Assalamou allaikoum malan allah ya kara tsoron allah ya kara ilimi hukumci zakka nayi kassuwa nasamou alkhairi ya tsantsaci yan hidda zakka kai tsayè koko sai shekara ta cika allah ya bad a lafiya da nisan kwana daga Nijar
Masha'Allah tibarikallah Allahu'Akkubar Allahamdulillah malam Allah yakarawa rayuwarka Albarkah Allah yajikan magabatanmu ameen ya Rabbil Alameen 🤲🤲🤲 wlh nakaru sosai dajin wannan wa'azin medimbun tarin Albarkah ❤❤❤❤❤❤ malam Allah yakaraka nisan kwana da tsoron Allah 🤲🤲🤲🤲🤲
Assalamu alaikum Malam ni sunana Yusuf kuma Dan kofar wambaini. Na nemi auren yar baba sale mai 'yan mari zaren tudu sharifai 2013. bansamu aurentab wannan yasa na samu matsala dasu. Sai sukaimin sihiri nabar gida yanzu kimanin shekara goma sha daya. Nayi duk kokari nanemi wani auren amma sai sulalata.sun cedani badai nayi aureba saidai nayi zina wato saidai naje gida ashawo. Har kirista ma nemi aurenta sunshiga sun bata lallai saidai nanemi karuwai. kuma duk inda nawuce ko nake mu'amala sai sun batani sosuke suganni nikadai kamar Maye ba mai yi mini magan. to malam gashi zuwa wajen boka haraminne to Wane mataki yakamat na dauka.Don wallahi na tsananin son nayi aure.na gode Allah yasaka da alkhairi malam
Kayi ta addu'a, addua bata bar komai ba kuma rayuwar ka ba a hannusu take ba rayuwar ka tana hannun ALLAH idan lokacin auren ka yayi ba Wanda ya isa ya hanaka..karki yarda da abunda suke cewa akan ka kayi imani da ALLAH kawai
Salamou Malan .ni kouwa Matata ..n'a toura faranca to yanzou ta Farah juin dadi faranca..Malan tâche in sake ta .ba wata massala ni da ita ..wallahi Malan tâche ita tasakeni..iya yenta sounyi magana abin yafi sou karfin sountche in tu hakouri..ta sapi douniya..chin matche n'a sakan mijinta
Masha Allah
Masha Allah Allah ya saka da alkhairi malam muna godiya
Jazakhallahu’khairan mallam
Allāh SWT ya bāmu ikon riko da Gaskiya; Allāhumma Aameen 🤲
Mashallahu I have learn à lot
Malam inaméma fatawa
Aslm malan ma sha Allah muna godiya Akan keyamal leli wan nan surak itakadaice akekarantawa kokodai
Jazakallahu bi khairin
Allah ya jikan iyayanka darahama Ameen ya allah
Jazakallahu kairan
Assalamou allaikoum malan allah ya kara tsoron allah ya kara ilimi hukumci zakka nayi kassuwa nasamou alkhairi ya tsantsaci yan hidda zakka kai tsayè koko sai shekara ta cika allah ya bad a lafiya da nisan kwana daga Nijar
Masha allah Ameen ya allah 🤲🏼🤲🏼🤲🏼🥰🥰
Sakallahu kairan
Allah yasakawa malam yaqara kaifin basira Amiin
Masha Allah ❤❤
Barakallahu fika
na,am ya sheik Allah ya kara girma
Allah ubangiji ya Saka da Alkhairi malam
Pls how can I get sheikh daurawa’s number
Allha yasaka da kair
Allah akabar
Djazakalah khair ma chaa Allah tabarakalah
Masha'Allah tibarikallah Allahu'Akkubar Allahamdulillah malam Allah yakarawa rayuwarka Albarkah Allah yajikan magabatanmu ameen ya Rabbil Alameen 🤲🤲🤲 wlh nakaru sosai dajin wannan wa'azin medimbun tarin Albarkah ❤❤❤❤❤❤ malam Allah yakaraka nisan kwana da tsoron Allah 🤲🤲🤲🤲🤲
Masha Allah Allah yasaka da alkhairi
Allah akbar ❤
Alhamdulillahi
🕋🤲🏻🤲🏻🤲🏻
masha Allah ❤❤❤
Masha allah
MashaAllha ❤❤
ماشاءالله
ALLAH YA SAKA DA ALKAIRI
Allah yasaka da alkairi
❤❤❤❤❤TUBARKALLAH
Saw❤saw❤saw❤saw❤saw❤saw❤saw❤saw❤
❤❤❤
Mungode mallan
Assalamualaikum
Dan Allah Ina son no ma'am
Mom munagodiya Allah yasaka da Alkhair
Assalamualaikum mlm
Ba ayi da la asr...?
Allah ya saka maka da Alkhairi ya Jikan Mahaifa
Assalamu alaikum warahmatullah ,Ina neman number malam DanAllah .
Allah ya qara lafiya da nisan kwana mallam
Mallam l have a question
Allah ya Kara wa malam lafiya
Aslm mu alai kum yanzu ansami wanan kudin buga wanan abin ko har yanzu
Aslm mlm muna godiya nikuma matsalata wlhy mlm kishiyarmuce munyi munyi akan mudaina gaba muna magana daita anm abin yaki Kuma wlhy matsalan daga ita Amaryanmu ne batajin maganan mijinmu Shima yayiyai anm abin yaki mlm Dan Allah katemaka mana Koda Kiran mijin namu kodaiji maganan m
Malm. Allhu. Yasaka. Da. Allkeri
🤭🤭🤭🤭🤭
Jazakallahu khairan malam
My name is Zainab
I am a single girl when ever a man confront me about marriage l always feel hate.
Please add me in your dua.
Mm
Allah yadaukaka musulunci akan kafirci
Ameen ya hayyu ya qayyum
Assalamu alaikum Malam ni sunana Yusuf kuma Dan kofar wambaini. Na nemi auren yar baba sale mai 'yan mari zaren tudu sharifai 2013. bansamu aurentab wannan yasa na samu matsala dasu. Sai sukaimin sihiri nabar gida yanzu kimanin shekara goma sha daya. Nayi duk kokari nanemi wani auren amma sai sulalata.sun cedani badai nayi aureba saidai nayi zina wato saidai naje gida ashawo. Har kirista ma nemi aurenta sunshiga sun bata lallai saidai nanemi karuwai. kuma duk inda nawuce ko nake mu'amala sai sun batani sosuke suganni nikadai kamar Maye ba mai yi mini magan. to malam gashi zuwa wajen boka haraminne to Wane mataki yakamat na dauka.Don wallahi na tsananin son nayi aure.na gode Allah yasaka da alkhairi malam
Kayi ta addu'a, addua bata bar komai ba kuma rayuwar ka ba a hannusu take ba rayuwar ka tana hannun ALLAH idan lokacin auren ka yayi ba Wanda ya isa ya hanaka..karki yarda da abunda suke cewa akan ka kayi imani da ALLAH kawai
😊😊😅😅❤
Salamou Malan .ni kouwa Matata ..n'a toura faranca to yanzou ta Farah juin dadi faranca..Malan tâche in sake ta .ba wata massala ni da ita ..wallahi Malan tâche ita tasakeni..iya yenta sounyi magana abin yafi sou karfin sountche in tu hakouri..ta sapi douniya..chin matche n'a sakan mijinta
Mace bata sakin miji.. ka cigaba da addu'a, Allah ya maka zabin alkhairi
❤❤❤❤❤❤❤
شضشششششششضضضضضضضضضضضضشضض++ض+ضض+ضضضضضض
Kaci gaba da addu'a . Allah zai musanya maka da wace tafi alkairi InchaAllah
❤
Ae. Malm. Bazasoyafaciruwaba. Sideiadamotuwa. Dukaduniyatayi
Thank's a lot
0and pìioi
I will need this Loan InshaAllah will pay within time
Allah yagara lfy
Masha Allah
Jazakalahu khairan
Masha allah
Allah ya sakamaka da mafificin alkhairi, amen