Hallara tayi girgiza Malamai sun girgiza teburi kan maulidin bana

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 29 ก.ย. 2024
  • Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
    Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
    --
    #UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida

ความคิดเห็น • 73

  • @najaatumuhammad1146
    @najaatumuhammad1146 วันที่ผ่านมา +4

    allah kabamu nutsuwada ikon yin adalci gajunanmu ya allah kayarda da aiyukanmu allah kabamu alibarikaci musu alibarika allah ka samudace 😢

  • @basmahawsa9219
    @basmahawsa9219 วันที่ผ่านมา +3

    Allah yashirya😢😢😢

  • @firdausjafar5257
    @firdausjafar5257 วันที่ผ่านมา +2

    Hasbunallahu wa nimal wakeel Allah ya kawo mana karshe wanna masifa

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 วันที่ผ่านมา +2

    Sheikh Junaid Allah ya saka maka da alkhairi Allah yasa mu gama lafiya dan alfarmar Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wasallam ❤🤲

  • @ammarmuawiya272
    @ammarmuawiya272 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ka tausaya mana ka shirye mu hanya madaidai ciya.

  • @MabdMomn
    @MabdMomn วันที่ผ่านมา +2

    Gaskiya nidan izala amma fa mgn r nan junaindu hakane

  • @khadijathussaini5276
    @khadijathussaini5276 วันที่ผ่านมา +2

    Allah kasa mucika da Imani Amma abun yayi yawa

  • @رقيهالهوساوي-ظ2ك
    @رقيهالهوساوي-ظ2ك วันที่ผ่านมา +2

    RAhAMA usman BidiA sam Sunnah Sak

  • @MaryamWw-w9y
    @MaryamWw-w9y วันที่ผ่านมา +2

    Innalillahi wa ina ilaihirrajiun allah

  • @Leeemataannabi
    @Leeemataannabi วันที่ผ่านมา +2

    Allah kasa mudace

  • @UmarRabe-k5z
    @UmarRabe-k5z วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya isa yan iska jahilai wannan aiba addinibane daga Umar NA ANNABI DAURA

  • @MUSASALIHU-hk7nk
    @MUSASALIHU-hk7nk ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Bidi'a batada alkibla

  • @MaryamAlhassan-ju1bq
    @MaryamAlhassan-ju1bq วันที่ผ่านมา +1

    Kuita jawa addinmu zagi Allah ya isa tsakaninmu daku wlh

  • @WebBsgshs-yh6lf
    @WebBsgshs-yh6lf วันที่ผ่านมา +1

    Mlm gaski ya kafadi alla ya jakwana gas kiya y'an darika basu sahujabi

  • @MadaniyaZakaria
    @MadaniyaZakaria วันที่ผ่านมา +1

    Eh lalle wato su wadannan abin nasu gaba gaba yake karayi,,,to miye abin birgewa anan 😢??a haka suke cewa sunfi kowa son manzan Allah ??nayi imani da wanda ya halicce su babu wanda acikinsu zaiso a dinga kiran mahaifinsa a wannan abin amma wai wannan a wajan su chine son manzan Allah

  • @saadatuibrahim8468
    @saadatuibrahim8468 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yashiryemu yasa mugane hanya ma daidaiciya

  • @khadijajibril2516
    @khadijajibril2516 วันที่ผ่านมา +1

    Wai dan Allah wadannan ma maulidi suceyi ne humm

  • @SaiBar-r6s
    @SaiBar-r6s วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya samudace

  • @صالحمحمدالهوساوي
    @صالحمحمدالهوساوي วันที่ผ่านมา +1

    أستغفر الله العظيم واتوب اليه

  • @SuaibSuaib-xk5ky
    @SuaibSuaib-xk5ky 16 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Ya Allah 🥹🥹😭😭😭😭😭😭

  • @reinatouousseinimaiguizo
    @reinatouousseinimaiguizo วันที่ผ่านมา +6

    Wallahi wanan abun ma masifa ne a garemu, duk Yana cikin abunda ke jawomuna wadanan masifun da tashin hankalin da ke ta duromuna. Kay jama'a. Allah ya shiryemu.

  • @زيزيسيد-ذ4ظ
    @زيزيسيد-ذ4ظ วันที่ผ่านมา +1

    لاحول ولا قوة الا بالله

  • @SaudatuUsman-u7o
    @SaudatuUsman-u7o 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Ya Allah

  • @nadiaalmoustapha8397
    @nadiaalmoustapha8397 วันที่ผ่านมา +1

    Innalillahi wa Inna ilayhi rajou'un wanan wané Irin tashin hankaline.waley jama'a alqiyama tazo saura tashin ta kaway

    • @MadaniyaZakaria
      @MadaniyaZakaria วันที่ผ่านมา

      Wannan gaskiya ne yar uwa

  • @MdEkgsyhn
    @MdEkgsyhn 16 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    انا لله وانا اليه راجعون اللهم🤲🤲 اجرني في مصيبتي واخلفني كلمه الله يديم كل جميع المسلمين يا رب العالمين اتقوا الله يا بني ادم🤲

    • @Khadijal2006
      @Khadijal2006 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      اللهم امين يارب العالمين

  • @AbbasSaeedu
    @AbbasSaeedu 3 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Wlh yatabbata maulidin yanzu iskancine kawai masu yinta yan iskane walahi

  • @lawalsahura8463
    @lawalsahura8463 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    😢😢😢

  • @suleimangane8175
    @suleimangane8175 11 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Meyasa ba'a wannan badalar a'udhubillah hidimar komai saina maulidi? Kuma suwaye masuyin maulidin?

  • @ummiahmad4909
    @ummiahmad4909 58 นาทีที่ผ่านมา

    Komesukayi shehu ya yafemusu

  • @lamimusa3530
    @lamimusa3530 วันที่ผ่านมา +1

    🥺🥺🥺🥺

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 วันที่ผ่านมา

    Lawal triumph jagajaga mugun ciyo jahili number one izala sallafiya wahabiyawa iskanchine bamayi dolene makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram

  • @Aloneraloner-of1tf
    @Aloneraloner-of1tf วันที่ผ่านมา +1

    الله يرزقني في الدنيا والآخرة

    • @Khadijal2006
      @Khadijal2006 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      اللهم امين يارب العالمين"

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 วันที่ผ่านมา

    Ibrahim Aliyu jagajaga mugun iri jahili number one izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram

  • @Baseerah-zu9tc
    @Baseerah-zu9tc 19 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Innalillahi wa'inna ilaihi rajiun ya Allah ka shiyar damu hanya madaidaiciya ka yafe mana badan halinmu ba dan darajar Annabi S.A.W.

  • @UmmySuddais
    @UmmySuddais วันที่ผ่านมา

    Allah dai ya shiga lamarin mu ya ganar damu gaskiya ya bamu iKon aiki da ita

  • @Khadija-y3p
    @Khadija-y3p 18 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Nidai wilh ba na maulidi amma ba haka nasan ana maulidi ba a yanki mu karatu ake kwana a anyi ayi abinci😢😢

  • @AboubacarOumarou-qs2xu
    @AboubacarOumarou-qs2xu วันที่ผ่านมา

    Innalillahi wa ilaihirrajiun ya zuljalali wal Ikram ya hayyu ya qayyum kar kakama mu da ayikam wawa yin mu

  • @salamatufkadamu
    @salamatufkadamu 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Kai Allah ka kawo mana dauki ka mana maganin abinda ya damemu a dena fasikanchi da sunan addini ya hayyu ya kayyumu ka agajemu ka ganar damu ka shiryar damu hanya madaidaichiya

  • @زيزيسيد-ذ4ظ
    @زيزيسيد-ذ4ظ วันที่ผ่านมา

    الله يهديهم ويصلحهم يا رب الرسول صلى الله عليه وسلم ما سوى هذا الشيء😭😭😭😭❌️❌️❌️❌️❌️

  • @murtalachinade
    @murtalachinade 23 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Idan badan zuwan sheik gummi ba da ba'a samu yan boko haramba.
    Da ba'a rarraba kan al'ummaba.
    Da darajarmu ta musulmai bata rusheba.
    Da ba'a raina malamai a kasarmu ba.
    Da rarrabar kanmu bata jawo mana shan wahala a kasarmu ba.
    Da malamai basu zama masu kwadaiyiba.
    Talakawa suna shan wahala saboda siyasa tafi sallah.
    Gashi malamai sun shiga siyasa amma yan kasa suna shan wahala.
    Allah yasa mu dace.

  • @SalehYones-uh3to
    @SalehYones-uh3to วันที่ผ่านมา

    Macha Allah yayi fatan allekairi 💯💯

  • @عيوشالعثماني-ص2م
    @عيوشالعثماني-ص2م 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    حسبي الله ونعم الوكيل 😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @musaabdul2687
    @musaabdul2687 13 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Toh, Allah ya sawake..AMIN

  • @jamilumuhammad3526
    @jamilumuhammad3526 วันที่ผ่านมา

    Kaima Naka Maulidin kenan

  • @jamilumuhammad3526
    @jamilumuhammad3526 วันที่ผ่านมา

    Kaima Naka Maulidin kenan

  • @بحرإبراهيم-ذ3ب
    @بحرإبراهيم-ذ3ب วันที่ผ่านมา

    لاحول ولاقوة الابالله العلي العظيم حسبي الله ونعم الوكيل نسأل الله السلامة والعافية يآرب العالمين 😭😭😭🤲

  • @MaryamAlhassan-ju1bq
    @MaryamAlhassan-ju1bq 9 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Yan kwaya kawai

  • @LukuDodo
    @LukuDodo วันที่ผ่านมา

    Allah ya sa kugane dan izala

  • @Memm-d3b
    @Memm-d3b 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    لا حول ولا قوة إلا بالله

  • @saeedkds1180
    @saeedkds1180 วันที่ผ่านมา

    🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻

  • @رقيهادم-م7ث
    @رقيهادم-م7ث 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    😭😭😭😭😭🤲

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 วันที่ผ่านมา

    Izala sallafiya wahabiyawa jagajaga gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram

    • @salamatufkadamu
      @salamatufkadamu 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Ka nuna mana iskanchi da sukeyi mu gani Allah ya shiryemu baki daya ya ganar damu gaskiya gaskiya maulidi dai baya chikin Rukunnen musulunchi Annabi bai San dashi Sahabbai basu San dashi ba Allah ya ganar damu baki daya

  • @adsdsadsdzasadds635
    @adsdsadsdzasadds635 วันที่ผ่านมา

    😭😭😭😭😭😭😭

  • @مريمهود-ن1ن
    @مريمهود-ن1ن วันที่ผ่านมา

    🤲🤲🤲🤲

  • @official-yp3gg
    @official-yp3gg วันที่ผ่านมา

    Dan gindin babarku Babu Wanda ya isa yahana maulida wlh shegu Makiya annabi ayhuwar asara

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 วันที่ผ่านมา

    Mauliud for life no going back insha allah

    • @HajiyaMaryam-qe4rm
      @HajiyaMaryam-qe4rm วันที่ผ่านมา +1

      Kuma haka Allah yace ayi addinin ko hmmm Allah yasa mudace

  • @FadimatuYakubu-up3nn
    @FadimatuYakubu-up3nn 16 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Malam Dan izala kamaryanda Malam junaid yafada gaskiya ne laifin Wani baya shafan Wani
    karyane akwai shehun dayafi messi mabiya Kai Malam dan izala haushi zaikasheka Dan mu baza mu bar darika ba
    Kuma magana hijjabi tun zamani shugaba (s a w) makaryaci malami kawai zakace idan anga hijjabi yan izala saboda karya to kaji tsoron Allah banza Dan izala kawai Kaine Dan iska shege Dan izalan banza Dan uwarbaban ka mu Muna farincikin Watan da aka haifi Manzon Allah Kaine makaryaci Dan iskan banza shege wasu sunayin abunda baidace ba sai Ku lakanawa yan darika Dan iskan banza shege munafuki Dan wahalalliya dan iska sai dai Ku mutu darika ce sai munyi da bakin ciki wawayen banza jahilai jakuna mahaukata yan iska

    • @ummusahal-hx8di
      @ummusahal-hx8di 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Toh yanzu ke baiwar Allah wanan dogon rubutun naki mai cike da zagi shin wanan cikin koyarwar ku ce haka ko kuwa bakwa aiki da abinda mallaman naku suke koya muku ne wanan ne ai rashin tarbiyar da ake gaya muku ku gyara sanan adinni daya ne shine kabi Allah kabi manzon Allah alaihi salatu wasalam sanan son annabi shine kabi sunnah sa duk abinda ba adinni ba toh ka hakura dashi amma abun ba zage zage bane ana zuba hujoji ne a ilimance zagin ba abinda zai masa sanan kuma duk zagin da kayiwa wani idan bai rama ba zai koma kanka ne In ka zagi iyayen wani naka ka zaga Allah ya hauda mu akan bisa hanya madai daiciya ameen amma jahilci dai babban ciwo ne ko ince masifa ne

    • @RakiaIbrahim-yn5gw
      @RakiaIbrahim-yn5gw 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Ke jahila ce banza jaka

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 วันที่ผ่านมา

    Mauliud for life no going back insha allah

    • @rabiatuisahmuhammad6574
      @rabiatuisahmuhammad6574 วันที่ผ่านมา

      Wannan na bidiyon dai ba maulud bane iskan ci ne

    • @rabiunura4356
      @rabiunura4356 23 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      aikuwa inkaga baka shiga wutaba toh wallahi baka mutu bane indai katafi akan wannar tafiyar

  • @بحرالتسامحبحرالتسامح-ث1ن
    @بحرالتسامحبحرالتسامح-ث1ن วันที่ผ่านมา

    استغفرالله العظيم واتوب اليه
    الطريقة التجانية متبرية منكم
    abadan bahaka tijjaniyya takeba

    • @muahammadadamu8947
      @muahammadadamu8947 วันที่ผ่านมา

      To afadamana menene tijjaniuanchin azo akaranga a littafi mugani

  • @abdullahiumarfaruk3306
    @abdullahiumarfaruk3306 22 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Bro you no get work you supposed to find how your country will grow but you are here to investigate something that is not important for you to do because we can be the Sam for everything do your own let them they are wish