'Yan shi'a sun sake kafsawa da jami'an tsaro a Najeriya
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 29 ต.ค. 2018
- ***A Abuja an yi artabu yayin da jami'an tsaro ke harba barkonon tsohuwa, don tarwatsa 'yan Shia masu zanga zangar neman a sako shugabansu, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky.
***An kaddamar da sabon filin jirgin saman Istanbul ... duk da cewa ba a kammala gininsa ba.
***a mu kuma je Ghana, mu ga yadda wasu mazauna karkara ke samun signar wayar salula.
Thanks
Allah ya tseremu, Musulman duniya
Wanda yace bazaibi dukar Allah ba ay zaici ubansa
Allah yabamu zaman lafiya
Masha Allah turkiya Allah yakara daukaka
Wanene elzakkzaki shin menene yasa mabiyanshi basa bin doka A Nigeria basukadaibane Muslims ba Akwai izala Akwai darika meyasa sauran basa yin haka kuma menene yasa lokachin obasanjo basayin haka da lokachin godluk basuyiba shugaba buhari bashi Yakama elzakkzakyba dokache yataka kuma duk Wanda yakarya doka hukunchi zai hau kansa kowanene don haka susaurari hukunchi hakan dasukeyi bashine zaisa Asaki Mallam ba Allah kazaunar da kasarmu Nigeria lafiya Allahumma Ameen
In shia moun barkou d'allah
gaskiya ana zaluntar yan shia a najeriya yakamata yan shi a sudauki kwararan matakai dan karekansu
Allah yatozarta munafukan saudiya
Allah ya wargaza gwamnatin buhari da rundunarsa
Ba Ameenba Allah yashiryasu yabasu ikon yin Adalchi
Allah yatozarta munafukan saudiya