Hallara tayi girgiza Malamai sun girgiza teburi kan maulidin bana
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 29 ก.ย. 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
allah kabamu nutsuwada ikon yin adalci gajunanmu ya allah kayarda da aiyukanmu allah kabamu alibarikaci musu alibarika allah ka samudace 😢
Allah yashirya😢😢😢
Hasbunallahu wa nimal wakeel Allah ya kawo mana karshe wanna masifa
Sheikh Junaid Allah ya saka maka da alkhairi Allah yasa mu gama lafiya dan alfarmar Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wasallam ❤🤲
Allah ka tausaya mana ka shirye mu hanya madaidai ciya.
Gaskiya nidan izala amma fa mgn r nan junaindu hakane
Allah kasa mucika da Imani Amma abun yayi yawa
RAhAMA usman BidiA sam Sunnah Sak
Innalillahi wa ina ilaihirrajiun allah
Allah kasa mudace
Allah ya isa yan iska jahilai wannan aiba addinibane daga Umar NA ANNABI DAURA
Bidi'a batada alkibla
Kuita jawa addinmu zagi Allah ya isa tsakaninmu daku wlh
Mlm gaski ya kafadi alla ya jakwana gas kiya y'an darika basu sahujabi
Eh lalle wato su wadannan abin nasu gaba gaba yake karayi,,,to miye abin birgewa anan 😢??a haka suke cewa sunfi kowa son manzan Allah ??nayi imani da wanda ya halicce su babu wanda acikinsu zaiso a dinga kiran mahaifinsa a wannan abin amma wai wannan a wajan su chine son manzan Allah
Allah yashiryemu yasa mugane hanya ma daidaiciya
Wai dan Allah wadannan ma maulidi suceyi ne humm
Allah ya samudace
أستغفر الله العظيم واتوب اليه
Ya Allah 🥹🥹😭😭😭😭😭😭
Wallahi wanan abun ma masifa ne a garemu, duk Yana cikin abunda ke jawomuna wadanan masifun da tashin hankalin da ke ta duromuna. Kay jama'a. Allah ya shiryemu.
Ameen fa wallahi wannan gaskiya ne
لاحول ولا قوة الا بالله
Ya Allah
Innalillahi wa Inna ilayhi rajou'un wanan wané Irin tashin hankaline.waley jama'a alqiyama tazo saura tashin ta kaway
Wannan gaskiya ne yar uwa
انا لله وانا اليه راجعون اللهم🤲🤲 اجرني في مصيبتي واخلفني كلمه الله يديم كل جميع المسلمين يا رب العالمين اتقوا الله يا بني ادم🤲
اللهم امين يارب العالمين
Wlh yatabbata maulidin yanzu iskancine kawai masu yinta yan iskane walahi
😢😢😢
Meyasa ba'a wannan badalar a'udhubillah hidimar komai saina maulidi? Kuma suwaye masuyin maulidin?
Komesukayi shehu ya yafemusu
🥺🥺🥺🥺
Lawal triumph jagajaga mugun ciyo jahili number one izala sallafiya wahabiyawa iskanchine bamayi dolene makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram
الله يرزقني في الدنيا والآخرة
اللهم امين يارب العالمين"
Ibrahim Aliyu jagajaga mugun iri jahili number one izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram
Innalillahi wa'inna ilaihi rajiun ya Allah ka shiyar damu hanya madaidaiciya ka yafe mana badan halinmu ba dan darajar Annabi S.A.W.
Allah dai ya shiga lamarin mu ya ganar damu gaskiya ya bamu iKon aiki da ita
Nidai wilh ba na maulidi amma ba haka nasan ana maulidi ba a yanki mu karatu ake kwana a anyi ayi abinci😢😢
Innalillahi wa ilaihirrajiun ya zuljalali wal Ikram ya hayyu ya qayyum kar kakama mu da ayikam wawa yin mu
Kai Allah ka kawo mana dauki ka mana maganin abinda ya damemu a dena fasikanchi da sunan addini ya hayyu ya kayyumu ka agajemu ka ganar damu ka shiryar damu hanya madaidaichiya
الله يهديهم ويصلحهم يا رب الرسول صلى الله عليه وسلم ما سوى هذا الشيء😭😭😭😭❌️❌️❌️❌️❌️
Idan badan zuwan sheik gummi ba da ba'a samu yan boko haramba.
Da ba'a rarraba kan al'ummaba.
Da darajarmu ta musulmai bata rusheba.
Da ba'a raina malamai a kasarmu ba.
Da rarrabar kanmu bata jawo mana shan wahala a kasarmu ba.
Da malamai basu zama masu kwadaiyiba.
Talakawa suna shan wahala saboda siyasa tafi sallah.
Gashi malamai sun shiga siyasa amma yan kasa suna shan wahala.
Allah yasa mu dace.
Macha Allah yayi fatan allekairi 💯💯
حسبي الله ونعم الوكيل 😭😭😭😭😭😭😭😭
Toh, Allah ya sawake..AMIN
Kaima Naka Maulidin kenan
Kaima Naka Maulidin kenan
لاحول ولاقوة الابالله العلي العظيم حسبي الله ونعم الوكيل نسأل الله السلامة والعافية يآرب العالمين 😭😭😭🤲
Yan kwaya kawai
Allah ya sa kugane dan izala
لا حول ولا قوة إلا بالله
🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻
😭😭😭😭😭🤲
Izala sallafiya wahabiyawa jagajaga gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram
Ka nuna mana iskanchi da sukeyi mu gani Allah ya shiryemu baki daya ya ganar damu gaskiya gaskiya maulidi dai baya chikin Rukunnen musulunchi Annabi bai San dashi Sahabbai basu San dashi ba Allah ya ganar damu baki daya
😭😭😭😭😭😭😭
🤲🤲🤲🤲
Dan gindin babarku Babu Wanda ya isa yahana maulida wlh shegu Makiya annabi ayhuwar asara
Jaki jahili
Mauliud for life no going back insha allah
Kuma haka Allah yace ayi addinin ko hmmm Allah yasa mudace
Malam Dan izala kamaryanda Malam junaid yafada gaskiya ne laifin Wani baya shafan Wani
karyane akwai shehun dayafi messi mabiya Kai Malam dan izala haushi zaikasheka Dan mu baza mu bar darika ba
Kuma magana hijjabi tun zamani shugaba (s a w) makaryaci malami kawai zakace idan anga hijjabi yan izala saboda karya to kaji tsoron Allah banza Dan izala kawai Kaine Dan iska shege Dan izalan banza Dan uwarbaban ka mu Muna farincikin Watan da aka haifi Manzon Allah Kaine makaryaci Dan iskan banza shege wasu sunayin abunda baidace ba sai Ku lakanawa yan darika Dan iskan banza shege munafuki Dan wahalalliya dan iska sai dai Ku mutu darika ce sai munyi da bakin ciki wawayen banza jahilai jakuna mahaukata yan iska
Toh yanzu ke baiwar Allah wanan dogon rubutun naki mai cike da zagi shin wanan cikin koyarwar ku ce haka ko kuwa bakwa aiki da abinda mallaman naku suke koya muku ne wanan ne ai rashin tarbiyar da ake gaya muku ku gyara sanan adinni daya ne shine kabi Allah kabi manzon Allah alaihi salatu wasalam sanan son annabi shine kabi sunnah sa duk abinda ba adinni ba toh ka hakura dashi amma abun ba zage zage bane ana zuba hujoji ne a ilimance zagin ba abinda zai masa sanan kuma duk zagin da kayiwa wani idan bai rama ba zai koma kanka ne In ka zagi iyayen wani naka ka zaga Allah ya hauda mu akan bisa hanya madai daiciya ameen amma jahilci dai babban ciwo ne ko ince masifa ne
Ke jahila ce banza jaka
Mauliud for life no going back insha allah
Wannan na bidiyon dai ba maulud bane iskan ci ne
aikuwa inkaga baka shiga wutaba toh wallahi baka mutu bane indai katafi akan wannar tafiyar
استغفرالله العظيم واتوب اليه
الطريقة التجانية متبرية منكم
abadan bahaka tijjaniyya takeba
To afadamana menene tijjaniuanchin azo akaranga a littafi mugani
Bro you no get work you supposed to find how your country will grow but you are here to investigate something that is not important for you to do because we can be the Sam for everything do your own let them they are wish