Innalillahi wainna ilaihi ranioun Ya Allah ga baiwar ka kayi mata mafita tabbas kaine mafificin mai ma bawa mafita 😢 Allah ka wanke ta ka yafe musu albarkacin fiyeyyen halittah
Malamai kurin wa maza nasiha walayi su ne su ke kay mata bango, su doki mata kamar bayu aouré Ibada né , ba a aouré da duka maza su ke jama kansu.Allah ka sa mu datché.
Ai daga dukan ne Shaidan yake haddasa kisan, abinda ze janyo kisa maza zasu dena gsky, mata ku kuma duk azabar namiji gwanda ku fice ku bar masa gidan yafi sauqi akan daukar wuqa. Allah ya rabamu da mummunar qaddara Maza kuma ku dena kisan alumar Annabi yanzu duk yaqin duniya da sauran kashe kashe waye yake ba maza ba, kai de kawai Allah ya shirya kowa Amin
Inna Lillahi wa Inna Ilaihi rajiun Dan Allah iyaye idan yaranku sun kawo muku qarar miji ku dinga yi musu sulhu ku dena korar yaranku ko gwalesu, idan abu ya gagara a raba auren Ku kuma mata ku dena daukko wuqa duk azabar da namiji ze muku, gwanda ku fita ku bar masa gidan akan daukko wuqa, ku kuma maza ku ji tsoron Allah da rage zafin zuciya da zalincin tauyewa mata hakki abin yayi yawa fa Allah ya rabamu da sharrin hawa dokin zuciya Amin Mallam dan Allah ku dinga yiwa iyaye waazi akan su dena korar yaransu mata su dinga sauraransu dan Allah suna bincikawa, dan wallahi rana zafi inuwa quna hk muke mata ba inda zk kaji dadi sai de wajen mahaliccinka Allah
Gaskiya you make a very crucial point Don Allah iyayen ku dinga sauraron yar ku idan ta kawo karar mijinta ku daina korar su da gwalewa. Allah yasa mudace
Hausawa kunci amanan addinin Allah wallahi. Da manyanku da yaranku akwai matsalan rashin tarbiyya wallahi. Ina amfanin zuwa islamiyya kullun? Allah ya shirya.
Malam Allah ya saka da alkhairi. Maganar ka haka take. Allah ya raba mu da mummunar qaddara😭. Gsky batayi kama dame iya kashe kaza bama, bare mutum. Qaddarar tace tazo a haka. Kuma bawai ina goyen bayanta bane ko abun da tayi daidai ne. Amma ya kamata a cigaba da fadakar da maza masu dukan matansu. Allah yasa mu dace ya tsare mu ya tsare imanin mu
Bana goyon bayan kisan datayi masa ya sheikh....Amma indai abubuwan data fada yana yimata gaskiya ne shi yajawa kansa. Babu abinci ga duka. Taje gida ta fada ankorota iyayema da laifinsu
@sakinadeeni4713 Wallahi kuwa, da wanne zataji....babu abinci, ba magana mai kyau, ga dukan tsiya ga jego.....Gashi kuma taje gidansu an korota....Haba ! Toh ya Ilahi ina zatasa kanta? Ita a ganinta yin hakan shine mafita agareta. Natausaya mata matuka...Dafatan za'ayi mata sassauci wurin hukunci
Gaskiya ka yi magana mai kyau a nan. Ba kaman Abu Aisha na alfurqan ba. Shi kawai zuwa ya yi ya daura laifin a kan matan ba tare da jin bangarori daban ba. Wannan kuma rashin adalci ne. Allah ya rufa mana asiri ya gyara mana zuriar mu.
Wanan yarinyar postpartum depression ne wallahi ke damun ta...maza idan mata suka haihu akwai mental distress da ke damun wasu saboda trauma na haihuwa
Gaskiya malam. Sannan a wayarwa da iyaye kai in yarinya tazo gida da damuwa aki me zata fada a kiraijin ma aji daga gareshi, amma iyayenmu sai suce aure dn hakuri ne kowa hakuri yake wasu ma ko sauraron me kazo dashi basa yi, gaskiya ya kamata a gyara jazakalla khairan
@@MalamaMalam-sp3ei don't you know in Islam if you kill someone wrongly all their sins move to you? Or are you another scholar who knows more than the Quran and hadith
@@MalamaMalam-sp3ei yes I do, but just because you didn't intend to kill someone, doesn't mean that you will go Scott free, because what about justice for victim
Bai kamata aki taimaka mishi ba wlh. Wannan furucin na kin taba shi ya tsayar mata arai Abu ne da bazata tana matawa ba, Allah ya rabamu da mummunar kaddara, ya kawo mata mafita
Don Allah jahilan maza kudena goyawa iron wayan wayannan mata kowa yaganta baiga Mai yunwaba mara kunyace tace gida baa goyon bakanta kariya take wa yasani metake masa bawahala ajikinta in har sai makota sun Bata abinci da alalace take mata sun zama mahautan mazan su subhanallah
Munafuka Karya take wlhi dama tajima tana so kasheshi inba hk bah miye Na daukar wuqa Allah yasaka Masa wlhi Kuma Allah yabaki miji Wanda Shima Zai kasheki yazo Yana Kuka yace wlhi bakasheki yayi bah wlhi Yana soki jahila kawai
Wai shin ilimin da Malam yakoya yakarene mukaga yakoma kallon social media Yana tsokaci ?? Mufa haryanzu munada bukatar ilimunmuka na addini ne bawai labaran midiyaba
Allah sarki 😢Allah ka raba bawa da munmunar qadarah😭😭😭
Oh Allah 😭😭😭 good end ya Allah 🤲😢
Ameen ya rabbi 😢😢
Innalillahi wainna ilaihi ranioun Ya Allah ga baiwar ka kayi mata mafita tabbas kaine mafificin mai ma bawa mafita 😢 Allah ka wanke ta ka yafe musu albarkacin fiyeyyen halittah
Allah yasaka daalkairi
Inna lillahi wa Inna illaihi raju'un gskiya maza suji tsoran allah like wise mata she did it to protect her self ya alllah kawo mata mafita
اللهم صل وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه وسلم تسليما كثيرا
Sallallahu Alaihi Wassallam
S@@zainabismal9961
Malam kayi bayani fi sabilillah jazakallah.Allah ya kiyaye ya ahirya.
SUBHANALLAHI WAIYAAZU BILLAH. This is sad. Abin tausayi
Innalillahi wa'ina ilaihi raju'un Allah ya tsaremu da mummunar kaddara
Malamai kurin wa maza nasiha walayi su ne su ke kay mata bango, su doki mata kamar bayu aouré Ibada né , ba a aouré da duka maza su ke jama kansu.Allah ka sa mu datché.
Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Allah ya kyauta.
😭😭😭😭😭 Allah yabaki mafita baiwar Allah
Innalillahi,ya Allah yay ms rahama na tausayamt wlh,Allah ya fidda ita
Inna lilláhi wa'inna ilaihi ráji'uun. Allah yasa mufi karfin zuciyanmu yakuma ka ré mu daga sharrin kómai. Ameen
Allah sarki Allah yakawo miki mafita very sad wallahi Allah yarabamu da mummunan kaddarah😢😢
Amin ya Allah wlh kuwa
Allah ka rabamu da mummunar kaddara
Jazakhallahu khairan
Allah jikan shi! Maza Ku daina dukar mata don Allah
Ku kuma ku daina kisan kai
Ai daga dukan ne Shaidan yake haddasa kisan, abinda ze janyo kisa maza zasu dena gsky, mata ku kuma duk azabar namiji gwanda ku fice ku bar masa gidan yafi sauqi akan daukar wuqa. Allah ya rabamu da mummunar qaddara
Maza kuma ku dena kisan alumar Annabi yanzu duk yaqin duniya da sauran kashe kashe waye yake ba maza ba, kai de kawai Allah ya shirya kowa Amin
@@sakinadeeni4713kaikuma dai kar mu kauche daga kan hanya. Me ya kaita dauko wuka? Ai kisa ya fi duka nawi a zunubai.
Yanzu ta kashe shi ta kwashe zunuban
Allah yakawomiki dawki idan bakiyi da niyaba
Ameen ya Allah
Gaskiya maza kuji tsoron allah
Allah ya rufa asiri Allah ya baiyana gaskiya ciyarwa ciyarwa ciyarwa Kai jama a
Inna Lillahi wa Inna Ilaihi rajiun
Dan Allah iyaye idan yaranku sun kawo muku qarar miji ku dinga yi musu sulhu ku dena korar yaranku ko gwalesu, idan abu ya gagara a raba auren
Ku kuma mata ku dena daukko wuqa duk azabar da namiji ze muku, gwanda ku fita ku bar masa gidan akan daukko wuqa, ku kuma maza ku ji tsoron Allah da rage zafin zuciya da zalincin tauyewa mata hakki abin yayi yawa fa Allah ya rabamu da sharrin hawa dokin zuciya Amin
Mallam dan Allah ku dinga yiwa iyaye waazi akan su dena korar yaransu mata su dinga sauraransu dan Allah suna bincikawa, dan wallahi rana zafi inuwa quna hk muke mata ba inda zk kaji dadi sai de wajen mahaliccinka Allah
Wannan gaskiya ne. Allah yasaka da nasiha.
Gaskiya you make a very crucial point Don Allah iyayen ku dinga sauraron yar ku idan ta kawo karar mijinta ku daina korar su da gwalewa. Allah yasa mudace
gaskiya ne
Allah yasaka da alkahairi malan
Kafadi gaskiya kuma Allah ya tsa re gaba
🙏🏼🙏🏼😭😭
Allah yajikasa
Hausawa kunci amanan addinin Allah wallahi. Da manyanku da yaranku akwai matsalan rashin tarbiyya wallahi. Ina amfanin zuwa islamiyya kullun? Allah ya shirya.
Ta ina hausawa suka ci amanar addinin Allah?
Kaï Wawa né bakassan abinda kaké bah
Allah ya jikanshi
Allah yabaki mafita rashin hakuri babu dadi dukkanku kunyi rashin hakuri Allah yajikanshi
😢😢inna lillah wainailaih lajiun 😢😢😢😢Allah great her jannatul firdous Ameen
Malam Allah ya saka da alkhairi. Maganar ka haka take. Allah ya raba mu da mummunar qaddara😭.
Gsky batayi kama dame iya kashe kaza bama, bare mutum. Qaddarar tace tazo a haka. Kuma bawai ina goyen bayanta bane ko abun da tayi daidai ne. Amma ya kamata a cigaba da fadakar da maza masu dukan matansu. Allah yasa mu dace ya tsare mu ya tsare imanin mu
Amin
Bana goyon bayan kisan datayi masa ya sheikh....Amma indai abubuwan data fada yana yimata gaskiya ne shi yajawa kansa. Babu abinci ga duka. Taje gida ta fada ankorota iyayema da laifinsu
Gsky iyaye su sake wannan hali na korar yaransu ace ko ina ba dadi mu mata ina zamu sa kanmu ne
Wanan hakané
@sakinadeeni4713 Wallahi kuwa, da wanne zataji....babu abinci, ba magana mai kyau, ga dukan tsiya ga jego.....Gashi kuma taje gidansu an korota....Haba ! Toh ya Ilahi ina zatasa kanta? Ita a ganinta yin hakan shine mafita agareta. Natausaya mata matuka...Dafatan za'ayi mata sassauci wurin hukunci
Allah ya jikansa dama lokacin chine yayi ai baka zafin sama mace hannu
😢😢😭😭😭Allah yajekansa
R I P
Laifin na iyaye ne galibi😢
Allah ya saka da alkhairi malm wan nn shine adalci
Gaskiya ka yi magana mai kyau a nan. Ba kaman Abu Aisha na alfurqan ba. Shi kawai zuwa ya yi ya daura laifin a kan matan ba tare da jin bangarori daban ba. Wannan kuma rashin adalci ne.
Allah ya rufa mana asiri ya gyara mana zuriar mu.
Amin ya RABBI 🤲😭
Shi wanan na alfurkan mahawkaci ne
@@SheikhMuktharGhana gaskiya ALLAH UBANGIJI yasa mudace ALLAH ya karemu da mummunar qaddara 🤲🥺
@@MaimunaAhmad-l3o اللهم آمين
Innalillahi wa inna ilaihirrajiun 😭
Allah ya yafe musu baki daya
🙏🙏🙏
Sunan hannallah
Allah sarki 😢😢😢
S. A.W😭😭
Matsalan shine wasu matan ,maza na gallazamusu, amma sai su koma gida ace suyi hakuri, mai makon azauna da waliyyansa😢
Tayi kuskure kowayasan wuqa makamice kuma ana iya kowane ta addanci da ita data dauko wuqar da wace niyya ta daukota shine abin tambaya
Gsky ne
Dan'uwa Kasan Sharrin Shaidan. Ni Kamar Nafahimce Tadaukotane Kawai Domin Kawai Tabawa Kanta Kariya. Bawaidon Takasheshiba. Allah Ta'aalaa Yashiryar damu Yakuma Yafemana Ameen.
Wanan yarinyar postpartum depression ne wallahi ke damun ta...maza idan mata suka haihu akwai mental distress da ke damun wasu saboda trauma na haihuwa
Absolutely akwai wanan sanan kuna ga kunchi
Allah ubangiji ya fitar da ita ya raya mata yaranta yasa su zamameta bangon jinginarta ya hayyu ya qayum
Gaskiya malam. Sannan a wayarwa da iyaye kai in yarinya tazo gida da damuwa aki me zata fada a kiraijin ma aji daga gareshi, amma iyayenmu sai suce aure dn hakuri ne kowa hakuri yake wasu ma ko sauraron me kazo dashi basa yi, gaskiya ya kamata a gyara jazakalla khairan
Gsky kan ai hk muke ta fama mata, musamnan idan miji yana da maiko yama kasheka baruwansu
Allah yakyauta
😢😢😢😢😢😢😢😢
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun
May Allah help us
hmmmmmm
Yanzu duk abubuwan da yayi mata, ta kashe shi ta kwashe zunuban
Na u be God? Abeg that is for Allah to judge.
@@MalamaMalam-sp3ei don't you know in Islam if you kill someone wrongly all their sins move to you? Or are you another scholar who knows more than the Quran and hadith
@@mayg7415 hope u also know that "action shall be judged according to intention"
@@MalamaMalam-sp3ei I'm sure you know her intentions
@@MalamaMalam-sp3ei yes I do, but just because you didn't intend to kill someone, doesn't mean that you will go Scott free, because what about justice for victim
Haba mamana yazakiyihaka .saboda kinada takwarana
Allah kasa mudaci
Wlh seda nayi kuka azalche wlh gaskiya xantemaketa idan nasamu dama ko account natemakonta idan nayi karo dashi
Wllh nima saida nayi mata kuka 😭Allah y raba mu da mummunar qaddara 🙏
Bai kamata aki taimaka mishi ba wlh. Wannan furucin na kin taba shi ya tsayar mata arai Abu ne da bazata tana matawa ba, Allah ya rabamu da mummunar kaddara, ya kawo mata mafita
Allah ya jikan shi ita Kuma Allah ya ye mata Kuma ya shir yeta but the problem is from the Husband.
I pray they forgive her. It wasn’t intentional
Allah yamaganta
salaam ' Allah yasakada Alkhari ameen
Don Allah jahilan maza kudena goyawa iron wayan wayannan mata kowa yaganta baiga Mai yunwaba mara kunyace tace gida baa goyon bakanta kariya take wa yasani metake masa bawahala ajikinta in har sai makota sun Bata abinci da alalace take mata sun zama mahautan mazan su subhanallah
Muna cikin wani hali a Al ummarmu
😭😭😭😭
،،😭😭
Salam malam dafatan kana lafiya matsalar kisa koyarwar en fimne
😢😢😢
Ne fah wlh bana son mijina ko kadan
Saboda maye kuma meyasa kike zama dashi
Toh kinemi mafita zama da Wanda bakya so masifa ne
Kinimi rabuwa dashi kawai shine mafita
Toh Allah yarufa asiri kurabu mana
Ku daina aurar da yarar ku ba sanaa. Yunwa kan jawo babban matsala
Slm wllh duk Wanda yahukuntata xaihadu da fishing Allah.
Fim shina nona yada za ayi kisa
Munafuka Karya take wlhi dama tajima tana so kasheshi inba hk bah miye Na daukar wuqa Allah yasaka Masa wlhi Kuma Allah yabaki miji Wanda Shima Zai kasheki yazo Yana Kuka yace wlhi bakasheki yayi bah wlhi Yana soki jahila kawai
Kiyidede tidabahidatawsayi maganihihaka
Irin wannan abin ka iya kakoma mai 'dakko rahoto
Wai shin ilimin da Malam yakoya yakarene mukaga yakoma kallon social media Yana tsokaci ??
Mufa haryanzu munada bukatar ilimunmuka na addini ne bawai labaran midiyaba
why
🥵💔🙄
🥵💔🙄
😢😢😢😢😢😢😢😢😢
😭😭😭
😭😭😭😭😭
🥵💔🙄