MUQABALA TSAKANIN SHUGABAN NIN TIJJANIYA DA IZALA NA KASASHEN TURAWA AKAN NEMAN TEMAKON ANNABI S A W
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 5 ก.พ. 2025
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @tazkiyatv1073
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Allah yasa annabi s.a.w yacecemu . Allah yakaramana kaunar manzan Allah s.a.w
Tijjaniya ikon Allah ♥️
Allah y shaka da alkairi malan
Allha hu akbar dama ita gaskiyar guda dayace Allha yakara muna son monzon Allha S , L,W ❤❤❤
Gaskiya bame tamako se allah allah ka karawa annabi darajja
Izala masu mumunar fahimtar, Allah ya shiryeku
allahu akabar munaneman taymakon annabi allah yasa mucin ceton annabi
Kusaihadisi dazaitaba annb a s w shine ingattace Allah wadarai
Allah shirya Ku izzala , mukuma Allah tsaremu da sherin izzala
Allah ya rabamu su tijjani ya hada mu da manzon Allah. Sunna sak bidia Sam.
Amin Bijahi Rasulillahi Sallallahu Alaihi Wasallam
Masha ALLAH mudai Muna Neman taimaku ANNABI
❤❤ma Sha Allah
💖 S 💖 A 💖 W 💖💖
Masha Allah Sallallahu alaihi wasallam Allahu akbar Kai jama'a wlh Yan izala makakku ne yawancin su🤣😂🤣😂🤣
Masha Allah! Muna neman taimakon Manzon Allah.
Mushriki ka tuba
Masha Allah nima ina Neiman taimakon manzon Allah
Tijjaniya ❤❤❤❤
Albani yakawo rudani wllh Allah yaisa bamuyafeba
Thank you very much
Albani balamin hadisibane
Ni najima ina sawraran muqabala amma ban tabajin dan izala yakawu hujja ba me kayw sai bakar jayaya allah yaqara stare musulmans daga sharin izala lahawla walakuwata ilbilah
Amin Summa Amin
Amin
ماشاء الله تبارك الله ♥
Wllh bakamar kowa yakeba
Duk hadisin girmama Manzon Allah ba zai taba ingantaba agurin dan Izala.
Ashe Ka Ganosu Haka Suke Yan Iska
Subhanallah Allah shiryesu
Sherrin Dan izala kenan yache hadisi Bai ingantaba yan iska
Ba zagi akace ba mlm karatu ake me abun fada baya xagi
Tijaniya gaskye ne
Albany ba malamin hadisi bane ka koma makaranta malam ko ka iya gayamini malamin Albany guda ɗaya tak?
🤲🏻🤲🏻🤲🏻
Allah muke roko yakawo hadin kai a tsakanin musulmiai.
Amma banajin za'a iya fahintar juna tsakanin y'en darika da wahabiyya madama wasunsu suna daukan manzan Allah S L W S mutunne kamar kowa,yamutu shikenan bayan yamutu,temakonsa yatsaya anan.
Wannan tunanin aksi' fahimtar y'en darika ne,gusawarsa berage manzalinsaba da mukamin sa ba.
Yadda yake aduni haka yake a lahira.
أن الله تعالى يفعل ما يريد
Muna godi ya
Haryaw Muna tambaya waye malamin albani
Ubankane malaminshi
ااا
ااااا
Tunada yasabama ra,ayinkuba,Dawson zuciyarku,ko ?
Mahainta meyasa kuke yankewa
Meyasa ne se asaka video din baya wadata, wannan ai bayi da banbanci da audio😢
Kugyara videon ku baida kyau
ماشاء الله تبارك الله ❤❤❤