Abdul jabbar ba,

    • @kamalhaladu1427
      @kamalhaladu1427 3 ปีที่แล้ว

      @@rahama___kaduna9894 ke kina daurewa karya gindi. Duk munafurcin Makiya Annabi SAW mun fara ganesu. Allah ya shirye ki.

    • @kamalhaladu1427
      @kamalhaladu1427 3 ปีที่แล้ว

      @@sadiyahassan7532 Allah ya biya ki Sadiya. Fada mata gsky.

  • @housniimam9007
    @housniimam9007 3 ปีที่แล้ว +5

    Gaskiya dayace Wanda duk yataba abinda yakusanci manzon Allah, babu sulhu tsakaninmu, sai inda karfinmu yakare.

  • @fatimaabdullahi4782
    @fatimaabdullahi4782 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya samudace Allah kasamugane gaskiyane kugayamasa yaya bakaji abuba zakayanke hukunci akai gaskiya wannan badaidaibane Allah ganardamu Ameen 🤲

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano879 3 ปีที่แล้ว +3

    Wlh natsani duk wanda xekare abduljabbar musamman wancan mutumin wai makari

    • @mudassiribrahim5416
      @mudassiribrahim5416 3 ปีที่แล้ว

      Ke abinda kike so kiji shi kike so, ba gaskiya ba
      Kiyi binkece Hajia

    • @hajiyafirdaucykano879
      @hajiyafirdaucykano879 3 ปีที่แล้ว

      @@mudassiribrahim5416 katabaji mutum ya yanke hukunci batare da yayi bincikeba ai gaskiyar afili take gamo gaskiyar abduljabbar sewanda allah yanufa da alkhari

    • @mudassiribrahim5416
      @mudassiribrahim5416 3 ปีที่แล้ว

      @@hajiyafirdaucykano879 hajia ke yanxu a fahimtarki kin gano gaskiar, kafin yankewa shi kansa Abduljabbar din hukunci? Kinji full na karatunsa tunda daga farko har karshe? Shekarki nawa kina jinsa kafin haka? A bakin wa kikaji cewa Yayi Zagin? Zaki dafa alqur'ani cewa kin tabbatar da hakan? Ko zaki ciwa Allah alwashi cewa indai ba haka bane Allah Ya cika alwashin da kikaci? Amsamin Yake Hajiya. WA BIL HAQQI ANZALNAHU WA BIL HAQQI NAZAL

  • @jamessolomondalungs1757
    @jamessolomondalungs1757 3 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya malam maqari kayi kuskure saboda kayanke hukunci daga bangare daya kuma ku kuke fadaman duk Wanda yayanke hukunci daga bangare daya kuskurene Allah yasa mudace amen

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 3 ปีที่แล้ว +9

    Shima jega dayayi batanci GA annabi Muhammad (saw) acikin izala mutum 2 ne kawai sukaimai, raddi 👌

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 ปีที่แล้ว +1

      Kiyi aure yafizama alkairi gareki da iyayenki no a matsayina nakanin ubanki

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 ปีที่แล้ว +1

      @@housniimam9007 hahahaaa 😂😂to nagode 🙏🙏da shawara qanin ubana insha allahu idan lokaci yayi zanyi aure) (Nima zanbaka shawara)ka koma gida kacema mamanka meyasa ta haifeka tinda tasan bazata Iya baka tarbiyya ba?? Idan Bata baka amsa ba kaje kariqe babanka kacema uban meyasa ya auri mamanka Bata dace tazama uwarka ba,, saboda takasa baka tarbiyya 👌sorry Bana zagi ramawa nayi Amma kamar yanda nadauka shawara dakabani Nima kadauka tawa👌nagode qanin baba 🙏🙏

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 ปีที่แล้ว

      @@rahama___kaduna9894 toh nagode kwarai

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 ปีที่แล้ว +1

      @@housniimam9007 yawwa Nima nagode🙏🙏, idan kadawo Nima zandawo

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 ปีที่แล้ว

      @@rahama___kaduna9894 tambaya shine auren ne bakiso komeyakawo zafi

  • @adaamsy06abdullaah54
    @adaamsy06abdullaah54 3 ปีที่แล้ว

    Ai shi Abdul-Jabbar Bai bar kowa ba Har shehunku inyass ya zaga... Dolojahili

  • @idrissani1611
    @idrissani1611 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya akwai matsala a tsakanin musulmi a wannan kasar.

  • @rabiurabs2294
    @rabiurabs2294 3 ปีที่แล้ว +10

    Haba malam ai bekamata kayi magana akaiba tunda harkace bakasauraraba to tayaya zakagane abunda akayi

  • @chaiboumoussa7478
    @chaiboumoussa7478 3 ปีที่แล้ว +2

    Lahawla wala quwwata illabillah way jama a kunji abinda abulfatahi yace way su dariqa sune suka murqushe Abdul jabbar mtsss Allah ya rabamu da shedanu

    • @fatimabello3507
      @fatimabello3507 3 ปีที่แล้ว +1

      Amiin ya rabbih

    • @younoussabaraatou4379
      @younoussabaraatou4379 3 ปีที่แล้ว +2

      Amin amin chaibou wallah sakarei ne baisan mi yakeyi ba inajin cewa duk wanda ya kalli mukabalar abdul jabbar da malammai yasan yan izzala ne gaba ba dan tarika ba sabuda yanayin maganar su mane wallah ya bambanta daga ranar mukabalar nan kuwa yasan yan izzala sunfi karfin tarika kuma munji wai ku kaka kashi kasa to miyasa kuma kuka shirya abinku kuma kuka bari yan izzala suka fara magana a wajen tunnan ansan karya ne kawai baku ma san mikuke yi ba

  • @abubakarumar125
    @abubakarumar125 3 ปีที่แล้ว

    Siyasace malam kuma limancinmasallacin abuja yafikarfika na gadonkaya wlh kayikaga Allah yafika

  • @kamalhaladu1427
    @kamalhaladu1427 3 ปีที่แล้ว +7

    Kai Malam Maqari kaji tsoron Allah. Ta yaya zaayi kayi alkalanci bayan kace baka saurari katobbarar da yakeyi ba. Minti 3 ai bai wadatar ba. Idan kanaso kayi jayayya to Sai ka saurara tsaf.

    • @auwalsulaimansuleiman1531
      @auwalsulaimansuleiman1531 3 ปีที่แล้ว

      Dama jinikune Izala nafarko yagayawa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yajitsoran Allah halinkune

  • @yahayamahamansabiou2481
    @yahayamahamansabiou2481 3 ปีที่แล้ว +1

    Ya Allah ka rufa Muna asiri
    Allah ka tsare mana imanin mu
    Allah ya kare musulunci da musulmi
    Allah ka hada musulmi wuri guda
    Allah ya kara muna soyayya Monzon Allah (S A W)

  • @rashidaidris4097
    @rashidaidris4097 3 ปีที่แล้ว +1

    ALLAH ya kýauta ALLAH yakarama ANNABI DARAJA AMEN banzaye masu fassaran karya kawai

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 3 ปีที่แล้ว +1

    Tsakani da Allah
    Indai kunaso mu fahimce ku hadisan da yakaranta zaku karanta da sabanin ma'anar fassara
    Dan mu fahimci gaskiyar ku da ganin kuskurensa

  • @maryemmohamed5582
    @maryemmohamed5582 3 ปีที่แล้ว +13

    Allah kasa mudace aduniya da lahira ameen Allah kakarawa annabi daraja

    • @gagaragasa2103
      @gagaragasa2103 3 ปีที่แล้ว

      Wannan malamin kabiru da asadul Islam basuda fahimta.

    • @ahmedgora5593
      @ahmedgora5593 3 ปีที่แล้ว

      ABDULFATHI KAJE KA KARE ABDULJABBAR A GABAN KOTU IN KA ISA KAI MALAMI NE

  • @mahamadouadanane8498
    @mahamadouadanane8498 3 ปีที่แล้ว +4

    Allah qara lafia da ilmi ya prof

  • @zulaihatzeenat3959
    @zulaihatzeenat3959 3 ปีที่แล้ว +4

    Wannan Gaskiyane YA Saurara Sannan ya yanke Hukunci.

  • @umarabdullahi1976
    @umarabdullahi1976 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya fiku

  • @aminiddeensalisuibrahim9829
    @aminiddeensalisuibrahim9829 2 ปีที่แล้ว

    Zancen banza kawai,malam yayi kuskure tinda yace bai sauraraba.allah ya ganar damu

  • @ashanamatchse5905
    @ashanamatchse5905 3 ปีที่แล้ว

    Masha Allah muna godiya malaman Sunnah sheikh kabiru kano Allah ubangiji ya karemanaku 🤲✅💯💯💯

  • @souhounounousidi8455
    @souhounounousidi8455 3 ปีที่แล้ว +2

    Matsalar kungiyanci a addini Kenan..sun gama da Abdul jabbar yanzu kuma sun koma suna vin kan su...Maqari kuma bayda gaskiya tinda yayi hukunci ba tare da ya saurara ba..kuma tsakar gida akwai gyra a abinda kuka ce maqari ya fada

    • @alhamdulillah7085
      @alhamdulillah7085 3 ปีที่แล้ว

      Gaskiyane malam za a mutu Kuma zasuyi bayani daya Bayan daya

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 3 ปีที่แล้ว +3

    Wlh qaryane Yan izala sunfi kowa nuna bangaranci👌

    • @kamalhaladu1427
      @kamalhaladu1427 3 ปีที่แล้ว

      Karyar banza

    • @rahama___kaduna9894
      @rahama___kaduna9894 3 ปีที่แล้ว +1

      @@kamalhaladu1427 aidama qaryar banza kuke gashi kafada 💃💃💃

  • @aminullahbinmusa6603
    @aminullahbinmusa6603 3 ปีที่แล้ว +1

    Karshen duniya yazo Allah kayafe mana zunubanmu

  • @nanabb639
    @nanabb639 3 ปีที่แล้ว

    Wallahi kuji tsoran Allah gaskiya dayace sbd kun samu bamban cin haqida baya nufin in kaga gaskiya kayi shiru Allah mu 1 musuluncinmu 1 Allah shi muke bautama sbd haka kudena san zuciya a addin kuma kai mai cewa badan kuba yan izala bazasi iya da Abduljabbar ba ku a suwa ku din suwaye mekuka dau kanku masu gaskiya koko me ay Wallahi kunsan yan izala sinabin sannar Annabi Muhammad sallalahu Alaihi wasallam ne kuma ay acikinku agwai masu bi wainda suka san gaskiya Wallahi kunsan gaskiya kuke taketa kuji tsoran Allah shin dan yan izala since abi allah adaina shirka shine sika zama maqiyyanku toh ta Allah batakuba qaryarku mahassada allah yana bayan mai gaskiya

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa135 3 ปีที่แล้ว +2

    Kuma munanan kalamai dayake fadawa Annabi(S.A.W)shima duk baiyi laifiba?koda bashi y kirkiro maganganunba ai tunda y yrd yake ganin Annabi d sahabbansa sunyi to ai magana takare, ALLAH Y shiryar damu tafarki madaidaici Ameen

  • @xainabummeexeezeesarki5786
    @xainabummeexeezeesarki5786 3 ปีที่แล้ว

    ( S A W ) ya rabbi kabamu kariya 🤲

  • @ashirashir7902
    @ashirashir7902 3 ปีที่แล้ว

    Kaji sakarai marar tunani wato karyama akayiwa abduljabbar kenan

  • @maryammohammad4985
    @maryammohammad4985 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya Yan darika bakuda gaskiya da ina bangarinku amma wllh nabar tafiyarku wnn ai munafuncine yazagi allh amma kana guyon bayan sa

  • @aishatumusa904
    @aishatumusa904 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah yakawa annabi daraja 🤲

  • @abdoulhamidnourouddini4190
    @abdoulhamidnourouddini4190 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya kaga su izalun ba wanda yasaurara har minti biyu ba dan allah suke fadan ba wallahi

  • @zainababdullahi3566
    @zainababdullahi3566 3 ปีที่แล้ว

    Allah yasa mudace, malaman mu suna fada a tsakanin su, sanin gaibu sai Allah... Allah ka iya mana

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 3 ปีที่แล้ว +2

    Hmm kudai yan darika akoiku da hasada kuma kunada tibka da warwara da kuma sun zuciya kudai kudaina biyema son zuciya dan Allah kuyima muslinci hidima da manzansa dan Allah ku barnuna bangaranci ku wakilci muslinci dan Allah kuji tsoron Allah

  • @adamsaidsale55
    @adamsaidsale55 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah ubangiji ya Kuma Kare mana ku mlm

  • @shuaibmusa3547
    @shuaibmusa3547 3 ปีที่แล้ว +3

    Profesa dan shiya ne kawei kuma nakaryaci ne Allah I meet him in Ghana 🇬🇭he came to shiya house in kumasi

    • @housniimam9007
      @housniimam9007 3 ปีที่แล้ว

      A a a haba Malam kajitsoron Allah kuma kayi adalci

  • @habibmzya7583
    @habibmzya7583 2 ปีที่แล้ว

    Allah yakara wa malan darajah

  • @mussahaske9371
    @mussahaske9371 3 ปีที่แล้ว +3

    Ya Subahanallah.

  • @mahamadouadanane8498
    @mahamadouadanane8498 3 ปีที่แล้ว

    Hakane wly cheikh abulfatahi attijani, Allah qara lafia da ilmi da yawan kwana

  • @siimalharonii7596
    @siimalharonii7596 3 ปีที่แล้ว +1

    اللهم انا نسالك الهدايه يا الله

  • @nagodisaad6399
    @nagodisaad6399 3 ปีที่แล้ว +5

    Karatun Prof. Makari yayi kama da na kiristanci inda komai aka kawo sai anyi tawili don a nuna daidai ne. Misali a kiristanci liwadi haramun ne amma sai kaga pastor dan liwadi kuma yana bayyanawa. Akwai kirista da yayi tsokaci akan irin wannan halayya kuma yace musulunchi na burge shi anan. Yana cewa "If you believe in everything then you stand for nothing". I can wear a Tshirt with the inscription "Jesus is gay" and walk the street of London and nothing will happen to me. But if I did the same for the prophet of Islam, I will be dead in an hour! I love people who stand for what they believe.
    Prof. Makari must stand for something always. Iri wannan karatun na komai yazo akwai inda zaa sa shi bata ne ba shiriya ba. A yanke Abduljabbar zagin annabi yake yi kuma koda Makari zai ce zagin Annabi ba ridda ne ba hukuncin sa kisa ne kuma ba sai gwamnati ke aiwatar da kisan ba. Saboda haka ina siyasa ga masu neman a kashe shi?
    Iyayen mu yan Tijjaniyya kuyi hattara. Allah ya hada kawunanmu bisa ga wannan masala. Babu mai rike raayi irin na Prof. Makari sai mai wata manufa ta Shia a boye a zuciyar sa.

  • @duniyamakaranta714
    @duniyamakaranta714 3 ปีที่แล้ว

    Makari Karka kara magana akan Abduljabbar har sai ka karanta littafansa da Karatukansa.

  • @yusufiliya8049
    @yusufiliya8049 3 ปีที่แล้ว

    Allah S.W.T ya kara shiryarda dukkannin musulman duniya, mugane gaskiya muyi aiki da ita, kuma mugane karya mugujemata domin gudun asarar duniya data lahira.

  • @muhammedabdullahialiyu1262
    @muhammedabdullahialiyu1262 3 ปีที่แล้ว

    Ya Allah kajikan iyayen mallam Bashir hayaki fidda na kogo ameeen.

  • @aishaabubakar9867
    @aishaabubakar9867 3 ปีที่แล้ว

    Kaji storon Allah da kuke cewa yan izala ne

  • @makanaadam2039
    @makanaadam2039 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya malan kayi shiru da bakinka

  • @sarahpillars3402
    @sarahpillars3402 3 ปีที่แล้ว +2

    Kai jama'a wai komai se ansa bangaranci na shirme dan Allah kowa ya fiskanci matsalar nan ta jinginawa annabin rahma batanci bakutsaya Kuna wani shirmen bangaranci ba

  • @ayubayusufabbas5876
    @ayubayusufabbas5876 3 ปีที่แล้ว

    ZAGIN SAHABBAI BA RIDDA BANE. DAMAN MUNFADA HARYANZU ABDULJABBAR YAFI DARAJA A WAJANSU FIYEDA MANZON ALLAH,

  • @bbhg9127
    @bbhg9127 3 ปีที่แล้ว +1

    Wawa ne

  • @hafsatsalehaliyu1059
    @hafsatsalehaliyu1059 3 ปีที่แล้ว

    Allah ka bayyana gaskiya aduk indatake kawar ware mana ita cikin aminci, Allah ka kauda fitina

  • @user-wf8cq9hj5o
    @user-wf8cq9hj5o 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya ne

  • @aishaDawoodhud4604
    @aishaDawoodhud4604 3 ปีที่แล้ว

    Allah ka iyamana😢😢😢

  • @kadijasalissou704
    @kadijasalissou704 3 ปีที่แล้ว +3

    mungode sosai allah ya saka da alkairi

  • @usmanmuhammad3789
    @usmanmuhammad3789 3 ปีที่แล้ว

    gaskiya malam umar mai shayi ba cewa yayi yan izala ba cewa yayi ahlussunnah dan haka a rinka adalcin zance

  • @mahamadoulkair5307
    @mahamadoulkair5307 3 ปีที่แล้ว

    Mahamadoul kair

  • @bashirsuleiman9760
    @bashirsuleiman9760 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya prof. Maqari yayi kuskure, yace bai saurari karatun Anduljabbar na minti 5 ba amma ya yankee hukunci. Wannan bai dace ba.

  • @mudassiribrahim5416
    @mudassiribrahim5416 3 ปีที่แล้ว +4

    Prof. Ya Zunguri ciwon su...cewa siyasantar da Annabi(a.s) sukeyi. Wannan daman shine ainihin abinda yake ransu ba Annabi ba. Gaskiya zata fitone. Wallahi Allah bai taba halittar sharri a bayan kasa ba masu amsa sunan Musulmi kamar IZala da Dan'iZala

  • @fateemaabdallah6612
    @fateemaabdallah6612 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyuta yasa mu gane gaskiya gaskya ce da kuma qoqarin bita ya kuma ya nuna mana qarya qarya ce ya bamu ikon qinta

  • @babangidatv5264
    @babangidatv5264 3 ปีที่แล้ว +1

    Abu Umama (r) narrated that the Prophet (ﷺ) had recited so many du'a which they did not memorize, so they complained to him over this and then the Prophet (ﷺ) thought them the du'a:
    "‏اللهم إني أسألك من خير ما سألك منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأعوذ بك من شر ما استعاذ منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأنت المستعان، وعليك البلاغ، ولا حول ولا قوة إلا بالله‏"‌‏.‏
    (Riyadhus-Saliheen 1492)

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa135 3 ปีที่แล้ว +12

    Ubangiji (S.W.T) shiya haliccemu yafimu sanin Abunda muke aikatawa,Amma ranar Alqiyama saiya tambayi kowa acikinmu Abunda muka aikata,to sai shine ya isa y yanke hukunci batare d yaji Abunda yake faruwa ba?

    • @umarshaayaufagam7094
      @umarshaayaufagam7094 3 ปีที่แล้ว

      Kai jahiline nasanka A buk Banda son mulki ba abinda kasani

    • @mamanhaidar5239
      @mamanhaidar5239 3 ปีที่แล้ว

      😢😢😢😢🤲

    • @alhamdulillah7085
      @alhamdulillah7085 3 ปีที่แล้ว

      Mutane basu son gaskiya inbaka San abuba baikamata kayanke hukunciba

  • @user-el2yd9od4n
    @user-el2yd9od4n 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyauta

  • @saniahmadlabo2853
    @saniahmadlabo2853 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya baka gane bane malam Amma wanda yace kayi karya aka bin cika bakayi ba kenan shi yayi karyar.

  • @abubakarumar125
    @abubakarumar125 3 ปีที่แล้ว

    Wlh karyakakeyipro yafikakomai

  • @ummulkhairisaniahmad4420
    @ummulkhairisaniahmad4420 3 ปีที่แล้ว

    Abin kunya wai har da su abulfatahi a magana gsky duniya tazo karshe kowa wai malami wai har da abulfatahi cif amma ga wadanda basa fagen gani sukeyi malamai ne su... Lallai duniya tazo karshe cif Allah ya karemu yasa mu gama lafiya ya sa mu fahimci addini yadda yake ba irin fahimtar yan ta moreba.

  • @ibrahimalhassan986
    @ibrahimalhassan986 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya temaki sunna

  • @ummulkhairisaniahmad4420
    @ummulkhairisaniahmad4420 3 ปีที่แล้ว +1

    Maqri ga me hankali yasan kai ne ka mayar da masalar ta bangaranci da kai da masu irin fahimtar ka.. Allah ya rabamu da fahimta irin ta maqri shima mugun dan ta morene

  • @giade780
    @giade780 3 ปีที่แล้ว +1

    Dan makaryaciya

  • @dachichitv
    @dachichitv 3 ปีที่แล้ว +1

    A'a Wannan Matsala Gawanda Yasanta Ba Sabuwace Wallahi!!!
    Mu Munsanta Munsan Asalinta Babu Abin Mamaki Bari Kuji:
    Wannan Matsalar Tasamo Asali Tun Lokacinda 'yan Dariku Sukaga Yadda Sunnah ke Musu Kutse Har Cikin Gidajensu Wannan Yasabbaba Cewa Yazamo Dole Suzo Suhadakai Suyaketa.
    Awannan Lokaci Ban Mantawa Ake Hada Waazi Tsakin Bangaren Darika Guda Biyu.
    Ayayinda Mal Jaafar Allah Masa Rahmah Ke Gabatarda Karatuttuka A Garin Bauchi, Ganin Yadda Mal Jaafar yasamu Karbuwa Da Yadda Sunnah Ke Watsuwa Sai Hassada Da Kiyayya Ta Tashi!!!
    Wannan Yasabba Haduwan Da Nufin Fada Da Shi( Sunnah)!!!
    A Lkacinnefa Suka Tura Gron Gayyata Ma Abduljabbar Don Sunaga Snine Tsagera A Lokacin, Shiyas Zakuji A Karuntunsa Na Musu Gori Cewa Sun Gagara Fada Saida Suka Gayyaceshi Cikin Karatuttukansa.
    A Lokacin Yayita Karatuka A Filin Tashan Babiye Kai Hadda Gidan TV Na BATV Nasuka Da Batanciga Sunnah dDa Malamanta Yana Kirada Duk Wadda Ya'isa Yazo Suzauna!!!
    Ganin Haka Sai Wasu Dailiban Sunnah Kamar Mal Bala Baba Karami Da Mal Mahmood Da Mal Ibrahim Disina Sukayi Mas Raddi A Filinda Yayi Waccan Katobara Tasa.
    Sukanemeshi Da Su Zauna Ya Yadda Da Sukaje Hotel Din Da Yasauka Sai Aka Titsiyesh Yaga Babu Mafita Sai Yafara Neman Tada Hankali Har Yakecema Mal Ibrahim Disina "Saina Fardeka"!!!
    Nan Yagudu Ya Bar Bauchi.
    Tundaga Wannan Lokacinne Su 'Yan Dariku Sukafara Surutu Cewa '''YAN IZALA BASU FI SU DA WANI ABU NA ILMI SAI ILMIN HADITHI, YAZAM DOLE SU KOMA KAN HADITHI'....... Wannan wallahi Itace Matashiyar Tafiyar!!!!
    Nannefa Suka Fara Diban Littafan Hadithi Suna Masa TEACH YOURSELF Batareda Koya Wajen Malamaiba.....
    Don Haka Babu Mamaki Don Sun Kawo Masa Dauki Tunda Su Suka Gayyatoshi, Ai Dole Su Masa Kara......
    Ni Dan Bauchine Su Masu Kare Makarinma 'Yan Bauchune Wannan Ketabbatarda Abinda Nake Fadi Amma Kabincika Da Kyau......
    Matsalar Gudace Su Suna Kawo Masa Daukine Ba Wani Abuba......
    Allah Samudace......

  • @user-kh7ub6cw7j
    @user-kh7ub6cw7j 3 ปีที่แล้ว +2

    كلما لا لله فأخره انا لله

  • @user-ut9no2cs8m
    @user-ut9no2cs8m 2 ปีที่แล้ว

    ALLAH.Kyauta

  • @Mdfulani
    @Mdfulani 3 ปีที่แล้ว

    Allah yasaka maka da alkairi

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 3 ปีที่แล้ว +1

    Muna fikan banza, wallahi yan izala karya kuke, muna fikai, kunga za'a rushe muku, mazahabi ko

    • @anasmukhtarhayinalhaji8464
      @anasmukhtarhayinalhaji8464 3 ปีที่แล้ว +1

      Wannan magana gaskiya ka fada wallahi, sai dai idan Mutum bai son gaskiya.

    • @techmdhamzah8750
      @techmdhamzah8750 3 ปีที่แล้ว

      @@anasmukhtarhayinalhaji8464 en mafarki

  • @umarmohammad6403
    @umarmohammad6403 3 ปีที่แล้ว

    Allah kyauta

  • @fidsausimusa5665
    @fidsausimusa5665 3 ปีที่แล้ว

    to mln munada tanbaya saboda indz akan annabine ai badariqa babu izala ni firdausi musa yusuf masoyiyar annabi inaso inji menene kuma wanda yazagi manzan Allah menene matsayarsa tunda bariddabane

  • @auwalsuleman8152
    @auwalsuleman8152 3 ปีที่แล้ว

    Izala kenan laanannu

  • @amawiyyasidisuleman
    @amawiyyasidisuleman 3 ปีที่แล้ว +2

    Ashedai bai zagi annabinba
    Dakanku zaku fito kufadi gaskiya Allah bazai barkuba

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa135 3 ปีที่แล้ว +5

    ALLAH y ganar daku mlmn darika,to shi da baijiba yazaai yayanke hukunci shi makarin.?

    • @chaiboumoussa7478
      @chaiboumoussa7478 3 ปีที่แล้ว

      Amin wlh

    • @fatimabello3507
      @fatimabello3507 3 ปีที่แล้ว +2

      Kema kin fadi Wallh mutum yace beji abu ba amma yana kararwa Allah ya kyauta

    • @hafsatnaseeryakubu8916
      @hafsatnaseeryakubu8916 3 ปีที่แล้ว +2

      Kace bakajiba taya kuma kake yanke hukunci,mtsss dallah malan karka kawo mana wani abun nadaban

    • @musbahuhaladu2839
      @musbahuhaladu2839 3 ปีที่แล้ว +2

      Gaskiyane kawai soyake ya wullawa jamaar annabi shubuha shi makari, acikinsune ake samun yan faira da yan hakika. Baitaba cewa komai ba. Kawai shi adawar sa da yan izala yake shi makari.

    • @aliyuhadialiyu4000
      @aliyuhadialiyu4000 3 ปีที่แล้ว

      Gaskiya maihali bazai dainaba Allah kataimaki frop

  • @ilhijiabubakar5530
    @ilhijiabubakar5530 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya wannan malam yayi kuskure shi malamin To dan mi zai ce baikarantaba

  • @mamanhaidar5239
    @mamanhaidar5239 3 ปีที่แล้ว

    Wallahi maganar ka haka take pro Amma gaskiya zatai halinta in Sha Allah adai je zuwa

  • @Habeebazamzamvlog3179
    @Habeebazamzamvlog3179 3 ปีที่แล้ว +3

    Kayyy innalillahi

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk ปีที่แล้ว

    Haka shehu Tijjani yace akan kashe zindiki hallaj

  • @abdulmalikyacubazza6114
    @abdulmalikyacubazza6114 3 ปีที่แล้ว

    Abdul fatahi kuji xoran Allah

  • @maryamshafiumaryamshafiu6156
    @maryamshafiumaryamshafiu6156 3 ปีที่แล้ว

    Salam aleykoum

  • @ismailaliyuadam1314
    @ismailaliyuadam1314 3 ปีที่แล้ว +3

    Amma gaskiya maqari kabani mamaki wllh miststst

  • @chaiboumoussa7478
    @chaiboumoussa7478 3 ปีที่แล้ว +4

    Kay maqari way shi a mazhaba tay to inakake da wata mazhaba to Allah ya sawaqa

    • @ummulkhairisaniahmad4420
      @ummulkhairisaniahmad4420 3 ปีที่แล้ว

      Hhhhh maqri ai shima nan gaba sai an nemi tsari da shi.... Sannan inda zaka san maqri be da fahimta me kyau wai bema ji abinda jabbere yace ba to amma yazo yana hukunci..

  • @muhammedabdullahialiyu1262
    @muhammedabdullahialiyu1262 3 ปีที่แล้ว +1

    Karya kakeyi mallam lokacin mukaballan kana Ina karkamedamu wawaye mana

  • @bashgarba4605
    @bashgarba4605 3 ปีที่แล้ว

    Haba maln kABA RI

  • @salwammummulkhartayif850
    @salwammummulkhartayif850 3 ปีที่แล้ว +2

    Dan. Allah mlm Nan kudai Amana wasadahankali kudai a kawomana rudani hakanana

    • @idrissani1611
      @idrissani1611 3 ปีที่แล้ว

      Rudani kam an kawo shi kuma kana ciki tsundum. Kayi kokari kayi ta kanka.

    • @salwammummulkhartayif850
      @salwammummulkhartayif850 3 ปีที่แล้ว

      @@idrissani1611 gaskiyafai Kam. Allah samudace

  • @anasmukhtarhayinalhaji8464
    @anasmukhtarhayinalhaji8464 3 ปีที่แล้ว

    Abduljabbar duk ya fisu ilimi fili da badili. Inban da lalacewa yanzu wai yan izala suke ganin su suka tankwasa Abduljabbar, Wannan Abduljabbar ya fi karfinsu. Idan da adalci su bashi lokaci isasshe mana,

  • @mohammedmuntaka2431
    @mohammedmuntaka2431 3 ปีที่แล้ว

    Allah shiryar damu baaki daya. Ameen

  • @tijjanisaeedbako4850
    @tijjanisaeedbako4850 3 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya M Maqari bakayi adalci ba, inama ace kaji abinda wannan zindikin yake jinginawa Manzon Allah kafin kafadi haka? Kanada kima wajen mutane dan Allah karka jawo abinda zata zube.

    • @murtalabashir8340
      @murtalabashir8340 3 ปีที่แล้ว

      Baida dawata kima tunda ya yanke hukunci akan son zuciyarsa

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano879 3 ปีที่แล้ว +2

    Dama duk abinda aka hada da jaki seyaci kara wlh yan tijjaniyya bakuda hali

  • @zeebodycareremediestv2719
    @zeebodycareremediestv2719 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya kyuata

  • @jaafarusmandattijo2555
    @jaafarusmandattijo2555 3 ปีที่แล้ว +5

    Yan izalah fa wawaye ne amma na addini, su fa ne asali da tushen kowace irin fitina a duniya, su ne S.I
    Taliban
    Boko haram
    Dama duk wata fitina a duniyar musulmi, sannan kuma kun kasa fahimtar cewa kullum kara kusa kai suke a cikin bata, sannan kuma sukan yi mummunan karshe.

    • @user-fx9vw6ts3j
      @user-fx9vw6ts3j 3 ปีที่แล้ว +2

      aslin mushrikai kuma dan tarika

    • @hkicgh7277
      @hkicgh7277 3 ปีที่แล้ว +2

      Yanzu kai idan banda abinka ma, ina Taliban ko ISIS suka San 'yan izala har da zaka fadi irin wannan?

    • @abdulrahmanmusakhalid9162
      @abdulrahmanmusakhalid9162 3 ปีที่แล้ว +1

      Wllhi karyakake

    • @modisalifoumardia6783
      @modisalifoumardia6783 3 ปีที่แล้ว +1

      Kaine zakayin mummunan karshe

    • @fatimabello3507
      @fatimabello3507 3 ปีที่แล้ว

      Banza makaryaci mtsew jahili kawai

  • @mouctarusman1678
    @mouctarusman1678 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya Nigeria akwai masune man suna koda zasu sabama addini wanna malamin tinda naji yace wai baigo yan bayan malamai sushi ga siyasa koma naga inna ace malamai suna shiga siyasa to da yanzu bama samun irin wanna malaman masu zagin annabi (S a w) Allah shirya mu Allah kawo muna zaman lafiya a arewa

  • @sagiruisyaku2242
    @sagiruisyaku2242 3 ปีที่แล้ว +1

    Wlh kabiru hayaki fiddana kogo yafikarfin maqari

    • @msanigme
      @msanigme 3 ปีที่แล้ว

      Yafici jahilci ba , bawai ilimi ba

    • @musasulaimanabdullahi3800
      @musasulaimanabdullahi3800 3 ปีที่แล้ว

      Humm abdujjabar Allah yasakamaka da wannan jajirchewa a kan rusa shegun wannan dadisan banza

    • @musasulaimanabdullahi3800
      @musasulaimanabdullahi3800 3 ปีที่แล้ว

      Maqari wlh yafiku gaskiya shine adali yayi adalchi Allah yabiyashi
      Hassada akeyi da kujerarsa

  • @musaabdullahimdyani8819
    @musaabdullahimdyani8819 3 ปีที่แล้ว

    Kai malam kaji tsoron allah