Aisha Humaira ta yi martani ga masu murna da sace mahaifiyar mawaki Rarara da aka yi

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 28 มิ.ย. 2024
  • Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
    Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
    --
    #UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
  • ภาพยนตร์และแอนิเมชัน

ความคิดเห็น • 93

  • @nadiaalmoustapha8397
    @nadiaalmoustapha8397 3 วันที่ผ่านมา +5

    Waley uwa uwa ce Allah dan son daka ke ma manzon Allah S.A.W Allah ka bayana ta ya kuptar da duk wa'in da akayi garkuwa da su kuma ya tona asirin duk wani dan garkuwa da mutane amine ya hayyu ya qayyum

    • @AnifaMutakilu
      @AnifaMutakilu 2 วันที่ผ่านมา

      Ameen ya Allah 🤲🤲

  • @ummasanusi4454
    @ummasanusi4454 วันที่ผ่านมา

    Wannan maganar taku gaskiyane Allah ubangiji ya kubutar da ita dakuma Al ummar musulmai bakidaya amin

  • @ahmadsidimahadi816
    @ahmadsidimahadi816 2 วันที่ผ่านมา +1

    Yin murna da kama Wannan baiwar Allah kuskurene babba, domin yar uwammu ce kamar kowa, Allah ya kubutar da yan uwammu baki daya da’akayi garkuwa dasu, maganar rashin girmama iyayen wasu, rarara yana cikin wayanda basa girmama iyayenmu domin iyaye da dama anyi garkuwa da yayansu, matansu ko mazajensu, iyayenmu suna fama da yanayi na tsadar rayuwa, amma Wannan bawan Allan kullum yabawa mulkin tinibu yake, kareshi yake, bayan yasan Karya yake, kuma iyalan dasuke cikin garkuwa ko tsadar rayuwa suna jinsa, Wannan shine rashin girmama al umma da rarara yake yi, kuma wallahi duk abinda mutum yayi nasan zuciya wallahi Allah baze barshiba musamman abinda yataba rayuwar al umma👌🏼Allah katsaremu da son zuciya

  • @moukhtarharuna8833
    @moukhtarharuna8833 3 วันที่ผ่านมา +3

    Allah sarki, tohm meye abin murna a cikin wannan abin da yafaru da wannan baiwar Allah.
    Allah ya bayya nata cikin aminci

  • @hafsatbarma1219
    @hafsatbarma1219 3 วันที่ผ่านมา +3

    Allah ya kareta daga dikan masu sheri mutun da Aljan, Allah ya kubutar da ita ya maidota gida lafiya cikin aminci.
    Amine ya Hayyu ya Qayyum 🤲

    • @AnifaMutakilu
      @AnifaMutakilu 2 วันที่ผ่านมา

      Ameen ya Allah 🤲🤲🤲😭

  • @hauwamagansy4931
    @hauwamagansy4931 2 วันที่ผ่านมา

    Allah ya bayyanata ya Kuma tsare Mata mutuncin ta duk inda take, masu zagi da murna ku sani itafa uwace Kuma Bawanda ke so haka ta faru ga mahaifiyar sa Dan haka Muji tsoron Allah mufadi alkhairi ko Kuma muyi shiru Allah ya ganar damu ya Kuma kawo mana zaman lfy a jahohinmu da qasarmu Amin ya hayyu ya qayyum

  • @kalyboi5750
    @kalyboi5750 วันที่ผ่านมา

    Muna alhini da dauke masa mahaifiya Allah ya bayya nata cikin koshin lfy amin. Amma ishara Allah ya nuna masa bai taba fitowa yayi jaje ko nuna rashin jindadinsa ga abunda yake faruwa kullum a arewa bh aah sai dai ma ya fito ya rera waka wai arewa na godiya haba jama'a

  • @UseeHafsee-vw1ku
    @UseeHafsee-vw1ku 3 วันที่ผ่านมา +3

    Ok ke bakisan cewa shi abunda yayi Babu kyau ba
    Yana cewa wai arewa na godiya
    Muna cikin wannan halinpa yake cewa arewa na godiya

    • @BoubacaraliAli
      @BoubacaraliAli 3 วันที่ผ่านมา

      Kaidai fadi yanzu sukasan da zafi

  • @Idreez2
    @Idreez2 3 วันที่ผ่านมา +2

    Dan kuka shiyake jawo uwarsa, mutane dai baidace suyi murna ba gaskia, Amma wannan kareshin da kike ya ishemu wai baa Gane waqarsa ji yar rainin wayo, munafa Jin hausar Nan, ku fada masa gaskia shine kawai Amma kina ta kareshi irin haka shiyajawo wasu suke murna, tsohuwa tana zaman manta ba ruwanta danta ya jawo mata.

  • @SharfaddeenIbrahim-f3d
    @SharfaddeenIbrahim-f3d 3 วันที่ผ่านมา +2

    Arewa na godiya

  • @dalhawada9146
    @dalhawada9146 วันที่ผ่านมา

    Aisha Allah ya bayyanar da mama lafiya ya kare mana ita sabida mu uwace gunmu dukda bamu santaba Allah ya kareta ya kubutar da ita cikin koshin lafiya

  • @user-wh6er9il9o
    @user-wh6er9il9o 2 วันที่ผ่านมา

    allah ya baeyanata dan allfarmar annabi s a w

  • @aminualiyu2484
    @aminualiyu2484 2 วันที่ผ่านมา

    Toh ai fatan dayayiwa iyayen wasu lokacin daa ake kamesu ake kashesu amma yafito yace ba matsalar scurity Allah yatsaremu ya tsare iyayenmu yakuma tsare imaninmu itakuma Allah yabayyanata cikin aminci

  • @BashirYusufu
    @BashirYusufu 2 วันที่ผ่านมา

    Kike cewa ayi kudi kudi ahada ma rara ya roki shugaban kasa to kar Allah yasa yaroki shugaban kasa makaryaciya uban tausayi gareshi ba tausayi ni banyi murnan kama uwarshi ba amma nayi murnan bakincikin da yashiga domin yanxu nasan hankalinshi ya tashi

  • @mahamaneidiassoumana8004
    @mahamaneidiassoumana8004 2 วันที่ผ่านมา

    y'a Allah ka kareta

  • @abubakarsaad7456
    @abubakarsaad7456 3 วันที่ผ่านมา +2

    Gsky, Allah y bayyanata tabbas uwa uwace

  • @alhajiidrisausman1687
    @alhajiidrisausman1687 วันที่ผ่านมา

    Ameen, Allah karemu baki daya

  • @user-in7lq5ek4n
    @user-in7lq5ek4n 3 วันที่ผ่านมา

    Allah ya bayyanata yastareta ya kareta yadawo da ita gida cikin aminci rara kayi hakuri da makiya mahassadanka fadawanka

  • @AdawiyyaMuhamud-my2uk
    @AdawiyyaMuhamud-my2uk 3 วันที่ผ่านมา

    Allah yakareta daga sharrin su ya baiyanata cikin amincin Alfarman Annabin rahama S.A.W. ita kam ai batada laifi

  • @user-po1qp6xu7l
    @user-po1qp6xu7l 3 วันที่ผ่านมา

    Wlh Rara ne yajawa uwar sa mummanar addu a

  • @DdDd-hj6be
    @DdDd-hj6be 3 วันที่ผ่านมา

    Allah ya bayyanata Amman dan kuka me jama uwarshi Jifa kafi a dauketa uwayen wasu mutanen kirki nawa aka sace har malamai dauka ake dan haka yaji yadda uwayenmu sukaji

  • @aminualiyu2484
    @aminualiyu2484 2 วันที่ผ่านมา

    Mukam bamuce komaiba amma dole muce arewa na godiya

  • @muhammadauwal1960
    @muhammadauwal1960 3 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yakiyaye nagaba kuma yabayyana ta ameen

  • @chamsiagarba2654
    @chamsiagarba2654 3 วันที่ผ่านมา

    Allah ubangiji ya dawo da ita cikin aminci 😢🥺🙏

  • @user-dv2lg4gq8g
    @user-dv2lg4gq8g 2 วันที่ผ่านมา

    Iokacin da akeyima iyayenmu a zamfara Aishi baidameshiba yanzune zai d'and'ana 30%cikin 100%na kukan da munkayi Allah yasa tafito lpy ya kareta daga sharrinsu

  • @BashirYusufu
    @BashirYusufu 2 วันที่ผ่านมา

    Ba arewa agaban rara walh kudin da yake samu kawai ne agabanshi asararru kawai dayardan Allah se munsami sauki a Nigeria ko kunaso ko bakuso walh

  • @HajiyaMaryam-qe4rm
    @HajiyaMaryam-qe4rm 3 วันที่ผ่านมา +2

    Allah yasa mudace duniya da lahira

  • @aminamustaphaaliyu1788
    @aminamustaphaaliyu1788 2 วันที่ผ่านมา

    Allah tsare musilmai baki daya, allah tsare ta allah dawo da ita cikin koshin lafiya allah ganardamu yen Nigerian

  • @NazifiAbdu-albarka
    @NazifiAbdu-albarka วันที่ผ่านมา

    Tosu sauran bayin ubankine banza

  • @sadiyafarouk5026
    @sadiyafarouk5026 3 วันที่ผ่านมา

    Aslm alkm aisha Allah y kara miki daukaka my sis konyi magana mai amfani d maana , lalle kam duk wanda bai san darajan mahaifiyarsa bane yake wulakanta mahaifiyar wani, y Allah y karamana yon uziria junanmu y kara mana kyakyawa niya ga yanuwan mu musulmai Ameen

  • @maryammurtalakubau9767
    @maryammurtalakubau9767 3 วันที่ผ่านมา

    Muna mata fatan alkhairi da Kariya dük inda ta tsince kanta’ but @Aisha Humaira inhar dagaske kinabama Rrara shawara yakamata kikara janmasa kunne akan wakan dayayi cewa yan Arewa suna godiya kuma Akwai security’ kinga wannan abun shima yazama izna❤gareshi’bazai yiwu ace kai idan bakada damuwa ba bazakasan damuwar sauran Al’ummar musulmi ba’ da Yawun ubanwa akafadi mishi cewan yan Arewa na godiya’ Ai dakike cewa wai mahaifiya shi bata da laifi kinmanta laifin wani yana iya shafan wani’Mudai duk wanda ya cida hakkinmune bamuyafe mashi ba’aha” pls akara janma Mai Gida kunne🤞🏽itakuma tsohuwa muna mata fatan Alkhairi tunda ance tana kwaba mishi’ Al’umma Annabinawa ke kwana basuciba basu shaba’ amma yafito yana wani cewa Muna godiya’for where’ sabda shidai ancika mishi Tunbinshi to bamuyafe ba dai walh.koma Waye yakecin hakkinmu

  • @Madameilliass
    @Madameilliass 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    😭😭🙏🙏

  • @Hauwau58
    @Hauwau58 3 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya tsare mu da tsarewar sa.

    • @Khadijal2006
      @Khadijal2006 3 วันที่ผ่านมา

      Allahumma Ameen ya rabbi

  • @fatimausman811
    @fatimausman811 3 วันที่ผ่านมา +1

    ALLAH YA BAYYANATA YA ALLAH

  • @BoubacaraliAli
    @BoubacaraliAli 3 วันที่ผ่านมา

    Maqaryaciya toh wadanda aka kama sukuma chirka sukeyi
    Kuma yaké fadin akoi tsaro nageria
    Toh refé ya juyé da mujiya mahaukaciya

  • @marymchcn4066
    @marymchcn4066 2 วันที่ผ่านมา

    allah ya bayyanata 🤲

  • @iiii8286
    @iiii8286 3 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kiyaye

  • @user-di9hb8si1e
    @user-di9hb8si1e 3 วันที่ผ่านมา

    Ubangiji Allah ya bayyana ya🤲

  • @biihsannascookery2654
    @biihsannascookery2654 3 วันที่ผ่านมา +1

    To nidai wlh ko Cristian ne ai yaci darajen tsufa Kuma ma dikkamu d ga annabi adamne so babu wani abun farin ciki akan Dan Dan uwan ka y shiga matsala baran ma tso huwa kaman wan na daya kamata ace tana gida tana hutawa ace tana daji wlh se Allah y saka mata nidai banyafeba😢

  • @HggVgg-ti6td
    @HggVgg-ti6td 2 วันที่ผ่านมา

    In sha ALLAH zata da uwo

  • @AimalSani
    @AimalSani 2 วันที่ผ่านมา

    Allah ya bayanata

  • @bxh9372
    @bxh9372 วันที่ผ่านมา

    😢😢😢😢😢

  • @furairataannabi654
    @furairataannabi654 3 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yakyauta

  • @rabiatou1643
    @rabiatou1643 3 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya bayyanata ameen

    • @Khadijal2006
      @Khadijal2006 3 วันที่ผ่านมา

      Ameen ya rabbi

  • @hauwaisahsalihu4587
    @hauwaisahsalihu4587 3 วันที่ผ่านมา

    Ke Aisha karki fada mana maganar banza iyayen mu nawa ake dauka a tozarta su aci mutuncin su duk bakya gani a kwanaki video ya dunga yawo akan wasu tsofaffi duk keda rarara makafine kenan ai dama bazaka san pains din mutane ba sai abun ya zo kanka

  • @aliyusuleiman5855
    @aliyusuleiman5855 3 วันที่ผ่านมา +1

    kaji jahilà kinsan iyayen mutane nawa aka kama kagarbi kudin kuma aka kashesu wasu akamusu fyade .
    dole zayi murna sau nawa ake kama iyayen mutane amma wanan jahilin zài fitu yace shifa ba abunda yake faruwa a arewacin Nigeria yanzuma akai sàmun tsaro .
    dama shi Dan kuka shike jamà uwarsa zagi .

  • @hauwausani1174
    @hauwausani1174 2 วันที่ผ่านมา

    mutun nawa adda kyawawan Hali anka masu km kashesu

  • @user-vm4zq1tj3t
    @user-vm4zq1tj3t 3 วันที่ผ่านมา

    Allah 'ya kubauta😢😢😢😢

  • @harounaazove9904
    @harounaazove9904 3 วันที่ผ่านมา

    😢😢😢allh ya taimka allh ya baya na ta

  • @habibullahtv9098
    @habibullahtv9098 3 วันที่ผ่านมา

    Allah sarki Allah ya kubutar da ita
    Amma fa da Rara aka dauke sainace Allah ya Qara sabida yace tinibu ya kawo karshen rashin Tsaro a arewa yau ga Tsaro ya faru agidansu Allah ya fito da ita cikin AMINCI tare dadukkan musulmai

  • @ayishatabbas2402
    @ayishatabbas2402 3 วันที่ผ่านมา

    S.A.W. 🙏🙏🙏🙏

  • @pluvrich_pluv5466
    @pluvrich_pluv5466 3 วันที่ผ่านมา

    Ke jachan Dan Allah maganganunki bazasuyi tasiri ba nidai agurina komin dai Yaya nadashi ko? Toh Kinga tsadan rayuwa aishi Bata shafeshi ba komin tsadar kaya😢

  • @Mustafababa-bs7od
    @Mustafababa-bs7od 2 วันที่ผ่านมา

    Saw

  • @KebiKabirou-y1o
    @KebiKabirou-y1o 3 วันที่ผ่านมา

    Alla yakareta

  • @aliyusuleiman5855
    @aliyusuleiman5855 3 วันที่ผ่านมา

    wlh ko arnene akayi kidnaping nashi zakaga Anna jaje , amma hakan ya,isheshi izina. ga arewà na godiya ai yagani

  • @UsmanMuhd-iy8sh
    @UsmanMuhd-iy8sh 2 วันที่ผ่านมา

    Allah yakara Allah yakara Allah yakara insha Allah yadda akaci iyayen wasu shima se anci uwarsa adajin uwa tafi uwa ne shegiya karuwa wa kika isa ki fadawa gaskiya yar wahala 😏😏😏

  • @Nafisa771
    @Nafisa771 3 วันที่ผ่านมา

    Wannan gaskiya ne wallahi Iyayenmu basa son barin wurin da suka saba dashi.💔🥲 wallahi tallahi nayi gida a birni nacewa mamata ta dawo amma wallahi cewa tayi ita kadai a cikin gida kamar maya🙄 gaskiya a'a na qyaleta dai zuwa wani lokacin.🙇

  • @saadatuibrahim8468
    @saadatuibrahim8468 3 วันที่ผ่านมา

    Ubangiji ya bayyanata kasowa
    Dan uwa ka abinda kakesowa kanka fata nagari lamiri inji yan hausa mukula da bakinmu

  • @asmaubello7925
    @asmaubello7925 3 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kubutar da ita

  • @laoureassan-up9wi
    @laoureassan-up9wi 3 วันที่ผ่านมา

    Haba ya ku yan uwana musulmai bakki ya dunga fadin alheri ko yayi churu dan Allah wlh ni jiya wuni nayi ina tunanin wanan bai war Allah kamar mahaifiyata danhaka dan Allah kubarchi da abinda ya damechi fls

  • @DongnapPonfa
    @DongnapPonfa 3 วันที่ผ่านมา +1

    May God be with her and give her long life.And those that are doing this, they should repent.

  • @user-eq9nm9mm9g
    @user-eq9nm9mm9g 2 วันที่ผ่านมา

    😭😭😭😱😱😱

  • @zainababubakar5642
    @zainababubakar5642 3 วันที่ผ่านมา +1

    Ke dalla can rufe ma mutane bnzan bakin ki owk yanzu ne aka dauke mutuniyar kirki ko kin manta shi jahilin dan nata murna da godiya kawai yake yana mgn akan😂cewa akwai tsaro wadanda ake daukewa yayi murna wasu sun fita yawan kyauta da ibada amma ake sace su

  • @rabiatou1643
    @rabiatou1643 3 วันที่ผ่านมา +1

    Uwace sohuwace bekamata ayi murna da batan dan adam ba

  • @rabiatou1643
    @rabiatou1643 3 วันที่ผ่านมา

    Kinburgeni da bayanin ki😥

  • @Yarghanahausatv
    @Yarghanahausatv 3 วันที่ผ่านมา

    Duniya kitabur ra asi

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q 3 วันที่ผ่านมา

    Ai bahaushe ya lalace hassada da mugunta tashiga zukatan mu mu hausawa

  • @user-xj2hv8pj4p
    @user-xj2hv8pj4p 3 วันที่ผ่านมา +1

    Wllh najidadi shiyafara dawowa cikin hayyacinsa sabida Shima sila ne najefa kasarmu amasifa yaji yadda wayanda akasace musu iyaye yaji yadda sukeji

    • @rabiatou1643
      @rabiatou1643 3 วันที่ผ่านมา +1

      Baiwar Allah maman ki tana raye kuwa?domin kuwa malam bahauce yace idan uwar ka ta mutu to uwar kowa ma ta mutu

    • @laoureassan-up9wi
      @laoureassan-up9wi 3 วันที่ผ่านมา

      Gayama dai arayuwa layfin wani bai cha far wani baki dai yasan mi zai fadi ya fadi alheri ko yayi churu

    • @rabiatou1643
      @rabiatou1643 3 วันที่ผ่านมา

      @@laoureassan-up9wi harshe shiyake kai mutum wuta ba fataba amma fata nagari lamiri

    • @laoureassan-up9wi
      @laoureassan-up9wi 3 วันที่ผ่านมา

      @@rabiatou1643 wlh wanan gaskiya

  • @suleimanyahaya3280
    @suleimanyahaya3280 3 วันที่ผ่านมา +2

    bar shegiya

    • @bosamarketbosamarket1110
      @bosamarketbosamarket1110 3 วันที่ผ่านมา

      Dattijuwace kayimata fatar kubuta tare da sauran musulmi.mukuma ALLAH yatsaremu alfarmar ma,aiki

  • @فيصلعيسي-ب5ح
    @فيصلعيسي-ب5ح 3 วันที่ผ่านมา +1

    Kenan fatan da rara yakewa mutane shine ya sameshi

  • @marymchcn4066
    @marymchcn4066 2 วันที่ผ่านมา

    gaskiya mutanema akwai jahilci wlh miye abin murna akan kidinapin

  • @abubakarusman7570
    @abubakarusman7570 3 วันที่ผ่านมา

    𝐊𝐞 𝐰𝐚𝐫𝐞 𝐦𝐚𝐫𝐚𝐫 𝐤𝐚𝐧 𝐠𝐚𝐝𝐨 𝐤𝐚𝐰𝐚𝐢😁😁😁

  • @umarsanda111
    @umarsanda111 3 วันที่ผ่านมา

    Kaji wanda batada tarbiya waikum tana magana akan dabiya

  • @officialabz5397
    @officialabz5397 3 วันที่ผ่านมา

    Koda kudi ko free

  • @BoubacaraliAli
    @BoubacaraliAli 3 วันที่ผ่านมา

    Jaka daki kiya

  • @AbakarMahamadou-di5lr
    @AbakarMahamadou-di5lr 3 วันที่ผ่านมา

    Miyasa lokaci dayi maganar bakice masa bayi dai

  • @user-dt9fw4qk2q
    @user-dt9fw4qk2q 2 วันที่ผ่านมา

    Arewa na godiya

  • @SurayyaIsa-yw8lx
    @SurayyaIsa-yw8lx 2 วันที่ผ่านมา

    Allah yabayyanata

  • @trtrtr4667
    @trtrtr4667 3 วันที่ผ่านมา

    Allah yakyauta

  • @KhaliphaAbubakar-mj3qz
    @KhaliphaAbubakar-mj3qz 3 วันที่ผ่านมา

    Arewa na godiya