Tsokacin dr idris kan Abinda da shugabannin izala suka aikata a saudiyya.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 2 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 132

  • @HamisouHaruna
    @HamisouHaruna 3 หลายเดือนก่อน +21

    Allahu Akbar Wannan Gaskiya ne Sheikh Dr idris adbulaziz inasoka Dan Allah ❤❤❤

    • @suleimanisah918
      @suleimanisah918 3 หลายเดือนก่อน

      MASHA ALLAH

    • @IsahSale-l6b
      @IsahSale-l6b 3 หลายเดือนก่อน

      kashe gaskiya ne to amma maiyasa yabari akedaukarsa video yakuna kawai

  • @MaryamZubairAbdullahi
    @MaryamZubairAbdullahi 3 หลายเดือนก่อน +20

    MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD SAW❤

  • @soufianhamza6153
    @soufianhamza6153 3 หลายเดือนก่อน +14

    Allah sa mucika da imani

  • @abudaanish9208
    @abudaanish9208 3 หลายเดือนก่อน +13

    Allah ya bar mana Dr. Idris, Dr. Tawheed. Jazaakumullahu Khairan Shaykhaana.

  • @ibrahimkaridio6669
    @ibrahimkaridio6669 3 หลายเดือนก่อน +6

    Wata gaskiya say dr Idriss

  • @Muhammadbala014
    @Muhammadbala014 3 หลายเดือนก่อน +7

    Allah ya yafe mamu kurakuremmu

  • @abubakarwando2642
    @abubakarwando2642 3 หลายเดือนก่อน +9

    Masha Allah. Dr ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @salafi5018
    @salafi5018 3 หลายเดือนก่อน +13

    Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar Allah Saka da Alkhairi Ducturu Wallahi Yanzu muna tataunawa akan irin wannan Maudu'i shine Ahlus sunan masu zuwa Fatihar taron suna

  • @issaabubakarmuhammed6073
    @issaabubakarmuhammed6073 3 หลายเดือนก่อน +2

    Dr Salaf Allah yakara arxiki da lfy yaakarama hazaka wajen kare hakkin Allah dana Manzon Allah S A W ❤️

  • @auwaluibrahimhusaini2796
    @auwaluibrahimhusaini2796 3 หลายเดือนก่อน +4

    Dr ni wallah Babu inda kagama burgeni bantaba Jin sunan abul fusadi daga bakinkaba domin ka daukeshi kare yanayyi iyyakar bakin qoqarinsa Dan kasaurareshi amma kaqi Dan Allah malan kar kataba magana akan wannan daqiqin

  • @Oumarkaifilingué
    @Oumarkaifilingué 3 หลายเดือนก่อน +3

    Macha Allah Idriss muna godiya sosay Allah yasaka ma da alkeri

  • @nashbash5573
    @nashbash5573 3 หลายเดือนก่อน +1

    Dr Idris dutsen ilimi.Allah yabia ❤❤❤❤❤

  • @MuhammadUsman-l8y
    @MuhammadUsman-l8y 3 หลายเดือนก่อน +2

    A Nigeria ne kawai in malami yayi magana jahilai zasu dinga saka Baki bakusan komi a addini.

  • @KhadijaMukhtar-w2x
    @KhadijaMukhtar-w2x 3 หลายเดือนก่อน +4

    Dr tauhidi Allah ya Saka da alkhairi

  • @Kwame966
    @Kwame966 3 หลายเดือนก่อน +4

    Dr tauheed Idris Abdul Aziz dutsan tanshi mujaddadi

  • @SaadouSuleyman-ul3yl
    @SaadouSuleyman-ul3yl 3 หลายเดือนก่อน +1

    Duk abunda ka aikata aduniya shizaka gani sharin kokairin allah karabu dasan xuciya

  • @HarunaMayori-n3w
    @HarunaMayori-n3w 3 หลายเดือนก่อน +4

    Msaha Allah Dr❤❤❤❤❤❤

  • @IbrahimAdamu-dr5lo
    @IbrahimAdamu-dr5lo 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya saka dr idriss

  • @rabiurabs2294
    @rabiurabs2294 3 หลายเดือนก่อน +1

    Inada yaqinin Dr idris don allah yakeyi wallahi baya tsoron zagin me zagi akan komai

  • @SaniHassan-uo2qi
    @SaniHassan-uo2qi 3 หลายเดือนก่อน +2

    Masha Allah Dr Idiris kayi wallahi ina san ka sosai wallahi ❤❤❤

  • @muhammedkilishi7291
    @muhammedkilishi7291 3 หลายเดือนก่อน +4

    Allah ya saka da alkhairi

  • @chaibougambo
    @chaibougambo 3 หลายเดือนก่อน +4

    Allah saka da Alkairi

  • @salamihnasser1995
    @salamihnasser1995 3 หลายเดือนก่อน +1

    Macha Allahou Dr❤❤

  • @issacHamid
    @issacHamid 3 หลายเดือนก่อน +1

    Ma Sha allah

  • @salisudfulanikanwa6468
    @salisudfulanikanwa6468 3 หลายเดือนก่อน +2

    ❤ jazakallahu khairan Dr

  • @WebWene
    @WebWene 3 หลายเดือนก่อน +2

    Allah yasaka da alheri.dr

  • @blessinganthony5340
    @blessinganthony5340 3 หลายเดือนก่อน +2

    Masha Allah, Dr.

  • @yousoufAmani
    @yousoufAmani 3 หลายเดือนก่อน +5

    Masha Allah

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 3 หลายเดือนก่อน +2

    Allah yasaka da alkhairi imam Idris abdulaziz bauchi

  • @IbrahimYoussouf-eq8cr
    @IbrahimYoussouf-eq8cr 3 หลายเดือนก่อน +1

    Mene lafin shek kabiru gimbe don ya yabi dan tijjaniya gaskiya sunanta gaskiya amma sai tada jijiyoyin wuya mene ne laifin shi wanda akayaba

    • @aminusagir_0343
      @aminusagir_0343 3 หลายเดือนก่อน

      Karya kake ina gaskiyar ta ke

  • @FatimaMohammed-wl3kb
    @FatimaMohammed-wl3kb 3 หลายเดือนก่อน +2

    Allah yasaka da alheri Dr❤❤❤

  • @salisudfulanikanwa6468
    @salisudfulanikanwa6468 3 หลายเดือนก่อน +2

    ❤❤❤❤🎉

  • @Souleymanibrahim-m5l
    @Souleymanibrahim-m5l 3 หลายเดือนก่อน +2

    Allah yabiya malan

  • @AliyuAbubakar-z1x
    @AliyuAbubakar-z1x 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yasakadaalkhairi

  • @RahamaAliyu-u6t
    @RahamaAliyu-u6t 3 หลายเดือนก่อน +1

    Bakwayiwa juna adalci wallahi .ku sani fa Allah zai tambayeku.Sannan bakuda usulubin gyara kuskuren junanku malamai.

  • @suleimanisah918
    @suleimanisah918 3 หลายเดือนก่อน

    Dr Idriss abdulaziz ikon ALLAH mujaddid yan bidiah mujaddid

  • @almuhajeruntv9119
    @almuhajeruntv9119 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya Kara ma lafiya Allah ya saka da alkhairi🎉🎉

  • @dahiruhussainikhalid617
    @dahiruhussainikhalid617 2 หลายเดือนก่อน

    Allah yaganardamu gaskiya gaskiyace yabamu ikon binta, yaganardamu karya karyace yabamu ikon gujemata.

  • @TanimunIbrahim-n7q
    @TanimunIbrahim-n7q 3 หลายเดือนก่อน

    Duk wata qungiya dama shirme ne ko izala business center dariqa Gidan cashewa shia Gidan iskanci

  • @ليثوسام-غ1ك
    @ليثوسام-غ1ك 3 หลายเดือนก่อน

    Wallahi munasonka saboda Allah saboda fadin gaskiya wannan shine akida tagaskiya

  • @AbA-ju7sv
    @AbA-ju7sv 3 หลายเดือนก่อน +1

    Bidi'a bataiba bidi'a zalunci ne

  • @AishaAbdullahi-sw5cm
    @AishaAbdullahi-sw5cm 2 หลายเดือนก่อน

    Malam kagyara lafazinka domin duk musulmi Dan uwan musulmi neh Koda kafirineh yayi abun yabo ykmt ayabeshi domin Babu ruwanka da abunda yake aikatawa wannan tsakaninsa neh da ubangiji

  • @babangidagarbamazadu1578
    @babangidagarbamazadu1578 3 หลายเดือนก่อน

    Tambaya ta a nan..shi kuma wannan video da ake yima malam Yana karatu..baya daga cikin layin photo ne..??

  • @shafiuabdullahi5446
    @shafiuabdullahi5446 3 หลายเดือนก่อน

    Dr jaki yanzu shiru kakeji kamar bashi wlh 😂😂

  • @ammaribrahim-u9j
    @ammaribrahim-u9j 3 หลายเดือนก่อน

    Allah ya Kara ikhlasi ya shaikh

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 3 หลายเดือนก่อน

    Dr jaki basalafi mai janja tafiyan muslunce

  • @soufianhamza6153
    @soufianhamza6153 3 หลายเดือนก่อน +2

    Thanks

  • @IBRAHIMSULAIMANALHASSAN
    @IBRAHIMSULAIMANALHASSAN 3 หลายเดือนก่อน

    Allah ya qara fly Dr Idris.

  • @AliyuBellogwabare207
    @AliyuBellogwabare207 3 หลายเดือนก่อน

    Kai wannan malami bayason azauna lfy kuwa Dan bidiane saikaine kaway Dan sunna

  • @MusaAdamu-e5h
    @MusaAdamu-e5h 2 หลายเดือนก่อน

    Jazakallahu Khairan
    Imam ahalussunh waljama,a

  • @abdu3402
    @abdu3402 3 หลายเดือนก่อน +2

    ❤❤❤❤❤❤❤

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 3 หลายเดือนก่อน

    Dr jaki kaima kana futu

  • @mansuryahaya6271
    @mansuryahaya6271 3 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kara lafiya malam Allah ya karemuna kai

  • @umaralimustapha6216
    @umaralimustapha6216 3 หลายเดือนก่อน

    Wannan wani irin son Kaine Mude bamuji Asunna kafadawa wani abu wanda zai batawa mutum raiba ba ka son hadinkai

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 3 หลายเดือนก่อน

    Owowo yanzu kadawu izala ni makiri

  • @MahmedHoussen
    @MahmedHoussen 3 หลายเดือนก่อน +1

    Ok😂😂😂😂😂😂😂🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

  • @alkalibulama7255
    @alkalibulama7255 2 หลายเดือนก่อน

    Allah yasakawa Dr Idris da Alkhairi

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 3 หลายเดือนก่อน

    Dr jaki jugub

  • @DjamilouSale
    @DjamilouSale 3 หลายเดือนก่อน

    Dan sonrai

  • @MuhammadLauwalUsman
    @MuhammadLauwalUsman 3 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @IbrahimYoussouf-eq8cr
    @IbrahimYoussouf-eq8cr 3 หลายเดือนก่อน +1

    Irin Wannan shi yakekawo rashin Zaman lfy

    • @aminusagir_0343
      @aminusagir_0343 3 หลายเดือนก่อน

      Kamar ya duk zaman lafiyar da za a samu idan ba akan gaskiya bane wlh karya che

  • @ubaidullahiibrahim3312
    @ubaidullahiibrahim3312 3 หลายเดือนก่อน

    Kuma Ahlussunnah basu kama suna da cin mutumcin yan uwan su Ahlussunnah...
    Amma Dr. babu wani malami mai mutunci a idon sa daya raga mawa

  • @SaadouSuleyman-ul3yl
    @SaadouSuleyman-ul3yl 3 หลายเดือนก่อน

    Izalah san xuciya

  • @adamumusa7813
    @adamumusa7813 3 หลายเดือนก่อน +2

    Kabiru Gwambe ya cika kankmba da salo.Yanzu gashi ya wulakanta kansa wurin kokarin burge yanbidiah.

    • @aboubacarhaaboubacarhassan2688
      @aboubacarhaaboubacarhassan2688 3 หลายเดือนก่อน

      Allah rabamu da irin wanan koyarwar taku kagayamin inda addini musulinci yace malimai suware koungiya dan kawai surinka kiyaya da junah banda raba kan Al 'umma kagayamin wani cigaba da akasamu akan wanan koungiyanci

    • @ubaidullahiibrahim3312
      @ubaidullahiibrahim3312 3 หลายเดือนก่อน

      wallhi bakada kunya sakarai

  • @abubakarsuleman6016
    @abubakarsuleman6016 3 หลายเดือนก่อน +1

    Wanda da hoton video 📹 duniyar ta sanka kuma baka taɓa cewa a dena ɗaukar ba kuma da hoton video ka dogara wajen yaɗa da'awarka amma yanzu kake zagin masuyi wai wannan wace irin fatawa ce???
    Kodai kawai mugun baƙin zalunci da son zuciya ne???

    • @YahuzaAly
      @YahuzaAly 3 หลายเดือนก่อน +1

      Wallahi wannan ba malamin gaskiya bane burge jahilai da Yan son zuciya ne kawai yake yi. Gaskiya Dr Idriss be gama fahimtar addini ba.

    • @MuhammadUsman-l8y
      @MuhammadUsman-l8y 3 หลายเดือนก่อน

      Wannan manzon Allah ne ya fada ba shi ba

    • @YahuzaAly
      @YahuzaAly 3 หลายเดือนก่อน

      @@MuhammadUsman-l8y amma kuma shi an yafe mishi yayi video hoto ne ba zai yiba koh?

    • @ubaidullahiibrahim3312
      @ubaidullahiibrahim3312 3 หลายเดือนก่อน +1

      har cewa yake a dauka a tura a yada

    • @MuhammadUsman-l8y
      @MuhammadUsman-l8y 3 หลายเดือนก่อน

      @@YahuzaAly da video aka bautawa malamai guda 4 ba zamanin annabi nuhu ne
      Da photo aka farawa Allah shirka a duniya

  • @alhaliyumuhammadinuwa7766
    @alhaliyumuhammadinuwa7766 3 หลายเดือนก่อน

    Shege idi makaryaci arnenzamani

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 3 หลายเดือนก่อน

    Dr jaki ba ilimi said ha ince

    • @NrsKDDano
      @NrsKDDano 3 หลายเดือนก่อน

      Kasan Jaki na daya shine uban daya kasa bawa dan sa Tarbiyya da ilimi, ya bar shi yna zagin manyan malamai...
      Allah ya sakawa Dr Idris da alkhairi, Rana mai rabawa kowa aiki..

  • @SakidouKesali
    @SakidouKesali 3 หลายเดือนก่อน

    Zaku mutu da bakin ciki shi mlm kabiru Gombe yafahinci mu musulmai ne ba kafiraiba duk zafin wani malamin izala a Nigeria babu wanda yakai shi Amman yanzu yafahinci mene addini shiyasa

  • @AbbaniMuhammad-to4ml
    @AbbaniMuhammad-to4ml 3 หลายเดือนก่อน +1

    Dr idris kaceyin photo haramonne amma gashi kana video kai yakamata kafadi na video kuma

    • @ishaqibrahimyerima3591
      @ishaqibrahimyerima3591 3 หลายเดือนก่อน +1

      Idan kai dalibin ilimi ne baza kayi wannan maganan ba, Malamai sunyi bayani kuma sun banbance tsakanin pictures da videos.

    • @mustaphayusuf5339
      @mustaphayusuf5339 3 หลายเดือนก่อน +1

      Yaushe suka yi magana ai video ma yafi hoto . Hoto da video na dauka shine malamai suka yi bayani amma babu sabani wajen zane

    • @YahuzaAly
      @YahuzaAly 3 หลายเดือนก่อน

      Masha Allah wannan gaskiya ne dan uwa​@@mustaphayusuf5339

    • @MuhammadUsman-l8y
      @MuhammadUsman-l8y 3 หลายเดือนก่อน

      Kaje jami'atul islamiya na madina kayi karatu zaa banbance maka

    • @mustaphayusuf5339
      @mustaphayusuf5339 3 หลายเดือนก่อน +1

      @user-gl1ex5ou7w kai can kayi karatu ne ai mu abokan mu da kannan mu da ɗaliban mu da yawa sun dade da gama jami'atul madina. Koni kaina naje Nayi muqabala a jami'atul madina 2013 amma na samu matsala wajen cike form yayin da na dawo Nigeria saboda na wuce two weeks wajen cike form din sakamakon wata tafiya da na kara yi

  • @IbrahimilloMalam
    @IbrahimilloMalam 3 หลายเดือนก่อน +1

    Him

  • @mustaphazakariya5463
    @mustaphazakariya5463 3 หลายเดือนก่อน

    Idan ba jahilci da son zuciya irin na dr,jaki bameyasa zaka fassara qahru da tozartarwa??????

  • @AbbasMohammed-pp4dt
    @AbbasMohammed-pp4dt 3 หลายเดือนก่อน

    Agaskiya na dade inga abinda ya sosa zuciyata kamar wannan

  • @djjbril4645
    @djjbril4645 3 หลายเดือนก่อน

    Mhhh mussulmin nageria rabuwar kanunku da ita yansiyasa suke amfani amman kuchigaba

  • @TahirouAssim
    @TahirouAssim 3 หลายเดือนก่อน

    Kaima Kana nouna banbanci

  • @MdassirIbrahimMuhammad
    @MdassirIbrahimMuhammad 3 หลายเดือนก่อน

    Kanku akeji kawarijawan banza

  • @aboumaharadjimammaneabouma5249
    @aboumaharadjimammaneabouma5249 3 หลายเดือนก่อน

    Malam Abdul Aziz kuma yace kada kiyayya ta hana ku yima wasu adalci

  • @ibrahimusman8093
    @ibrahimusman8093 3 หลายเดือนก่อน

    Wlh wlh Idris dutsin tanshi shaidanine, duk abinda zai yi sai soki wani

  • @muhammadkabir1146
    @muhammadkabir1146 3 หลายเดือนก่อน

    Mtswwwwww

  • @jamiluadamumagaji7315
    @jamiluadamumagaji7315 3 หลายเดือนก่อน

    Ni gurina kabiru dansiyasane siyasarkuma ta addini, addinin kuma na saudiya, dayawanku bazaku gane abibda nake fadaba amma zanyi dalladalla , itadai kasar saudiya matsalarta da malaman Nigeria daya che kokuma inche malaman izala, gayadda abinyake itadai saudiya tanason kan kungiyoyin musulmi yahadu a Nigeria masanma izala da darika saboda idan suka hadakai to zasuyimasu wani aiki na kwangila kuma izala takarbi kwangilar amma takasayin nasara itakuma saudiya tagano matsalar wato matsalar rashin hadewar izala da darikane atakaichedai maganar yaki da yan shi ane sudai izala sunazargin darika da warware kiyaiyar shi a dasuke kullwa achikin zukatan ja ma a shiyasa saudiya takeso tahada kansu shikuma kabiru sai yafara da yabon yandarika daga yanzu zakuga abinda zaifaru nangaba Allah yakiyaye ameen

  • @AbA-ju7sv
    @AbA-ju7sv 3 หลายเดือนก่อน

    Ɗan bidi'a ba a yabansu

  • @AjhdJde
    @AjhdJde 3 หลายเดือนก่อน

    haba Dr jaki danjaka wawajaki kaidashegene dashegiya wawajahili kaidakolarabci bakaiyaba😂😂😂😂

  • @MohamedKebeer
    @MohamedKebeer 3 หลายเดือนก่อน

    Gaskiyane malam

  • @AbdourahamaniAli-kj4bk
    @AbdourahamaniAli-kj4bk 3 หลายเดือนก่อน

    Wlh kay souron allah dk jaki

    • @ليثوسام-غ1ك
      @ليثوسام-غ1ك 3 หลายเดือนก่อน

      Ubanka shine jaki uwarka Kuma jaka dan jahila

  • @muhammadbukarmuhammad178
    @muhammadbukarmuhammad178 3 หลายเดือนก่อน

    Dr jaki Mai Tau hidi kariya Mai Saka hijabi ya gudu

    • @yahayasamira3865
      @yahayasamira3865 3 หลายเดือนก่อน

      Sai kayi bayani agan allah

    • @MuhammadUsman-l8y
      @MuhammadUsman-l8y 3 หลายเดือนก่อน

      ​@@yahayasamira3865 Wannan gaskiya ne

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 3 หลายเดือนก่อน

    Dr jaki maqaryace ni

  • @BashirMuhammad-fi8rn
    @BashirMuhammad-fi8rn 3 หลายเดือนก่อน

    Dj jaki wawwa

  • @MohammadIbrahim-dr9gw
    @MohammadIbrahim-dr9gw 3 หลายเดือนก่อน

    Dr.Jaki😂😂😂karya kakiyi munafiki Dan jaki

    • @Alhajigana-fm4ho
      @Alhajigana-fm4ho 3 หลายเดือนก่อน +2

      Rasujarima baban jakuna😂😂

    • @AbA-ju7sv
      @AbA-ju7sv 3 หลายเดือนก่อน

      Baban kane da mamanka

    • @AbdourahamaniAli-kj4bk
      @AbdourahamaniAli-kj4bk 3 หลายเดือนก่อน

      Wlh mounafiki ne dr jaki

  • @AbdourahamaniAli-kj4bk
    @AbdourahamaniAli-kj4bk 3 หลายเดือนก่อน

    Mounafiki allah wlh wlh wlh kay dr jaki bakasoro allah wlh

    • @issaabubakarmuhammed6073
      @issaabubakarmuhammed6073 3 หลายเดือนก่อน +1

      Meyefada wanna gsky bane inaga kaine munafiki ananunama haryan gsky kaikuma kayi zurfu a aikata barna Allah yaganardakai gsky

    • @ليثوسام-غ1ك
      @ليثوسام-غ1ك 3 หลายเดือนก่อน

      Aito bajaki irin ubanka da uwarka jaka dan shegiya dan jahila Allah yatsinewa uwar da tahaifeka

    • @issaibrahimomorou2122
      @issaibrahimomorou2122 3 หลายเดือนก่อน

      Karya kakeyi azzalumi

    • @ليثوسام-غ1ك
      @ليثوسام-غ1ك 3 หลายเดือนก่อน

      Amma kaima ahaka kamar dattijo amma Babba da jakane darajar girmankane yasa bazan zagekaba

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 3 หลายเดือนก่อน +1

    Dr jaki ba ya dakunya

    • @NrsKDDano
      @NrsKDDano 3 หลายเดือนก่อน +5

      Kasan Jaki na daya shine uban daya kasa bawa dan sa Tarbiyya da ilimi, ya bar shi yna zagin manyan malamai...
      Allah ya sakawa Dr Idris da alkhairi, Rana mai rabawa kowa aiki..

    • @alhajimusa5504
      @alhajimusa5504 3 หลายเดือนก่อน +2

      ai dama daga kin gaskiya sai bata kai mai zagin dr kaji tsoron allah

    • @munirmusadtv928
      @munirmusadtv928 3 หลายเดือนก่อน +2

      Do you know if you disrespect someone else father is just like you disrespect your father

    • @suleimanisah918
      @suleimanisah918 3 หลายเดือนก่อน +1

      Dr ubanka ma baya dakunya

    • @oumarouSani-pi3tx
      @oumarouSani-pi3tx 3 หลายเดือนก่อน

      Duk wanda ya zagi dr idriss akan wannan sigar tabbass har duniya ta kare bazai taba karban gaskiyaba