Abin mamaki. Bello Turji ya nemi afuwar ƴan Nigeria akan rayukan da ya kashe a ƙasar

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 10

  • @IliyasuAhmad-kc5wh
    @IliyasuAhmad-kc5wh 3 วันที่ผ่านมา +1

    Allah dai yakawoma zaman lafiya a kasar mu Nigeria amen 🙏🙏🙏

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 3 วันที่ผ่านมา +1

    Umar wacca irin daukaka kuma sedai kacedai bayan shekau yayi suna mara amfani daiko aibabu wata daukaka a hanyar da yahau

  • @GarbaAbdullahi-jh6ih
    @GarbaAbdullahi-jh6ih 3 วันที่ผ่านมา

    Sai ka mutu don ubanka babu Wani sulhu tsinannen Allah

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. 3 วันที่ผ่านมา

    Subhanallahil azeem

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 3 วันที่ผ่านมา

    Wa zai hada kai daku ku da kuke kashe mutane haka kawai ba dalili Allah ya kiyaye mu daga sharrin ku, kenan kun tara kudin fansa shiyasa kuke son ayi sulhu, ku dawo cikin jama'a ku gina gidaje kuji dadi, lallai kam belle

  • @rabiatou1643
    @rabiatou1643 3 วันที่ผ่านมา

    Duk wanda yayi wannan ganganci bawa turji abinda yakeso to kunshiga uku😂yaya lafiyar kuwa bare tayi zawo😂 Allah ya kyauta

  • @bashirsalihu6835
    @bashirsalihu6835 3 วันที่ผ่านมา

    Idan kasan baka tsoro ka fita daga wurin da kake boye

  • @LawalYusuf-fq8kt
    @LawalYusuf-fq8kt 3 วันที่ผ่านมา

    Ayi hankali da hankali da yaudara

  • @ayshaaysha8763
    @ayshaaysha8763 3 วันที่ผ่านมา

    😂😂