HADIZA GABON: "Gidan Isah, Gidan Yari, Gidan G-Fresh... Wane gida ne next ga Sadiya Haruna?
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 29 ก.ย. 2024
- Welcome to Hadiza Aliyu Gabon official TH-cam Channel,Hadiza Aliyu Gabon who is also known as “Hadiza Gabon” is a Nigerian actress and filmmaker who acts in both Hausa (kannywood) and English (Nollywood) movies.
Facebook / adizatougabon
Instagram / adizatou
Twitter / adizatougabon
TH-cam channel / @hadizagabonofficial
Hadiza Gabon also served as an ambassador to MTN Nigeria and indomie noodles company,she is an award winning actress who has won numerous awards home and abroad,one which is the 2013 BEST OF NOLLYWOOD AWARDS for “BEST ACTRESS “
#hadizaaliyugabon #hadizagabon #kannywood #hausafilms #movie #shorts #youtubeshorts #video #videos Subscribe For More Videos
Best episode ever,break daya akaje yau,Hadiza Gabon ma jikin ta yayi sanyi balle mu😂Sadiya Haruna sincere apology to you we were misled but now we know u better, thumbs 👍 up to the strong woman in you❤❤
Anty Hadiza gabom wllh Ina yinki Allah yakare gabanki da bayanki Ameen❤
Gaskiya sadiya makaryaciya ce. Da farko tace alkalinda ya yanke mata hunkunci wata shida zuwa gidan yari yana zuwa gidanta yaci abinci yayi barci daga baya kuma tace namiji baya zuwa gidanta.
Na biyu tace kafin suyi aure sanda suka kira lauyoyinsu daga baya kuma tace G fresh bashida lauya makiyanta ne suka dauko mishi lauya. Haba wani irin karyace haka
So many inconsistency and contradiction 😅
Masha Allah godiya mara adadi saboda nakaru kuma na ilimantu ❤❤ naji dadin shi sosai da Sosai wlhy
La réaction de la grande hadiza peut me tuer 🤣🤣🤣💔💔 au cas tu me lis je te tire chapeau 🤣🤣🤣🤣
Now I understand her situation. She was so open and sincere ' but she should stay out of the media box she has said enough. A bar wa Allah '
Ina maku fatan alkhairi hadiza gabon da kuma baquwar ki sayyada sadiya haruna . Idan kun rabu da g fresh to in sonki insha allah
Da ni baw anda na sana a ranan gizo kamar Sadia haruna amma yanzu ba Wanda na kaso kamar ita Allah ya Bada zaman lafiya Ameen ya Allah
Barka dadama hadiza Gabon kiyi Magana da hamisu breaker
❤❤❤
On sent la vérité dans ses dire cette dame❤
Vraiment ❤❤
Wlh hadiza nann ta iya jin gulma
Ina man power
Sadiya haruna confused my confusion tace alkalin yana zuwa gidan ta yaci abinci harda bacci kuma daga baya kuma tace PA yamata sharri maza basu shiga gidanta
I no understand😂
kuma fa hakane 😂
Kai jama'a wlh hadixa Gabon munafika ce kinason gulma 😂😂😂😂😂Allah ya Kara basira
😂😂
Ke kuma Allah qara miki gulma😂
Ke Kam Kinga Abu arayuwarki wlh 😢😢😢 Allah yasa karshen wahalar Kenan
Ameen
Bayan haka a aurenta da isa tace 2019 tazo kano kenan koda ma ace a 2019 sukayi aure tace bayan ankaita poliçe station tayi kwana biyu wani uban gidanta ya cireta saikuma bayan shekara 3 case yatashi taje prison taiyi 2 month instead of 6 month that means 2022 kennan wanda mu munsan case dinta da isa tunkafin 2022 akayishi, Hadiza arika Tuna musu idan sun manta
Isan ne wane isan ne plss
Haryanxun bamuganeh wayeh mae gsky bah tsakhanin al_ameen dah sayyadah sadiyah harunah bah
Indeed sadiya haruna is a good woman
@@khadijamurtala9977 meneh yasah khi kha che hakha
Wallahi ada nayi mata mummunar fahimta Amma yanzu nafahimceta yadda yakamata 🎉
Ya kamata ki gayyato G fresh domin mu ji nashi bayanin. Wannan shine adalci.
Wlh mafiyawancin labarinta karya ne Yar wahala Karki mayar damu sakarkaru mana
kai kayi qoqari kafito ka fito da gaskya
@@idryxfatymatoh ba karyan bne ??
Allah yasamudace
Saadiya je voulais que hadiza, vous lui dites que elle est le prophète Mohamed sw mais d'après votre conversation saadiya c'est une fille qui n'a pas de patience et pour que elle se marie, il lui faut un homme patience parce que elle est marqué dans sa vie...
She lied 😂😂😂
Allah sa ta zauna a auren da za tayi nan gaba. That she marries and divorces, still she's a good Muslim. Allah Ya yi mana gafara.
Ai wannan yar kwalta ce ta kwarai😅😅😅
Lagos Bayelsa Benue
Maganar kina airport da aka daura auren ku da G fresh ban yarda ba saboda akwai video da yayi trending lokacin ya qiraki ya nace an daura an daura har Yazo shago ya sameki kukayi rungume rungume da kiss.
Dont believe everything u c on media.
Duk acikin aikine dansanda yakama kare
Hhhhh you gave me laugh
Gaskiya maganar ta akwai karya karya aciki... Cos dama chan ita ba me gaskiya bace
Allah yasanya Alheri acikin auren
Inna lillahi allah yanada hakuri😭
U have been tru alot may Allah help u
Irin Rayuwar Sadiya Haruna da Su G-Fresh Allah ka raba mu da ita da zuriyar mu
su kuma Allah ya shirya su su dawo kan hanya
Question Mark????
1. Duk a labarin ta babu wani ahalin ta
2. Tana zaune da P.A Which is na miji ne
3. Alkalin da yanke mata hukunci yana zuwa gidan ta ya ci abinci har ma ya yi bacci
4. Tana da iyayen gida wadanda suke shige mata gaba (ba iyayen ta ba fa)
5. Mene ne abun da P.A din ta ya fada wanda ta san cewa tabbas an yi zancen
6. Na miji baya zuwa gidan ta, amma kuma P.A din ta yana zuwa (wanda ba kaninta ne ko yayanta ba)
7. Tana zaune ita kadai a ba tare da wani Muharramin ta ba.
-Duk wadan nan abubuwan da na zana a sama, yayi daidai da wadan da suke son Fiyayyen hakitta ko wanda ya ke mutumin kirki?
kar mu manta abubuwa da dama fa da na zana a sama bata daina su ba har yanzu
Allah ya shirya mu baki daya, ya dora mu a kan hanya madaidaiciya
😂😂 kuma tace maza basa zuwa gidanta
Gaskia Hadiza zaki kashe show dinki idan har kina inviting mutane irin wayannan Wanda basa tauna magana KO Jin kunyar furta ta.....Sannan Abu na karshe kidaina zurfafa tambaya Akan personal life din mutum....
Sallu Alan Nabiyi MUHAMMAD RASUUL (SAW)
Wato nayarda sayyada ba er iskaa bace kmar yanda ake tunani,sbda da tanayi da bazatayi aureba,amma sbda kare kanta daga zina se auren takeyi kuma bata fasawa dukda yanda ake cutarta... Inamata fatan Alkhairi Allah yasa wannan shine nakarshe Allah yabaku zaman lpy maidorewa
Ameen
this is the first time I have commented on this programme but is very obvious that Hadiza you take a side, which is very bad, although there are many lies which you didn't pay attention to or you intentionally ignored. free advice, never take a side it will help your programme no friendship in business.
Muna cewa Muna son Annabin mu S. A. W shifa son Annabi koyi dashi ne da bin abubuwan da ya koyar saika zauna kayiwa kanka Hisabi da kanka.....kana son nashi ko Kuma a Baki ake fada
Sadiya Haruna as controversial as usual with many stories to tell... Amma gaskiya ko da kinyi kyau, yau nagan yande asili fuskanki yake. Gaskiya instagram da snapchat da tiktok su na kara kyau fuskan mata ba kadanba 😂.
Allah yabtsinewa filter wlh😀😀😀😀😀wlh filter bakiyiba😅😅😅😅😅
Narantse miki sis
Allah yasa Wannan aure da zakiya shine karshe ya Allah y kareki y kiyayeki y rabaki da sharrin me sharri 😢😢
Ameen s ameen 🙏
Kwalba kenan kai!! To kode dagaskiya acikin wannan maganan nata bewuce 20% ba to Allah yasa mudace
We need to hear G-Fresh side of story.
@@grand_leackage aswear😅
gabon dandalni Gulma da tsegumi ke
Gaskiya gfresh yafita gaskiya,saboda tace andaura aure tana jirgi tana hanyar makka,kuma ga videos inta dashi a shagonta bayan daurin aure
Gabon kan yi tambayoyi masu kyau a madadin masu kallo,amma wannan karon tambayoyi guda biyu sun yi miki baduhu.Da farko bakuwar ki ta ce alkali kan zo gidan ta ya ci abinci harma yayi bacci,daga baya kuma ta ce maza basa zuwa gidan ta.Da kin tambaye ta game da sabanin Wandannan bayanan.Ta biyu,ta ce alkali bai bata damar kariya ba,kuma gashi sun san juna sosai,me yasa haka har ya yanke mata hukuncin wata shida a prison,anya kuwa bashi da haushin wani abu game da ita?
@@MohammedHaruna-u3j gsky neh wannan
Wanan tona tona asiri interview baiyiba. Ana kwunce zani a kasuwa. Idan ke, Hadiza Gabon aka miki interview, zaki iya bada irin wanan bayani akan rayuwanki, komi a fili. Gaskiya baiyiba. Maimaiko kuyi maganar akan abun alheri, Kina exposing private matters na guests don ki samu likes ko views. Gaskiya ki gyara wanan programme naki ya zama na entertainment, ba na tona tona asiri, Ni fa inason Sadiya Haruna, she is a unique person, and hard working person, even though we all have our bad sides. But your questions were too personal. Toh Allah yasa mu dace
Ita kam ai bazata taba iya fadin Abubuwa a kan rayuwan ta haka ba,ita ma sadiya haruna din taxo musamman don ta fada ne shiyasa Amma idan ba haka ba waye zai bayyana Komai haka a faranti
Gaskia wannan kam ya zama tonon asiri haba kaiiiiiii
Gabon akwai wayo ai bazata taba fada ba😂😂😂😂
@@chukwumaifeanyi4083sadiya haruna ta San za'a Mata wannan tambayoyin duka tun kafin a fara program dinnan fa.shiryeyyen Abu ne
@@hadizaadamusaidu6313Kawai Sadiya tazo ta kare sunanta Amma bazai tsira ba, sobode idan G-fresh yazo yanzu, Shi zai Karyata maganan sadiya. Zai bada labaran shi daban. Da an bari wanan matsala a Sama Sama, amma Aunty Hadiza tana son ayi kasuwa da asiri mutane. Har tana emphasizing wai auren Sadiya ta kai shida ko bakwai.😮
Toh sai munji dage G-fresh. Zai zo kare sunanshi kuma. Gaskiya Hadiza Gabon ta daina irin wanan interview, tunda baya haska mutuncin mutum
Kekan bai kamata ki alaqanta kanki da jarida ba
Hajiya Hadizatou Aliyou Gabon. Ni masoyinki ne sosai sosai. Allah ya baki miji na gari. Allah ya karawa iyayenki lapiya. Allah ya baki zurriya ta gari. Allah ya tsareki daga dukkanin nau'ukan talauci na kudi da na zuciya. Allah ya kara mana soyayya tsakanin mu. Allah ya bamu cigaba da zaman lapiya.
Aunty hadiza ke professional ce agulma 😂😂and kina wayarda kanmutane keep on doing the right job ❤❤
Mafiyawancin labarinta karya ne wlh
Abar bawa da Allahnsa kawai. Kamar ya zakice itama ai abokiyarsa ne tasan shi. Meaning itama mazinaciya kenan ko me? Pls something has to be muted
Exactly abun da yazo Raina Allah ya kyauta
Me bada maganin maza takasa bada maganin ma mijinta
Chai!! Ke da bakinki kikace Alkalin na zuwa gidan ki yaci abinci jar yay bacci at the same time kina cewa yan compound din ku za su bada sheda ba kya kawo maza 😅 Again, besty da Abba PA ba maza bane?
Tonima dai abinda nace kenan
She is a confused woman wlh😂😂😂batada gaskia
😂😂😂😂😂kai jama a
A gaskia duk bayanenta babu gaskia a tatare da ita, tace maza basu zowa gidanta kuma tace alkalin yana bacci a gidan toh wanne zamu dauka???
Masha Allah shirinki Yana kyayatar damu fatan alkhairi allah ya Baki miji nagari Wanda zaiji kanki badan kin mutuba mijin marai Niya badan kirasa iyayan kiba
Innalillahi wainnah ilayhi raju un Innalillahi wainnah ilayhi raju un muday mata acikin kunchin namiji zamu kare kai wnn baiwar allah Allah yamik sakkayyah wlh wlh wlh abinda kika fada koda karyane ni nayarda sbd randa nafara ganin wnn dabban g fresh din seda na tausaya miki yazo nan state cid nikuma n raka kwt muna kusa d office din D.C wlh wlh wlh yana shigowa yafara ranka ya dade bantaba ganin mace me son lesbian irin matata bh yayta mgngnu marasa dadi wai dama yasani basuyi aure bh suncigaba da zaman dadironsu wnn abu yamugun min ciwo Kuma yasa naji haushinki yada hnkl ki dakomi yarki tayi girma masha allah kirasa wazaki aura se wnn sakaran wawa yana mgn yana juyomu wai kun sanni kunsanni gaba daya wnn guy din beda kamunkai nd xanyi amfani d wnn damar inbamu shawara mata mukiyaye namijin d ze wa wata abu ke kuma ki bishi sbd rnr agabana wasu sukaita binsa harda amsar number mamakin danay shin su basu san meyayiwa wata maccen bh at this time wlh mukula
Kai subhanallahi 😢😢😢😢
Kai hadiza Allah ya shiryeki😂😂😂😂😂😂 wai ance abubukar mai shadda shi ya biya sadaki tace Allahu akbar 😂😂😂😂😂 Allah ya biyashi
Ta hadu da G fresh a wurin sayen tsirr😂
Gaskiya na saura Amma abinda banganeba tace zarmalulun ango baya tahi bayan kuma ita tana saida maganin karfin zarmalulu a ina gizo yake sakar
1 a bayanin tah tace yana zina
2 tace baida lapiar yin abin aure
3 tace bata nan akai auren tana jirgi
amma kuma lokacin da akai auren ai munga videos har Wanda suke rungume da juna bayan an daura aure
4 gaskia akwai karya a bayanan tah
sosai ma
Ato Wanda bazai rayuwar aureba Damai zaiyi zina
Karya dayawa ma 😂
I’ve been blaming u for whole gfresh case but now I pity u.🙏🏾🙏🏾🙏🏾🙏🏾
Gaba daya Auren an ginashi Akan shirme da shashanci wallahi. Wanne aure ne Saida lawyers da agreement and meya kawo Wani namiji gidan aurenki sannan meye alakarki dashi Harda Zaizo gidanki?
Bazai yiyu kice duk Auren da kikayi kece me gaskiya ba.
Another contradiction kince sirrinku Daga Ku Sai ku. Meyasa kika Kira uban gidanki? Meye uban gida?
2014 ta gama secondary tayi aure kuma ta haifi nana. Sanan 2015 ta rabu da Mijin nana Khadijah. Sanan tace sunyi zanan shekara biyu! Who is thinking what am thinking. Akwai karya cikin maganta ta
Ai akwai ta da karya 😂😂😂
Duk xancenta ma anan Rabi karya ne Dan sunacin Karo dajuna
Bata gama secondary ba tayi aure ae😢😢😊
Hmmmm Ashe bani kadai nagano hakan ba
I must express my genuine admiration for Sayyada. Her ability to articulate her thoughts and feelings so authentically is truly remarkable. She demonstrated an admirable level of sincerity and honesty by conveying exactly what was in her heart, without any pretense. This kind of transparency and openness is rare and commendable, and it speaks volumes about her character and integrity. Her words not only reflected her true emotions but also resonated deeply with me, further enhancing my respect for her.
MashaAllah
Toh masha Allah nima yaushe xakikirani
In summary sir 😅
Sincerity, Truthfulness and Articulatelcy go side by side. No matter how long the events might be, once there is sincerity the story will just be pouring out without trying to remember a part. Yes l now understand Sadiya Haruna better. Highly intelligent. I wish her a successful subsequent marriage.
Which sadiya are you talking about? 😂😂
Taya za'ace mijin me saida man power abin shi baya tashi? Gaskiya akwai tambaya a wannan harkan
Maganar gsky Wani lokaci sadiya tanada gsky game da qalubalen rayuwarta, ba ko wane Abu ne za'a dinga cewa batada gsky ba, idan Abu yaffaru yakamata adinga dubamata, musamman ma aurenta da yayyi sanadiyar zuwanta prison😢 Amma wnn auren da zakiyi sayyada ubangiji yasa za'ayi asa'a
Don’t judge a book by its cover👏wlh bantava sanin tana da hankali b se yau,cos niban tava sauraront ba ma
Me too 😢
Kiche Maishadda ne ya biya sadaki Kuma yache yaushe akayi aure
😂😂
Ba a judging a one side story sae kaji both sannan zaka ganeh mai gsky, zanso ace sadiyah gsky ta fadi indae gsky ta fadi gsky na yaba mata da namijin kokarin da tayi muna mata fatan alkhairy
The only problem is that, nalura akwai lack of good communication atsakaninsu, tunda tare suka shiga gidan tare da P.A din toh baikamata G-fresh yaji haushi ba sosai amma fah ba dadi wani yaci left over na matarka, namijima for that matter, sannan kamata yayi yatsaya a waje sai an nemeshi baikamata ya riqe wuce gona da iri ba, she supposed tell her bayason P.A yana kai da kawo a gidansa (is ur house amma tunda shine shugaba toh gidansa because duk abinda yakeso indai ba haram bame dole shi xa'ayi a gd) duk wanda yakora ya koru, bai kamata kitambayeshi saboda menene xai koreshi a gaban PA din..... Allah yasa mudace
Yanga dey sleep trouble wake am,haaa dis one no question hard for her to answer shame no dey her face,na d interviewer dey shy 😂
I swear
Wallahi yaban tausayi Allah yakiyaye gaba
Sadiya Haruna Allah ya Baki zaman lfy Allah yasa Inkinyi kinyi kenan Wlh Baki taba birge ni ba sai yau danaji labarin ki
Gaskia dai Allah ya rabamu da irin wannan rayuwa taku. Kuma wannan maganganun nata babu kamshin gaskia. Akawo su tare muji ta bakin kowa.
Only you say, "ba me zuwa gidanki only you say "Judge na zuwa gidankin yaci abinci yayi bacci", only you say "ba 3rd part only you called ubandaki kice zalmalulu no dey work". beb how old are you. ke Gabon ki inviting Gfresh lets hear his side of the story. tunda harkar Gulma ce.
Ni Wagga hira banga amfaninta ba 🥱🥱🥱
Ha a gaya miki. So take tace aurensu da G fresh ya kare
Gaskia wannan shiri baiyi ba , wannan Haram ne kina bude sirrin ma'auranta
Gaskiya wannan hira tonon asiri ce
Saying your personal life and exposing G-fresh is very bad
Aunty hadiza a kawo mana G FREASH 😂
It be come a story kai hadiza gabon akwai son gin gulma😅
maida hnkli xuwa umrah duk sanda ranki ya baci is a good thing wallahi Allah ya qara sawa rayuwa albarka
Na sha fada mafi yawancin yaran dake gurbata tarbiyyar yaranmu na Kano da sunan trending a social media, film ko sanaa ba yayan hausawa idan kuma sune to haihuwar bariki ne ne ko kuma girman barikin.
In dai duniya ce, wanda bai zo ba ma tana jiransa.
Allah Ya shiryemu da ku baki daya, Amin.
Allah sadiya duk antsufa fuska ta kode ba asaniba daman ance inbakiyi shara masalliba zakayi sharaka kasuwa kiringa rage karya sadiya sbd masujinki ba mahaukatabane
Sadiya’s statements are full with contradictions
It’s ok if your ex husband decided to hold dinner regardless both you & your ex were @ various times separately married before &
It’s ok the dinner was held one month or so after the wedding Fatiha especially considering the fact that you spent more than 3 weeks performing Hajj operations during the period in question
Why didn’t you support your husband with your manpower before & after the wedding? @ various times before the wedding he’d advertised your manpower products & he mentioned that he’d used your product. Was it all a lie or is your manpower fake & not working
You claimed he didn’t contribute anything to your upkeep, yet you claimed he paid 50% of your rent & he agreed to put food on the table for both of you
But why would Sadiya allow her Besty to destroy her marriage, why didn’t she just marry the Besty instead? Why is it that both Sadiya & Besty were never sued for these allegations &subsequently imprisoned? If this Besty allegations are true then in my opinion Sadiya is insensitive & daft
Ammafa munganku kuna rungume rungume bayan andaura aure
Kuma kince kina Airport
Tohh daman tunfarko baku dora aurenku akan yanda addini yatsara mana ba taya za'ace mace ta tsara yanda zaman aure zai kasance.
Honestly mata na fama da rayuwa, sayyada sadiya well-done. Ko da auren ki dari ne kin yi kokari saboda it tells kin san mutuncin kanki for you jumping from one marriage to another ai ke ba mutuniyar banza bane tun da harkin san darajan aure. Allah sa in kin yi wanan ki dace.
Trust sadiya at your own risk 😂
At ur own risk fa! But I feel this is too much. All this talks for what? Marital affair ba sirri. Allah dai ya rufa asiri
Hajiya
An Rena Adam A zango wllh.
Dan Allah agayyato mana G-Fresh yazo ya kare kansa
To be honest akwai contradictions a maganganun ta, kuma akwai cin zarafi. Hadiza ban yi expecting wanna shirmen a wannan page naki.
Da fari sayyada tace maza basa shiga gidanta😂, Amma daga baya kuma tace alkali yana zuwa yaci yasha har yayi bacci 😂 ita kadai tanata contradictions kodai shima alkalin zalmalulunshi baya aiki that means shima bana mijibane
That’s bayan ta auri g-fresh shine alkali ke zuwa gidanta
Alqali yana zuwa dan CID ne, naji kmr tace yaci amanarta shima, gsky ya zaqe harda bacci a gidan wata kai jamaa Allah mun tuba ya bawa kuma matan aure haquri da irin wannan maza
Gabon! Gabon!! Gabon!!!
Sau nawa na kira sunanki? To ki rufawa kanki asiri wallahi ki fita harkar G-Fresh kinsan ba mutuncine dashiba. Kibar wannan Sayyadar taki suje su karata. Sune tasu tazo daya. Don naga kuna shiga inda baa aikeku ba. To nadai gaya miki.
😂😂😂
Nothing will happen n he can’t do anything
Intace sayyadar nan wallah kamar in fashe da kuka. Allah mana maganin yarinyar nan
Kinshe abun baya tashi toh da idon zaiyi zina 😢😢😢😢
Gaskiya agayyato mana oga mai zalmalulu domin ayi balancing 😂
😂💔
Gaskiya akwai drama kaiii jama a😂😂
Abun dayasa nasane ta kena sadiya makaryarciya ce ga ji da kai nasiya😏
To baki jaraba mashi maganin manpower ki ba? Tunda kince baya aiki
Ko maganin damfara ki ke wa mutane
Ato alamun maganinta baya aiki😂 takashema Kanta kasuwa
Hadiza Gabon Kefa Profesional ce a gulma 😂😂😂
Kowa da abundaya dameshi mudai a halin da mukeciki a yanzu a Nigeria munfi buqatar ki qara gayyatomana nastura ashir sharif kimasa tambayoyi waishin wannan wainar suke toyawane abayan fage a matsayinsu na yan gwagwarmaya daga arewacin Nigeria akan halin da ake ciki a yanzu ta fuskar tsadar rayuwa talauci da kuma rashin tsaron dake damun alummarmu saboda munjisu shiru kamarma basa raye ko suma sun sallama komai sun haqurane sunbar mutane kowa yaje yanemi mafitar da kansa? Lallai mu matasa muna buqatar sufuto sugayamana menene ya kamata muyi a halinda akeciki yanzu, saboda mungaji da zubawa shugabanninnan ido sunayimana abunda sukaga dama don haka a gayyatomana NASTURA ASHIR SHARIF