Zaharaddeen Sani ya chashewa Hadiza Gabon kan shawarar da ta bawa mata masu son shiga harkar film
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 8 มิ.ย. 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida - ภาพยนตร์และแอนิเมชัน
don Allah karki bashi amsa ki rabu dashi hasadane
Gaskiya zharaden dama Akau wata Akasa
Abin da zaharaddini gaskiya ita kuma gabon nasiha tayi itama akan dede take Allah kashiryemu gaba daya
Wayyo hadiza Gabon my heart, Kitayin hankouri, wasu mutane bassason gaskia
Maganar gabon Gaskiya ce Kuma kin burge ni da Kika iya fadar Gaskiya Allah ya kara Bamu ikon gane Gaskiya tayi magana ne sbd Ita uwa ce kuma kin cika uwa ta gari sbd kece Kikasan asalin darajar haihuwa Kuma Kika amsa sunan iyaye
Wallahi duk abinda yafada gaskiya ne ❤❤❤❤
Gaskiyane wllh oga zaharadden
Wlh gaskiyar Zaharadeen wlh
Ikon Allah...
Ai excellency an zageshi an gama Hadiza kiyi haguri
Kai Allah kyauta amma dai dama kanada haushinttane aranka Dan amaganan datayi Banga abunzagi ba to nikamma aganina Kainema yanzu kanuna rashin tarbiyan
Gaskiya zahradden babu komai acikin maganarka sai kiyeyya da hassada da sharri amma Allah yasakawa hadiza
Gaskiya ta cika iyayi
Gaskiya zaharadeen baka saurari bayanin Gabon ba da kyau.itafa ba tace Haka ba.sai dai in daman kana neman dama na ka zageta.
Kedaici baki fahimce ta ba amman wllh zaharaddin gaskiya ya faɗa wllh abinda suka faɗa ita da raiya sun bani mamaki wai baza su iya auren ɗan Film ba
To zaharaddin maganarka akwai kanshi gaskiya ammafa kazake dayswa😂
Zaharaddini fa yafara Tafsiri ikon Allah the king of Tauhid 😂😂😂😂😂
❤❤❤❤❤❤inchallah hou kamargobene mouyi aure da hadiza aliy gabon nine mahamadou Salifou ibirahima nizani aure ta hadiza R baba aliy gabon matar mahamadou sale ce nikesonta nachiryadazama da hadiza R baba garamdakam yariyar hadiza nizani chafemiki hawayanki ki a je hankaliki konce nizani aureki
Zaharaden dama wawa ne mgn kamar mai cin ƙashi
Gaskiya baye da wayyo , dama ya na ji hawchi ta ne
To😮 wannan mutina lafiyashi kuwa dama kanajin haushinta koh 😮😮😅
Maganar zaharaddeen pha gaskia ce!
He told her the truth wallahi ai wannan rainin wayone
Kajifa wani kuma, kawai Dan ta fadi Gsky tace kada kishigo ita ai tasan meyasa
Wanda bai san rigimar Amina Amal da Hadiza gabon ba ba zai san abinda Zaharaddini sani ke faɗa ba Allah yasa mu dace
Gaskiya
Dan Allah! bar wannan xancen kada kataso da mummunan musibar da tariga ta wuce
@@mahirubilquran A ina ta wuce bayan ga bidiyoyi nan a TH-cam ? Kar ka mai damu ƙananan yara malam nan fa media ce ba ɗaki ne daga cikin ɗakunan gidan ka ba
Mudai gabon tafadi gaskia kuma mun dauka
Gaskiya zaharaddime bakada gaskiya hadiza tafika gaskiya
Wallahi dama yanajin haushin ta Kuma uwata ta fada gaskiya
Gaskia fim ya ma hadiza Gabon komai amma fa Gaskia ta fada ah toh.
Wllh gaskiya kafaɗa ina bayaka 💯+💯 basa kyautawa ko kaɗan nayi burin zama ɗan Film Allah baiyiba ko ince babu abincina aciki ko kuma lokaci ne baiyiba amman wllh koyanzu ƴata ko ɗana sukace sunada sha'awar yin Film in Sha Allah zankaisu suyi zan khaima Ali Nuhu ko Adamu jikokin su indai muna raye kuma sunnuna suna so to angama
Maganar Allah gabon batada laifi anma shima zaharadeen ko fahimce shi gaskiya
Gabon tayi gaskiya, dama can zaharaddeen akwai wata a kasa
Masha Allah Allah yasa mudace
Zaharaddin sani gaskiya bakasan maganan da kakeyi, hadiza ta fada maku gaskiya duk kun haukace. Allah ya saka miki da alkhairi anty hadiza
Wlh zaharaddin kai mahassadine kanawa hadiza hassada
This guy said the true story and I believe him
Hi said the truth
Ehaka takenufi said me Allah yaqara karemana khdiza Allah yasa mudace yasa mucika daimani
A gaskiya ni banga laifin abunda hadiza domin tan bayarta ankayi mi ce ce shawarata game da harkan film tace wa'anda suke ciki tana musu fatan alkairi wa'anda busu shigo ba tace shawarata agare su karshi shigo zaharadini bai kamata kashito kana nuna facin ranka busa abunda ya Shahi jama'a allah shi kyauta Hadiza Gabon allah shi tsar ki amin
zaradden gaskiya kafada Idan mace takama kanta baabunda zai canja Masa rawuya
Allah yasakawa hadiza gabon da alhairi shi wanna wawane shashasha ita bazagi tayiba bakama suna tayiba shikuwa dayake mai mummunan zato ne kuma dama dama yasan shi mutumin banza ne bayason adaina fasiqanci daba fasiqi bane sai yace hakane amma idan miji yazo miki kiyi aure kai wallahi sani fasiqine kai bamai son cigaban addiniba maison cigaban al,adane
Assalamu alaykum waraha matullahi ta'ala wabarakatu" Dan ALLAH dan darajar ANNABI, kuyi hakuri kubar wannan maganar tsakani da ALLAH Zahraddeen Sani super star ne, kuma abunda ya fada yayi gaskia, haka abunda Hadiza Gabon ta fada super star ce kuma itama tayi gsky, kawai dai rashin fahimta ne, amma kowa yayi hakuri dan darajar annabi.
Ku jahilai zarandeen sani ya fadi gaskiya amma dayake bakwa tsoron Allah shine zaku rika zagin shi
Gaskia ta fada kuma saboda ta shiga bashi yake nufin abin yanada kyau ba Kuma shi ta Kare masa ne saboda sharrin film yafi alkhairin sa yawa. Kuma shi mutumin banza NE da har yake cewa zai Kai yarsa Kuma kowa ya sani aure ilimi yafi wannan film din da lalata da da kuke so.
Gaskiya wannan dai da biyu dama jiranta kakeyi gashi kasamu dama, ta haifi Yara goma sai kace wata a kuya, gaskiya baka kyauta mataba hadiza tanada kirki wlh
❤❤❤❤
Ka daina yi mata hassada ,abinda ta fada gaskiya ,ko me zaka yi
Shawara ta gari ta bayar in ka yarda da kanka ba ka da wani,abun damuwa
Allah ya saka miki Gabin
Ya baki miji Nagari
Allah dai yashiryar damu Baki daya
Gaskiya ne ta fada suya Allah ya mudace Amin
Ubangiji allah yakasheku a film allah yatasheku afilm
❤❤❤❤❤❤😊
Kumafa gaskiya ta fada , Dan ba'asan gaskiya
Wawa
Barama meyakawo rami maganar hadiza gaskiyace karara
wllh weither to accept it or not zahradden utterances are on right track.
Allah sarki zarahadden karkadamu zataganyaceka kishi phone stone
😂😂😂😂Tunatarwa ce
Zaharaddeen harda harda jikoki😂😂😂
Gasikiya ne tafada wlh saï gabon
Off cause 😊
ALLAH sarki gabon, ALLAH yabaki hakurin juriya,kundai ga disadvantage din yanxu.
Ba wanin nan...
A kashin maganan shi...
Na yarda da 70%...
Why will U feed on a business and speak bad about it...
Haba mana
@@safiyaabdulrahman6167ji wani shikuma,
Kaicho
She knows the mistake she did and don't want other to do the same shiyasa ta fadi gaskiya Amma ba Allah a ranku. Mun gode anty hadiza Allah ya yafe miki zunubanki. Darajanki ya karu a idan duniya❤️
but the way she's deliberating about the issue is highly distanced.
Bashida hankaline wannan
Gaskiyar shi
❤❤❤❤
Gaskia Zaharadeen djahili né😢
Ni kuma rigar da rayya tasa batai mata kyau ba😢kai zaraddee gaskiya ba ka kyautaba kuma ku gurin hukamq akaje baka da gaskiya
Itafa batace yan iska ba kaine kace hk
Hassada Malam😀 Allah i shiryé ka
Wlh Aisha tsamiya ba mituniya banza ceba kai dai ne mutunen banza don duk chikin yan film babu mai shiga mutunci irin tsamiya wawa kawai kai dai abbaka san abunda kakaiba
Kodan bata kirashi sunyi hira ba dai
Da alama... Amma ai daya kara hakuri 😂😂😂
Shine kawai
Katia baban tu tunani nan wurin, y’a na ji hauchin ne don bâta Kira chi ba kamar sawuran jarumaye
@@user-nd9ih3yl9w shi jarumi ne ko jemage 😆 haka jarumai suke be be kyauta ba wlh
@@shafaatuhalilu3083 gaskiya ne na yarda jamaje ne domin baye ma saurari abin da ta fada ba
Allah ya shiryeka zaradin sani ashe kai jahiline
Idan Hadiza bata taba hira da wanan mutumin ba toh wanan shine dalili yana da haushin bata taba hira dashi ba shine kawai sanan kuma yana musu hassada don Allah yayi musu arxiki har suna iya xuwa wata kasa shi kuwa daga Kaduna sa Kano shine kawai Allah ya rabamu da ciwon xuciya
❤😢
Ikon Allah me yayi zafi haka Dan ta fadi gaskia shikenan sai ka zage ta yar iska har da aibata ikon Allah har gori
Hadiza Gabon kar ki yadda wlh ki kaishi kotu kawai
Aslm da fatan kuna cikin koshin lafiya to ubangiji yakara ma annabi rahama . To Malam Zaharadeen a wanan filin kowa yanada dama ya fadi albarkacin bakin sa ra'ayi ne Kuma Hadiza yaw itace keda tabbacin bada labari na masana'atan film domin ta rayu sossai a ciki badan ta Sami komi a film ba ne bazatayiwa al'umma adalci ba kowa ce sana'a tanada Riba Kuma tana da illa to mine layfin Hadiza domin tagaya ma al'umma illolin sana'ar film Kuma shawara ta bada dubara naga mai hawan kura . Marmakon kazo da zage zage da kakawo muna hujjijin alkhairin da kecikin film to da munyi ayki da hankullan mu sai mu tattance amma kashe idan mutum baida tacewa sai yadoki zafi yayita zage zage abanza . Niday Gargadi ga Hadiza dan Allah karki tankamasa nagaba yayi gaba Kuma Allah ya sakamaki da alkhairi da kokarin taimakawa sauran Yan matan da ke shawara film . Kin sawke hakkin da ke rataye dake
Sounds like this guy has a personal problem with Gabon
What Hadiza Gabon said is true, Marriage is better than Film
Cace bazatayi aureba inji wa
Ai Kaine mutunin banza
Wato kaji haushi
Za a daina kawo muku mata
Yan film basuda kunya لاايمان لمن لاحياءله ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Kai haba Allah yasa kafahimta Amma ba haka takinufiba Allah yabata miji nagari kuma auri lokacene damutuwa da auri lokacene amma yakamata kayi magana da hankali gaskiya
#JUSTICE FOR HADIZA GABON 🇬🇦 WALLAHI ☝🏻 YA CE ZARAFINTA ...BAFA ZAGE HADIZA TAYIBA ... TANADA INCE TAFADA .... RA"AYINTA... MEYE ABIN ZAGE .... HIGH COURT OF LAW JUSTICE ⚖
SALAM
Allah yasa mudace
Gabon Allah yasakamiki da alhairi
Slm jarme na ina fata alchi ri👍👍👍🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
احس كلام خديجه غابون صح صراحه
Wallah innini hadiza gabon 🇬🇦 sainaye shari’a dashe kotuni zata rabamu wlh
Wani kotun Hadiza taci mutunci Kannywood gaskiyar magana kenan
Ita meyasa dataga iskan cin meyasa ta zauna, da se ta zauna tabar film din
Wallahi Wallahi in nice ita wlh sai yaje prison
A'a ba anfani ta rabu dashi kawai. Allah ya bata haquri
Toh ai Gabon kadai bace... Najamu mu ta bayar da wan nan shawarar
Kuma insha allah hadiza tafika daraja ko alahira insha allah
Allah sarki hadiza miyasa bakiyi Hira dashiba .shine fa yakejin haushi fa😂
Oooo Allah😮
Slm malam zarandeen abun da kayi bashi bane ya kamata kayi kowa yana iya kuskure
Assalamualaikum zaharradini gasakiya hadiza aliyu tafada,kace bame aureta zain aureki hadiza aliyu
Mikuma
Aikuwa dee kam gaskiya ta fada kuma hk akeson mutum y zama zai fadi gaskiya ko akansa aibata ce yan film yan iska bane ta de fadi gaskiya ne
Wllh gaskiya tafada ai kudin batar biyakuke kuyawa barre harkace wani anabataku tunda ba addini kuke kuyawaba kuma ai bace watayi kursushigaba sha waratabayar in mutun yagadama yadauka fanin lahil hamdu amma fa dangaske gakeyatafada kuma gakiya dayace daka kinta sai bata
Allah dai yakyauta yasa mudace
Sister hadiza u are right
Ma shayi ne saisa
Da alaman Zahraddin baka ganewa
Ubanka. Hadiza tafiku gaskiya. Wawabakaje makarantaba
Allah ya sa mu dace gaskiya kam ba bu sanaar da babu Bata gari
Hadiza.❤❤
Gabon ta kalli abin da sharrinsa da amfaninsa da kashen rayuwarsu, shi Kuma SADIQ ya kalli cigaban data samu da harkar kudi da mota.
Maganar ta gaskiya ne shima kuma maganar tasa abun dubawace wlh domin kamar yana kurafi akan tayi wa masana'antar butulci
Hassada phone store
Auntie Hadiza said the truth Abel uncle go aside she is a good woman and she said the truth stop dragging her ooo
But aunty hadiza said the truth, u r mad wlhi i never thought u r like that, wit your big month