Zaharaddeen Sani ya chashewa Hadiza Gabon kan shawarar da ta bawa mata masu son shiga harkar film

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 มิ.ย. 2024
  • Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
    Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
    --
    #UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
  • ภาพยนตร์และแอนิเมชัน

ความคิดเห็น • 348

  • @abdussalamhalima4873
    @abdussalamhalima4873 29 วันที่ผ่านมา +5

    don Allah karki bashi amsa ki rabu dashi hasadane

  • @user-sn6zf6dg8c
    @user-sn6zf6dg8c 29 วันที่ผ่านมา +4

    Gaskiya zharaden dama Akau wata Akasa

  • @SulaimanSms-md3qx
    @SulaimanSms-md3qx 22 วันที่ผ่านมา +1

    Abin da zaharaddini gaskiya ita kuma gabon nasiha tayi itama akan dede take Allah kashiryemu gaba daya

  • @saniali7317
    @saniali7317 29 วันที่ผ่านมา +2

    Wayyo hadiza Gabon my heart, Kitayin hankouri, wasu mutane bassason gaskia

  • @ummidaddy8362
    @ummidaddy8362 18 วันที่ผ่านมา

    Maganar gabon Gaskiya ce Kuma kin burge ni da Kika iya fadar Gaskiya Allah ya kara Bamu ikon gane Gaskiya tayi magana ne sbd Ita uwa ce kuma kin cika uwa ta gari sbd kece Kikasan asalin darajar haihuwa Kuma Kika amsa sunan iyaye

  • @user-er8zx8ts5m
    @user-er8zx8ts5m 29 วันที่ผ่านมา +2

    Wallahi duk abinda yafada gaskiya ne ❤❤❤❤

  • @NaziruawwalUsman
    @NaziruawwalUsman 29 วันที่ผ่านมา +2

    Gaskiyane wllh oga zaharadden

  • @NeenaNana-gh6lr
    @NeenaNana-gh6lr 28 วันที่ผ่านมา +1

    Wlh gaskiyar Zaharadeen wlh

  • @abbajatosaleh16
    @abbajatosaleh16 23 วันที่ผ่านมา

    Ikon Allah...

  • @adamuahmadu9806
    @adamuahmadu9806 28 วันที่ผ่านมา +2

    Ai excellency an zageshi an gama Hadiza kiyi haguri

  • @KhadijaMuhammad-xn3xz
    @KhadijaMuhammad-xn3xz 29 วันที่ผ่านมา +3

    Kai Allah kyauta amma dai dama kanada haushinttane aranka Dan amaganan datayi Banga abunzagi ba to nikamma aganina Kainema yanzu kanuna rashin tarbiyan

  • @tahiryyibrahimmn1150
    @tahiryyibrahimmn1150 29 วันที่ผ่านมา +2

    Gaskiya zahradden babu komai acikin maganarka sai kiyeyya da hassada da sharri amma Allah yasakawa hadiza

  • @user-sk1yg4ou3p
    @user-sk1yg4ou3p 29 วันที่ผ่านมา +2

    Gaskiya ta cika iyayi

  • @mariama7666
    @mariama7666 29 วันที่ผ่านมา +24

    Gaskiya zaharadeen baka saurari bayanin Gabon ba da kyau.itafa ba tace Haka ba.sai dai in daman kana neman dama na ka zageta.

    • @iliyasumadam683
      @iliyasumadam683 29 วันที่ผ่านมา +2

      Kedaici baki fahimce ta ba amman wllh zaharaddin gaskiya ya faɗa wllh abinda suka faɗa ita da raiya sun bani mamaki wai baza su iya auren ɗan Film ba

    • @mohammedadamumohammed-ch9in
      @mohammedadamumohammed-ch9in 23 วันที่ผ่านมา +1

      To zaharaddin maganarka akwai kanshi gaskiya ammafa kazake dayswa😂

  • @isahdansaurayi
    @isahdansaurayi 28 วันที่ผ่านมา +1

    Zaharaddini fa yafara Tafsiri ikon Allah the king of Tauhid 😂😂😂😂😂

  • @MahadouSalif
    @MahadouSalif 27 วันที่ผ่านมา +1

    ❤❤❤❤❤❤inchallah hou kamargobene mouyi aure da hadiza aliy gabon nine mahamadou Salifou ibirahima nizani aure ta hadiza R baba aliy gabon matar mahamadou sale ce nikesonta nachiryadazama da hadiza R baba garamdakam yariyar hadiza nizani chafemiki hawayanki ki a je hankaliki konce nizani aureki

  • @laifihanjine1428
    @laifihanjine1428 29 วันที่ผ่านมา +14

    Zaharaden dama wawa ne mgn kamar mai cin ƙashi

    • @user-nd9ih3yl9w
      @user-nd9ih3yl9w 29 วันที่ผ่านมา

      Gaskiya baye da wayyo , dama ya na ji hawchi ta ne

    • @user-sm8nz4zh1m
      @user-sm8nz4zh1m 29 วันที่ผ่านมา

      To😮 wannan mutina lafiyashi kuwa dama kanajin haushinta koh 😮😮😅

  • @zaharsani
    @zaharsani 28 วันที่ผ่านมา +2

    Maganar zaharaddeen pha gaskia ce!

  • @haliruisah5926
    @haliruisah5926 25 วันที่ผ่านมา

    He told her the truth wallahi ai wannan rainin wayone

  • @samailaumar9843
    @samailaumar9843 29 วันที่ผ่านมา +6

    Kajifa wani kuma, kawai Dan ta fadi Gsky tace kada kishigo ita ai tasan meyasa

  • @Neutral934
    @Neutral934 29 วันที่ผ่านมา +4

    Wanda bai san rigimar Amina Amal da Hadiza gabon ba ba zai san abinda Zaharaddini sani ke faɗa ba Allah yasa mu dace

    • @memesglamour780
      @memesglamour780 29 วันที่ผ่านมา

      Gaskiya

    • @mahirubilquran
      @mahirubilquran 29 วันที่ผ่านมา

      Dan Allah! bar wannan xancen kada kataso da mummunan musibar da tariga ta wuce

    • @Neutral934
      @Neutral934 28 วันที่ผ่านมา

      @@mahirubilquran A ina ta wuce bayan ga bidiyoyi nan a TH-cam ? Kar ka mai damu ƙananan yara malam nan fa media ce ba ɗaki ne daga cikin ɗakunan gidan ka ba

  • @MrsNas
    @MrsNas 29 วันที่ผ่านมา +16

    Mudai gabon tafadi gaskia kuma mun dauka

  • @user-zf1hu4hy8x
    @user-zf1hu4hy8x 28 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya zaharaddime bakada gaskiya hadiza tafika gaskiya

  • @HajiyaMaryam-qe4rm
    @HajiyaMaryam-qe4rm 29 วันที่ผ่านมา +2

    Wallahi dama yanajin haushin ta Kuma uwata ta fada gaskiya

  • @nadiaalmoustapha8397
    @nadiaalmoustapha8397 29 วันที่ผ่านมา +12

    Gaskia fim ya ma hadiza Gabon komai amma fa Gaskia ta fada ah toh.

    • @iliyasumadam683
      @iliyasumadam683 29 วันที่ผ่านมา

      Wllh gaskiya kafaɗa ina bayaka 💯+💯 basa kyautawa ko kaɗan nayi burin zama ɗan Film Allah baiyiba ko ince babu abincina aciki ko kuma lokaci ne baiyiba amman wllh koyanzu ƴata ko ɗana sukace sunada sha'awar yin Film in Sha Allah zankaisu suyi zan khaima Ali Nuhu ko Adamu jikokin su indai muna raye kuma sunnuna suna so to angama

  • @OusmaneAliMaikouka
    @OusmaneAliMaikouka 26 วันที่ผ่านมา

    Maganar Allah gabon batada laifi anma shima zaharadeen ko fahimce shi gaskiya

  • @user-jg9ul2zl3d
    @user-jg9ul2zl3d 28 วันที่ผ่านมา

    Gabon tayi gaskiya, dama can zaharaddeen akwai wata a kasa

  • @morganam3210
    @morganam3210 29 วันที่ผ่านมา +5

    Masha Allah Allah yasa mudace

  • @abdulsamadbamalli4302
    @abdulsamadbamalli4302 27 วันที่ผ่านมา +1

    Zaharaddin sani gaskiya bakasan maganan da kakeyi, hadiza ta fada maku gaskiya duk kun haukace. Allah ya saka miki da alkhairi anty hadiza

  • @MdKampala
    @MdKampala 29 วันที่ผ่านมา +3

    Wlh zaharaddin kai mahassadine kanawa hadiza hassada

  • @nurabala893
    @nurabala893 24 วันที่ผ่านมา

    This guy said the true story and I believe him

  • @SaddamonemanBalarabe
    @SaddamonemanBalarabe 19 วันที่ผ่านมา

    Hi said the truth

  • @habbakarauwal8690
    @habbakarauwal8690 22 วันที่ผ่านมา

    Ehaka takenufi said me Allah yaqara karemana khdiza Allah yasa mudace yasa mucika daimani

  • @HamzaAbdou-gp7li
    @HamzaAbdou-gp7li 25 วันที่ผ่านมา

    A gaskiya ni banga laifin abunda hadiza domin tan bayarta ankayi mi ce ce shawarata game da harkan film tace wa'anda suke ciki tana musu fatan alkairi wa'anda busu shigo ba tace shawarata agare su karshi shigo zaharadini bai kamata kashito kana nuna facin ranka busa abunda ya Shahi jama'a allah shi kyauta Hadiza Gabon allah shi tsar ki amin

  • @FadimatuYakubu-up3nn
    @FadimatuYakubu-up3nn 26 วันที่ผ่านมา

    zaradden gaskiya kafada Idan mace takama kanta baabunda zai canja Masa rawuya

  • @SharifsagirudanlarabawaAAbduls
    @SharifsagirudanlarabawaAAbduls 29 วันที่ผ่านมา +9

    Allah yasakawa hadiza gabon da alhairi shi wanna wawane shashasha ita bazagi tayiba bakama suna tayiba shikuwa dayake mai mummunan zato ne kuma dama dama yasan shi mutumin banza ne bayason adaina fasiqanci daba fasiqi bane sai yace hakane amma idan miji yazo miki kiyi aure kai wallahi sani fasiqine kai bamai son cigaban addiniba maison cigaban al,adane

  • @user-fw5ew5rl3x
    @user-fw5ew5rl3x 27 วันที่ผ่านมา

    Assalamu alaykum waraha matullahi ta'ala wabarakatu" Dan ALLAH dan darajar ANNABI, kuyi hakuri kubar wannan maganar tsakani da ALLAH Zahraddeen Sani super star ne, kuma abunda ya fada yayi gaskia, haka abunda Hadiza Gabon ta fada super star ce kuma itama tayi gsky, kawai dai rashin fahimta ne, amma kowa yayi hakuri dan darajar annabi.

  • @omaryons1959
    @omaryons1959 29 วันที่ผ่านมา +3

    Ku jahilai zarandeen sani ya fadi gaskiya amma dayake bakwa tsoron Allah shine zaku rika zagin shi

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 29 วันที่ผ่านมา

      Gaskia ta fada kuma saboda ta shiga bashi yake nufin abin yanada kyau ba Kuma shi ta Kare masa ne saboda sharrin film yafi alkhairin sa yawa. Kuma shi mutumin banza NE da har yake cewa zai Kai yarsa Kuma kowa ya sani aure ilimi yafi wannan film din da lalata da da kuke so.

  • @fatimausman616
    @fatimausman616 29 วันที่ผ่านมา +4

    Gaskiya wannan dai da biyu dama jiranta kakeyi gashi kasamu dama, ta haifi Yara goma sai kace wata a kuya, gaskiya baka kyauta mataba hadiza tanada kirki wlh

  • @Sapiya-qs4im
    @Sapiya-qs4im 24 วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤

  • @enthusiant2638
    @enthusiant2638 29 วันที่ผ่านมา +3

    Ka daina yi mata hassada ,abinda ta fada gaskiya ,ko me zaka yi
    Shawara ta gari ta bayar in ka yarda da kanka ba ka da wani,abun damuwa
    Allah ya saka miki Gabin
    Ya baki miji Nagari

  • @RukayyaAliLawan
    @RukayyaAliLawan 25 วันที่ผ่านมา

    Allah dai yashiryar damu Baki daya

  • @user-ny6zr7eg8m
    @user-ny6zr7eg8m 28 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya ne ta fada suya Allah ya mudace Amin

  • @abdulrahmanshehugwadabe7464
    @abdulrahmanshehugwadabe7464 28 วันที่ผ่านมา

    Ubangiji allah yakasheku a film allah yatasheku afilm

  • @umarmadugu4611
    @umarmadugu4611 28 วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤❤❤😊

  • @BintaMuhammad-mv6it
    @BintaMuhammad-mv6it 28 วันที่ผ่านมา

    Kumafa gaskiya ta fada , Dan ba'asan gaskiya

  • @mohammedahmedsani9717
    @mohammedahmedsani9717 26 วันที่ผ่านมา

    Wawa

  • @allahyasakaffaracefigry699
    @allahyasakaffaracefigry699 22 วันที่ผ่านมา

    Barama meyakawo rami maganar hadiza gaskiyace karara

  • @aliyusani9199
    @aliyusani9199 13 วันที่ผ่านมา

    wllh weither to accept it or not zahradden utterances are on right track.

  • @nanafidausimohammad8940
    @nanafidausimohammad8940 29 วันที่ผ่านมา +6

    Allah sarki zarahadden karkadamu zataganyaceka kishi phone stone

  • @user-ji7dh7di2s
    @user-ji7dh7di2s 28 วันที่ผ่านมา +1

    Zaharaddeen harda harda jikoki😂😂😂

  • @user-yv7cy4qd4s
    @user-yv7cy4qd4s 21 วันที่ผ่านมา

    Gasikiya ne tafada wlh saï gabon

  • @user-vt7gr3mc2k
    @user-vt7gr3mc2k 26 วันที่ผ่านมา

    Off cause 😊

  • @aishahassan3568
    @aishahassan3568 29 วันที่ผ่านมา +6

    ALLAH sarki gabon, ALLAH yabaki hakurin juriya,kundai ga disadvantage din yanxu.

    • @safiyaabdulrahman6167
      @safiyaabdulrahman6167 29 วันที่ผ่านมา

      Ba wanin nan...
      A kashin maganan shi...
      Na yarda da 70%...
      Why will U feed on a business and speak bad about it...
      Haba mana

    • @fodioyahaya7506
      @fodioyahaya7506 29 วันที่ผ่านมา

      ​@@safiyaabdulrahman6167ji wani shikuma,
      Kaicho

  • @abdulsamadbamalli4302
    @abdulsamadbamalli4302 27 วันที่ผ่านมา +1

    She knows the mistake she did and don't want other to do the same shiyasa ta fadi gaskiya Amma ba Allah a ranku. Mun gode anty hadiza Allah ya yafe miki zunubanki. Darajanki ya karu a idan duniya❤️

    • @aliyusani9199
      @aliyusani9199 13 วันที่ผ่านมา

      but the way she's deliberating about the issue is highly distanced.

  • @abdoulwahidichaibou
    @abdoulwahidichaibou 27 วันที่ผ่านมา

    Bashida hankaline wannan

  • @mariekoini5065
    @mariekoini5065 29 วันที่ผ่านมา +1

    Gaskiyar shi

  • @zoubeiroumahamanaminata520
    @zoubeiroumahamanaminata520 26 วันที่ผ่านมา

    Gaskia Zaharadeen djahili né😢

  • @BilkisuAhmadAbdullahi
    @BilkisuAhmadAbdullahi 29 วันที่ผ่านมา +6

    Ni kuma rigar da rayya tasa batai mata kyau ba😢kai zaraddee gaskiya ba ka kyautaba kuma ku gurin hukamq akaje baka da gaskiya
    Itafa batace yan iska ba kaine kace hk

  • @abdoulrachidchaibou8191
    @abdoulrachidchaibou8191 25 วันที่ผ่านมา

    Hassada Malam😀 Allah i shiryé ka

  • @aishatshiitu8524
    @aishatshiitu8524 22 วันที่ผ่านมา

    Wlh Aisha tsamiya ba mituniya banza ceba kai dai ne mutunen banza don duk chikin yan film babu mai shiga mutunci irin tsamiya wawa kawai kai dai abbaka san abunda kakaiba

  • @safiyanusaniusman1342
    @safiyanusaniusman1342 29 วันที่ผ่านมา +17

    Kodan bata kirashi sunyi hira ba dai

    • @zainababdullahi3566
      @zainababdullahi3566 29 วันที่ผ่านมา +1

      Da alama... Amma ai daya kara hakuri 😂😂😂

    • @nabilajamilu3410
      @nabilajamilu3410 29 วันที่ผ่านมา

      Shine kawai

    • @user-nd9ih3yl9w
      @user-nd9ih3yl9w 29 วันที่ผ่านมา

      Katia baban tu tunani nan wurin, y’a na ji hauchin ne don bâta Kira chi ba kamar sawuran jarumaye

    • @shafaatuhalilu3083
      @shafaatuhalilu3083 29 วันที่ผ่านมา +1

      @@user-nd9ih3yl9w shi jarumi ne ko jemage 😆 haka jarumai suke be be kyauta ba wlh

    • @user-nd9ih3yl9w
      @user-nd9ih3yl9w 29 วันที่ผ่านมา

      @@shafaatuhalilu3083 gaskiya ne na yarda jamaje ne domin baye ma saurari abin da ta fada ba

  • @adamadam3860
    @adamadam3860 26 วันที่ผ่านมา

    Allah ya shiryeka zaradin sani ashe kai jahiline

  • @raheemabdu1601
    @raheemabdu1601 27 วันที่ผ่านมา

    Idan Hadiza bata taba hira da wanan mutumin ba toh wanan shine dalili yana da haushin bata taba hira dashi ba shine kawai sanan kuma yana musu hassada don Allah yayi musu arxiki har suna iya xuwa wata kasa shi kuwa daga Kaduna sa Kano shine kawai Allah ya rabamu da ciwon xuciya

  • @MamanumarUmar
    @MamanumarUmar 26 วันที่ผ่านมา

    ❤😢

  • @hadizaadamusaidu6313
    @hadizaadamusaidu6313 28 วันที่ผ่านมา

    Ikon Allah me yayi zafi haka Dan ta fadi gaskia shikenan sai ka zage ta yar iska har da aibata ikon Allah har gori
    Hadiza Gabon kar ki yadda wlh ki kaishi kotu kawai

  • @adamouamadou9049
    @adamouamadou9049 29 วันที่ผ่านมา

    Aslm da fatan kuna cikin koshin lafiya to ubangiji yakara ma annabi rahama . To Malam Zaharadeen a wanan filin kowa yanada dama ya fadi albarkacin bakin sa ra'ayi ne Kuma Hadiza yaw itace keda tabbacin bada labari na masana'atan film domin ta rayu sossai a ciki badan ta Sami komi a film ba ne bazatayiwa al'umma adalci ba kowa ce sana'a tanada Riba Kuma tana da illa to mine layfin Hadiza domin tagaya ma al'umma illolin sana'ar film Kuma shawara ta bada dubara naga mai hawan kura . Marmakon kazo da zage zage da kakawo muna hujjijin alkhairin da kecikin film to da munyi ayki da hankullan mu sai mu tattance amma kashe idan mutum baida tacewa sai yadoki zafi yayita zage zage abanza . Niday Gargadi ga Hadiza dan Allah karki tankamasa nagaba yayi gaba Kuma Allah ya sakamaki da alkhairi da kokarin taimakawa sauran Yan matan da ke shawara film . Kin sawke hakkin da ke rataye dake

  • @babagambo7051
    @babagambo7051 29 วันที่ผ่านมา +3

    Sounds like this guy has a personal problem with Gabon

  • @Ibrahimaat
    @Ibrahimaat 29 วันที่ผ่านมา

    What Hadiza Gabon said is true, Marriage is better than Film

  • @mohammedahmedsani9717
    @mohammedahmedsani9717 26 วันที่ผ่านมา

    Cace bazatayi aureba inji wa

  • @Zainabtvv
    @Zainabtvv 28 วันที่ผ่านมา

    Ai Kaine mutunin banza
    Wato kaji haushi
    Za a daina kawo muku mata

  • @user-cf9dv6qf9b
    @user-cf9dv6qf9b 21 วันที่ผ่านมา

    Yan film basuda kunya لاايمان لمن لاحياءله ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @SaffiyaUmar
    @SaffiyaUmar 26 วันที่ผ่านมา

    Kai haba Allah yasa kafahimta Amma ba haka takinufiba Allah yabata miji nagari kuma auri lokacene damutuwa da auri lokacene amma yakamata kayi magana da hankali gaskiya

  • @princeabdulgermany6683
    @princeabdulgermany6683 29 วันที่ผ่านมา

    #JUSTICE FOR HADIZA GABON 🇬🇦 WALLAHI ☝🏻 YA CE ZARAFINTA ...BAFA ZAGE HADIZA TAYIBA ... TANADA INCE TAFADA .... RA"AYINTA... MEYE ABIN ZAGE .... HIGH COURT OF LAW JUSTICE ⚖

  • @SouleyMane-gv1zn
    @SouleyMane-gv1zn 29 วันที่ผ่านมา +2

    SALAM
    Allah yasa mudace

  • @babagambo7051
    @babagambo7051 29 วันที่ผ่านมา

    Gabon Allah yasakamiki da alhairi

  • @user-dq7mp8sv2t
    @user-dq7mp8sv2t 29 วันที่ผ่านมา

    Slm jarme na ina fata alchi ri👍👍👍🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲

  • @amon334
    @amon334 27 วันที่ผ่านมา

    احس كلام خديجه غابون صح صراحه

  • @Dayyab1
    @Dayyab1 29 วันที่ผ่านมา +2

    Wallah innini hadiza gabon 🇬🇦 sainaye shari’a dashe kotuni zata rabamu wlh

    • @abdulsalammuhammad9725
      @abdulsalammuhammad9725 29 วันที่ผ่านมา +1

      Wani kotun Hadiza taci mutunci Kannywood gaskiyar magana kenan

    • @memesglamour780
      @memesglamour780 29 วันที่ผ่านมา

      Ita meyasa dataga iskan cin meyasa ta zauna, da se ta zauna tabar film din

    • @hadizaadamusaidu6313
      @hadizaadamusaidu6313 28 วันที่ผ่านมา

      Wallahi Wallahi in nice ita wlh sai yaje prison

    • @mohammedlarabaibrahim5632
      @mohammedlarabaibrahim5632 22 วันที่ผ่านมา

      A'a ba anfani ta rabu dashi kawai. Allah ya bata haquri

  • @jamilaadamuy9975
    @jamilaadamuy9975 28 วันที่ผ่านมา

    Toh ai Gabon kadai bace... Najamu mu ta bayar da wan nan shawarar

  • @MdKampala
    @MdKampala 29 วันที่ผ่านมา

    Kuma insha allah hadiza tafika daraja ko alahira insha allah

  • @suwaibaabdullahi1181
    @suwaibaabdullahi1181 23 วันที่ผ่านมา

    Allah sarki hadiza miyasa bakiyi Hira dashiba .shine fa yakejin haushi fa😂

  • @halimaerena8778
    @halimaerena8778 28 วันที่ผ่านมา

    Oooo Allah😮

  • @AliyuBabaYusuf
    @AliyuBabaYusuf 26 วันที่ผ่านมา

    Slm malam zarandeen abun da kayi bashi bane ya kamata kayi kowa yana iya kuskure

  • @mohammedyunusa6765
    @mohammedyunusa6765 27 วันที่ผ่านมา

    Assalamualaikum zaharradini gasakiya hadiza aliyu tafada,kace bame aureta zain aureki hadiza aliyu

  • @MoussaAboubakre
    @MoussaAboubakre 11 วันที่ผ่านมา

    Mikuma

  • @zainafshariff454
    @zainafshariff454 29 วันที่ผ่านมา +3

    Aikuwa dee kam gaskiya ta fada kuma hk akeson mutum y zama zai fadi gaskiya ko akansa aibata ce yan film yan iska bane ta de fadi gaskiya ne

  • @SafinatRabiu
    @SafinatRabiu 27 วันที่ผ่านมา

    Wllh gaskiya tafada ai kudin batar biyakuke kuyawa barre harkace wani anabataku tunda ba addini kuke kuyawaba kuma ai bace watayi kursushigaba sha waratabayar in mutun yagadama yadauka fanin lahil hamdu amma fa dangaske gakeyatafada kuma gakiya dayace daka kinta sai bata

  • @hawwauhdaura24
    @hawwauhdaura24 29 วันที่ผ่านมา

    Allah dai yakyauta yasa mudace

  • @ZainabadejokeAdetunji
    @ZainabadejokeAdetunji 25 วันที่ผ่านมา

    Sister hadiza u are right

  • @HajiyaMaryam-qe4rm
    @HajiyaMaryam-qe4rm 29 วันที่ผ่านมา

    Ma shayi ne saisa

  • @alikonjega7193
    @alikonjega7193 26 วันที่ผ่านมา

    Da alaman Zahraddin baka ganewa

  • @ibrahimahmad11133
    @ibrahimahmad11133 29 วันที่ผ่านมา

    Ubanka. Hadiza tafiku gaskiya. Wawabakaje makarantaba

  • @zubaidahsalihu6211
    @zubaidahsalihu6211 29 วันที่ผ่านมา

    Allah ya sa mu dace gaskiya kam ba bu sanaar da babu Bata gari

  • @user-qe8ut9sy5g
    @user-qe8ut9sy5g 29 วันที่ผ่านมา

    Hadiza.❤❤

  • @abubakarharuna2714
    @abubakarharuna2714 27 วันที่ผ่านมา

    Gabon ta kalli abin da sharrinsa da amfaninsa da kashen rayuwarsu, shi Kuma SADIQ ya kalli cigaban data samu da harkar kudi da mota.

  • @omarmuaz5525
    @omarmuaz5525 28 วันที่ผ่านมา

    Maganar ta gaskiya ne shima kuma maganar tasa abun dubawace wlh domin kamar yana kurafi akan tayi wa masana'antar butulci

  • @user-lw7fb6op7u
    @user-lw7fb6op7u 28 วันที่ผ่านมา

    Hassada phone store

  • @fateemaadamu2827
    @fateemaadamu2827 28 วันที่ผ่านมา

    Auntie Hadiza said the truth Abel uncle go aside she is a good woman and she said the truth stop dragging her ooo

  • @fateemaadamu2827
    @fateemaadamu2827 28 วันที่ผ่านมา

    But aunty hadiza said the truth, u r mad wlhi i never thought u r like that, wit your big month