Fatawar daurawa ta halaccin ka haddace waka kadinga yiwa matanka ta haddasa kokwanto
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 22 มี.ค. 2021
- Umar mai sanyi is a musician/producer in kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kanny wood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida #HausaSongs #HausaMovies #LatestHausaSongs #FinafinanHausa - ภาพยนตร์และแอนิเมชัน
Yakamata a fahimci Malam aminou daurawa ba Yana noufi KIDA , DA RAWA , DA WAKA BA . Yana noufi Yan baitoci 🤏 . Allah yasa moudace 🤲
Ameen
Wan nan haka yake sheikh daurawa baiti yace fa
mutane kamar ba haussawa ba ku fahimce bawan Allah
Allah sa mudace amin yarabi 🤲👈
Hmmm Allah Hakim 🤩
Tohfa rikicin duniya da mairai akeyi ya Allah qaranuna mana daidai muba domin murabauta aranar yaumalqiyamah Ameen 🤲🏻🇸🇦🇳🇬
( S 🤲 A 🤲 W )
Allah Bada Lada malam
Allah karawa malaman mu lfy da nisa kwana mai albarka, Allah kajikan wa'yanda suka rigamu gidan gaskiya
Mu munfahimci mlm Allah yakarawa mlm nisan kwana da rayuwa mai albarka ameen
Amin
Hmm Allah yasaya
to🤔allah de yasa mudace allah yadoramu akantafarkin tsira ya rabbi 🙌🙌🙌
Ameen
Ameen ya Allah 🙏
@@fadimatubashir8852my sister ykk yagida
Lafiya alhamdulillah
@zainab Musa
Masha allah😅
Allah Kasa Mudace🤲🤲
Allah yasa u daci🤲
Dan Allah ayiwa sheikh Muhammad aminu daurawa kekkyewan fahimta
Yangria kunadamasala tafahimta
Gaskiya a naso a chan zawa malam a minu manufa domin shibada waninufiba yache hakan 😔😔😔
Gaskiya ne nama nafahimse shi
gaskiya kam
Tor Allah yasa mudace
Gaskiya ba kida yake nufi ba baice waka da kida ba baituka yace kenen baitukan soyayya bawai sai mawaka suka iyaba abinda yake nufin anan shine sabida gudun bacin ran iyalin mutun sabida mace tanason magana mai dadi sabida haka karku mashi mummuna fahimta baita mutun yadau sibika ba yama matarsa waka idan miji ya faranta ma matarsa rai ba matsala bane
Hummm
Hmmm
allah kasa ,mudace ameen
Wannan gaskiya
Gaskiya anasamun Sabanin fahimta,, saboda wannan misalin da kuka kawo aishi Basu ya kawo ba,,, humm
masha allah mlm allah ya saka da alheri
Allah datar damu ba afahicce hibane
Hi nice
Hmm allah yasa mugane
Gaida baka fahimci malam Aminu ba amma mu munfahimceshi
Masha Allah
والشعراء يتبعهم الغاون.الم تر أنهم فى كل واد يهيمون.وانهم يقولون مالا يفعلون. صدق الله العظيم
Allah ya samudake
Allah yasa mudace
Humm Allah y kyuta
Abinda ya ga anfiyi kenan wakar amma dai a fashimce shi gaskiya
Allah yasamudace Ameen malm bahakayakenifiba
Allah ya kyau ta
Gaskiya nasir salisu kana bani🔥🔥Allah ya rufa asiri 😪
😂😂😂 استغفر الله واتوب اليه جزاك الله خير يا أخي عمر
To ci shiek daurawa waka yace ko kaji tsaran Allah
Allah ya datar damu
Allah ya kyauta
ASSALAMA ALAIKUM TO ALLAH YA KYAUTA
Tofah
Allah ya kyau ammafa shibahaka yake nufiba
الله. يستر.
Allahumma amin yaa Hayyu yaa Qayyum
✅
Wannan bayani yayihannun Riga da bayanin malan saidai Dan anajiran kes dagabakin irinwayannan malanman yanzu misali in anche halata mutun yayi Wasa da matatai sai kwatan wasar da irin wasar Mai wasan kwaikwayo ko Mai gwadin biri dasauransu dandai duk sunanasu Wasa waihar wasu naganin wannan bayani yadaure musu kai
Allah ya kauta
Allah sa mudace
Kuji soron Allah daurawa be da laifi
Allah kasa mudace
Nic3
Kuma dai Amman shima Ai yace va laifi bane domin taji dadi
ههههه 😂😂 أستغفر الله وأتوب إليه
استغفر الله وعتب
ورك ورك الاسكان مو يجيك ها مرحبا كومار اسير
Da Farko Dai Yakama A Tsaya, Ayiwa Malaminan Kyakkyawar Fahimta
Abinda yake bada matsala kenan rashin fahimtar malamai kafin mutum yasa bakin sa shi yanzu basu san me yake cewa ba kawai dai sun yanko gurin ne suna karadi😏
@@hauwauisahmuhammad2246 Shine Ai Yanzu Haka Wanda Ya, Yanko Audio Nan Bai Saurari Wa'azi Completed Ba, Balle Su San Inda Ya Dosa Ba
😂😂😂😂😂😂😂😂😂Allah kaine Allah
Hum izala ba . Asirin ne ke dada tonuwa.
Ji hauka toshi wakan yan nanaye yacema ayi
🤲🏻🤲🏻☝🏻🌹🇬🇭
Uhmmm
Zainab Hussain Ismail ya yan uwana yakamata mufahimci malamammu malam daurawa ba yana nufin kafito fili kana rawa da waka bane a a yana nufin tsaka ninka da matarka abune me kyau cikin soyayya ne amma ba kana tafiya kana rerawa ba
👍❤️❤️🤣🇸🇦
Amman abun takaice harda saka wakoki tsakani da Allah yace ga irin Waka Kuma yace ayi rawa mutane mudubi abin nan da idan basira Kar mubari jahilai subatar damu Akan Wanda kullum gogarin sa ya karantar da gaskiya ya kori son zuciya sunna annabi (S.A.w) fa yake koyarwa Kuma yake tuni da shi Kai Ina takaici Kan rin wannan mutane mutumim nan Sam babu alkairi Akan abun da yake cewa😭😭😭
Ai sabida samin nishadi
WALLAHI YAN NAJERIYA KUNA DAWANI IRIN ABU SHIFA MLM YANA NUFIN KAWAIY DAN KAFARAN TAWA MATARKA RAI KODAN ZAMAN LAFIYA AMMAN MALAM BAI FADABA SABO DA WANI ABU IYAYAYEN FASSARA ALLAH Y SHIR YAKU
الاغاني حرام، الله يرحمنا برحمته
Bayana nufin kagecikin gidanka katada wakaba
😂😂😂😂
Hhhhhhhhhh anmuna mahauta 2,😂🤣
Wai ku kullum so kuke ku kure mallamai ko toh Allah ya shirya ku waka da kida na wanan zamani haramun ne ko kuna so ko baku so
Mukam muna kan fatawar farko
استغفر الله😂😂
😂🤣🤣🤣🤣🤣
Ayima mallam kyakkyawan fahimta
Gsky kam
@@hauwa_abdullahi3468 aishi jin kida ne ba kyau kuma shi waqa yace ayi
As salam alaikum,lailai duka fatawowin su na da maana ,amma abinda akeso mugane chine dun wakan da ta kassance ba bu kida ko maganganun batcha ko wani alfacha a cikinta toh ba bu laifi in ayi ta,abinda ake so chine ta kacance sowtin murya kadai ake ji
السلام عليكم Yan uwana mu fahimta ya masu Dadi faɗa ma matan mu ba yace waka halal ce ba ai hukuncin waka ya danganta da kalaman cikin ta In su halatta ta halatta In batsa ne to ba ta halatta ba nufin a cikin mu zaɓi baitoci
Hakane, kalaman cikinta sune abindubawa,
To
Duk wanda ya shiga rudani akan wannan maganar shi yaso saboda komai a bude yake, bai ce mutun yaje yayi rawa da kidaba hasalima ya hatta shine saboda maslahar ma'aurata, albani da sheikh jafar, da daurawa duk abu daya suke da'awa kuma maganarsa bata ruguza maganan magabatan malaman ba
Mahau ta biyu raba hankalin kuda😂😂
Tab sai yau naji wannan karin maganar🐝😁😁😁😁😁
😂😂abin dariya Allah ya datar damu xamani yaxo kowa da fatawan shi
Sorry nayi qalat na 2 hadisi nake san nace
Helloooo
Ni wlh banga laifin shiba tunda misalai yabada akan matar shi wanan tsakan kane da matarka
To yan uwana muyi hakuri da jin wake waken
Komai sai ancanzamai fassara wllh,abinda yake nufi daban
Sosai ma aslan bai kawo farkon maganar ba kawai da ya yanko gurin wakar wai shi dan jarida😏 mtssssssss
Dan Allah me ne sunan mawakin nan na karshe da akasa wakarsa?
Hamisu breka wakarshice
🤣🤣🤣🤣🤣 duniya kenan kowa yagama iskancinsa Allah yana madakata
Indade Matar kan zakayiwa aii ba laifi bane sbd kan farata matan rai
Amma ai magana ake kanjin wakar kuma sai kaji zaka haddace Kinga akwai kura
@@TsakarGida wanna hakane kam toh aii rayuwarne ta yazu dole sai da nishadi sbd ance taba kindi taba karatu dama anan samu babbace babbace arayi a waje malamai toh yazu wannene zamubi a cikin?
@@TsakarGida amma yazu inda mace tayi waka tayi kwaliya a gida Mijita tasaka waka kawai sbd da ta birgeshi tayi ta rawa amma wa mijita shin kadai wanna haramune ko kuma ya halak ta?
@@fateemaoumar4353 fatan mu shi malamin da ya bada dama ayiwa mata waka Allah yasa ya fadada bayani yadda za'a gamsu
@@TsakarGida insha allah nasan dolene zai sake bayani yada za,a gane komai da komai sbd haka yasan mutane dayawa a kokoto allah ya san mudace ameen
Duk abin da akace haramunne mugujeshi
Eh ai addini sauki gareshi malamin na 2 yayana ne kunga ya kawo hasisi na 3 yakawo aya Alqur.ani acin yasin na 4 yayi amfani da yanda zamani yake.
YU AIBA WAKACE LAIFI BA KIDA SHINE MATSALA SHINE HARAM
Hummm
Kaijama a Allah kasa mudace aduniya da lahira ameen ya Alla
Ameen ya Allah 🤲
Allah yasa mudace
Allah ya kyauta
Allah kasamuda ce
Allah yasa mudace