Allah yasa maka Ali da alkairi shine abun da ya kamata..murja ki gyara sai don anason ki aki gayamiki gaskiya bakida masoyya Wanda suka kamata daki sai wadanan...
G fresh sakarai ne. Babu abin da ya iya sai yiwa kansa baki. Ya ce bai cika son mace mai tarbiyya ba, sai ya ba shi ƴar maɗigo kuma kwartuwa. Yanzu kuma ya ce ya na so Allah ya bashi ƴa magajiya kamar murja.
Mlm Ali idan aka bi ta maganarka za'a kiran Fir'auna Mutumin kirki knan, tunda ya zauna da Mahaifiyarsa lfy... Tarihi ya shaida mana cewa sbd Addu'ahr da Mahaifiyar Fir'auna take masa yasa Allah Ta'alah ya jinkirta karbar Addu'ahr Annabi Musa AS har sai bayan Rasuwarta..!
Ubangiji Allah Ka shirya murja Allah yasa duk abunda kk ya xama tarihi muna Miki kyekyn xato in sha Allahu wanna rayuwa Allah y canza Miki ita yasa ki dawo hanya dauwa mamma Amn
Kai Ali wallahi kabani mamaki! Kanacewa murja mutuniyan kirkirce dommi tana zaune da iyayenta lafiya!!! Kai bakasan cewa soyeyyan Allah SWA da Manzonsa de biyeyya agaresu suna saman kowaba!!!
Wlh da haihuwar irinsu murja gwara mutum ya mutu bai haihu ba,,,kodayake uwar ta tafito tace ita diyarta barkwanci takeyi,,tun tana karama,,😢😢😢😢 Allah yasa mudace
Dakeu gifiresh Allah yabawa saiyyada Muji nagari Dan Kon gaskiyya dagaske gifiresh mahaukacine be dace da ittahba wallah shi kan jarrabawane ga saiyyada sadiyya haruna Allah ya qara nisantata da wannan raqumin
Ko kunki ko kunso gidan yarin da aka kaita ya kara babban gudun mawa wajen kara tinzura ta dan Allah ku daina tsine mata duk ciki mai haihuwa baya cewa dan wani Allah ya tsine masa insha'Allah kafin Allah ya karbi rayuwar ta ta tuba insha'Allah mu a burin mu duk musulmi karya shiga wuta
Aa badai gidan yari ba ita kadai aka taba kaiwa gidan yari sadiya haruna tafita dadewa a gidan yari amma kinga tazo tana wann abubuwan duk da itama duk kusan layin su daya amma dai bata wann hau din allah dai ya shirya kawai
Suwaye suka fahimci mgnr da mlm ali yayi kyau tabbas yayi mgn ta fahimta km irinsu bada masifa ake shiryar dasuba da zansu ajiki da lallabawz akeyi kowa ne dan Adam da yanda Allah ya yisa misali makaranta wani sai anta nanata masa karagtu yake ganiwa wNikm da anyi kawai yagani wani sai anhada da duka wani km sai da lallashi sannan yake ganewa wnn duk wani malamin yasanda hk Allah ya shirya zuriar mu baki daya
Ton dama wai what do you expect from G fresh idan bai ce yana son ƴa irin Murja ba ai ko baya so sai ya so.. shi ɗin meye marabar shi da Murjan walaa yaliduu illa fajiran kaffara
Ku daina damaun kanku akan murja, wllh akwai ranar da kodon dole zata nutsu, lokacinda moriyarta zata qare, koba komai wata rana duniya zata daina yi da ita walau tsufa ko mutuwa dole zasu risketa, ku shareta lokaci na zuwa, wawuyar yarinya kawai wasu na zugata tana qara fandarewa😏
Ina mamakin Hausawa don mutum ya kasance yana aikata abu marasa kyau sai kaji Hausawa suna tsinewa mutum suna aibata shi kuma sun dauki hakan a matsayin adini kuma babu a inda Allah ya bawa wani ikon yiwa wani alkalanci ko hukunci ko tsinewa mutum don yana aikin sabo kai /ke/ku wa ya baku Garantie cewa xaku shiga aljanah? Wuta da aljanah dai na Allah ne don haka in baxaku iyayiwa mutum fatan alkhairi ba toh kuyi shiru ku kyale bawa da Allah shi bahaushe kullum gani yake shi dan aljanah ne wanda kuma bashi ba yan wutane ama kowa xai gane ranar tashin kiyama Allah yasa kar muyi ganewar da bata da amfani 😢
G fresh sakarai ne. Babu abin da ya iya sai yiwa kansa baki. Ya ce bai cika son mace mai tarbiyya ba, sai Allah ya ba shi ƴar maɗigo kuma kwartuwa. Yanzu kuma ya ce ya na so Allah ya bashi ƴa magajiya kamar murja.
Masha Allah malam Ali Allah yasataji Masha Allah da nasiha mai ratsa zuciya
😢😢😢😢
Gaskiyane Masha Allah.dama murja kunya kowa yasani cewa mutum niyar kirkice ni nasan irin Wannan mata
Innalillahi wahinnahilaihi rajahun Allah ubangiji yashiryamu dan zati manzarsa
Allah ya shirya ta da duk sauran musulmai baki daya
Af toh damaan gfresh ai 2sim ne Allah shi kauta
Allah yasa maka Ali da alkairi shine abun da ya kamata..murja ki gyara sai don anason ki aki gayamiki gaskiya bakida masoyya Wanda suka kamata daki sai wadanan...
Ameen gfresh ameen ya rabbil alameen Allah ya baka waddama ta fita Komai Allah ya baka wadda zatai ajalinka
😂😂😂
Allah yashiryeki
ALLAH yashiryata ameen
G fresh sakarai ne. Babu abin da ya iya sai yiwa kansa baki. Ya ce bai cika son mace mai tarbiyya ba, sai ya ba shi ƴar maɗigo kuma kwartuwa. Yanzu kuma ya ce ya na so Allah ya bashi ƴa magajiya kamar murja.
Ammeen Allah ya ba ku irin ta
To dama ai kalan zaren kalan yadin dama miye g fresh miye murja ai Dan juma ne da dan jummai
Allah ya sawaqe
الله يهديها يارب العالمين
اللهم امين يارب العالمين
Allah yachirya
Yan ouwa kutaimakamin da adu à zanyi exam dan alfarmar
Annabi Muhammad
Allah ya bada sa,a ,ameen ya rabbi
Allah ya bada sa'a don soyayyar da Allah yakewa annabinsa ❤😊
Allah ya baka sa’a kayi nasara
Kai Malam Ali anyi asara... Se kace dan maula
Hmmmm Allah ya kyauta Allah yashirya mana zukatanmu
Mlm Ali idan aka bi ta maganarka za'a kiran Fir'auna Mutumin kirki knan, tunda ya zauna da Mahaifiyarsa lfy...
Tarihi ya shaida mana cewa sbd Addu'ahr da Mahaifiyar Fir'auna take masa yasa Allah Ta'alah ya jinkirta karbar Addu'ahr Annabi Musa AS har sai bayan Rasuwarta..!
Jahilin banza
Ameen ameen
Allah ya kyauta ya shirya❤❤❤❤
Hmmm malam Ali mai shirme
Ubangiji Allah Ka shirya murja Allah yasa duk abunda kk ya xama tarihi muna Miki kyekyn xato in sha Allahu wanna rayuwa Allah y canza Miki ita yasa ki dawo hanya dauwa mamma Amn
Allah yasa mudace
M Sha Allah Allah yakara basira 😢
Ameen ya Allah
Ameen ya Allah Yaya umar
😢😢
Ameen ya rabbi
❤❤🤔🤔
Ai G fresh ka auri murja kawai,sai ku haifo mirjejiya.
Allah ya kyauta.
😂😂😂
Kai Ali wallahi kabani mamaki! Kanacewa murja mutuniyan kirkirce dommi tana zaune da iyayenta lafiya!!!
Kai bakasan cewa soyeyyan Allah SWA da Manzonsa de biyeyya agaresu suna saman kowaba!!!
Yaya kamar beraye shashasha ubanka ku nawa ya haifa
Kai Ya Allah 😢😢
Allahumma Amin
😢😢😢😢😢
Wlh da haihuwar irinsu murja gwara mutum ya mutu bai haihu ba,,,kodayake uwar ta tafito tace ita diyarta barkwanci takeyi,,tun tana karama,,😢😢😢😢 Allah yasa mudace
Murja Dan allah kiji tsoron allah
Walahi ku rika fadan alhkairi saboda tamu zuria kuje a hankali kar allah ya jarabeku da yaya irin murja
Dakeu gifiresh Allah yabawa saiyyada Muji nagari Dan Kon gaskiyya dagaske gifiresh mahaukacine be dace da ittahba wallah shi kan jarrabawane ga saiyyada sadiyya haruna Allah ya qara nisantata da wannan raqumin
Wanna gaskiya kafaha mlm umar ameeen
Da G fresh da murja duk basuda hankali ay ku kuke damuwa dasu
Ameen yah hayyu yah qayyum yah zuljalali wal ikram
Wai shi gfresh kamar wani namijin kirki,kuma Allah ya'iya da Kai,da wasu maganganun banzakka
Abban sojoji novel
Ko kunki ko kunso gidan yarin da aka kaita ya kara babban gudun mawa wajen kara tinzura ta dan Allah ku daina tsine mata duk ciki mai haihuwa baya cewa dan wani Allah ya tsine masa insha'Allah kafin Allah ya karbi rayuwar ta ta tuba insha'Allah mu a burin mu duk musulmi karya shiga wuta
Aa badai gidan yari ba ita kadai aka taba kaiwa gidan yari sadiya haruna tafita dadewa a gidan yari amma kinga tazo tana wann abubuwan duk da itama duk kusan layin su daya amma dai bata wann hau din allah dai ya shirya kawai
Allah ya shirye ta yasa mufi karfin zuciyar mu
Mudai Allah ya amchi addu'ar gfrech yaci ubanchi 😂😂😂
😢
Wayaga maciyaciyar yarinya😂😂😂😂
Bakaci ta bi Allah ba iyayi sunfi Allah ne🤔
😢😢😢
Wannan G fresh din mungun jakine ai bame kiran murja mutuniyar kirki wlh sai fasiki dan uwanta
Ainima da Naga video nata. Nace dadi. Na. Da daunaya akwai. Mutuea
Gaskiya tsinanniyace dakuma sauran tsinannun tiktuk irinsu sadiya haruna da g fresh musu bata tarbiyyar mutane sai koma akace abata tarbiyyar mutane
Hmmmm...kawai
G fresh r u ok? Shiyasa allah ya jarabceka da auren matar daka aura ai
Hhh sayyada kamila murja ba
اتقوا الله فيها... ادعوا لها بالهداية.. الله يهديها
Suwaye suka fahimci mgnr da mlm ali yayi kyau tabbas yayi mgn ta fahimta km irinsu bada masifa ake shiryar dasuba da zansu ajiki da lallabawz akeyi kowa ne dan Adam da yanda Allah ya yisa misali makaranta wani sai anta nanata masa karagtu yake ganiwa wNikm da anyi kawai yagani wani sai anhada da duka wani km sai da lallashi sannan yake ganewa wnn duk wani malamin yasanda hk Allah ya shirya zuriar mu baki daya
Yanxu kai duk abunda murja take dai dai ne kena?
Ton dama wai what do you expect from G fresh idan bai ce yana son ƴa irin Murja ba ai ko baya so sai ya so.. shi ɗin meye marabar shi da Murjan walaa yaliduu illa fajiran kaffara
Abban sojoji
Kada mumanta dayiwa annabi salati
Lallema sai yanzu nagane Gfrsh bashida hankali sannan ai mala Ali shidama in yanayin nasiha wayo yakemasu saiyazolesu ai mala Ali duniane😂😂😂
Ai dan banza sai yar banza
Kaine tsinanne jaki
Ku daina damaun kanku akan murja, wllh akwai ranar da kodon dole zata nutsu, lokacinda moriyarta zata qare, koba komai wata rana duniya zata daina yi da ita walau tsufa ko mutuwa dole zasu risketa, ku shareta lokaci na zuwa, wawuyar yarinya kawai wasu na zugata tana qara fandarewa😏
😂😂
Mudai bazamuyi zagi ba kar mu haifa azagesu muji ciwo 😂😂😂😂
Indai tamutu awannan halin komu sai mun LA anceta
Mude bazamuyi mata fatan cigaba da lalacewa sede muyi mata fatan shiriya ɗan da na kowa ne
The insult is too much haba mana
The insult on who?
da halal take shiyar dasu ko da haram inda tana bin iyayenta da tuni tayi aure ko kuma tabar tiktok
Ina mamakin Hausawa don mutum ya kasance yana aikata abu marasa kyau sai kaji Hausawa suna tsinewa mutum suna aibata shi kuma sun dauki hakan a matsayin adini kuma babu a inda Allah ya bawa wani ikon yiwa wani alkalanci ko hukunci ko tsinewa mutum don yana aikin sabo kai /ke/ku wa ya baku Garantie cewa xaku shiga aljanah? Wuta da aljanah dai na Allah ne don haka in baxaku iyayiwa mutum fatan alkhairi ba toh kuyi shiru ku kyale bawa da Allah shi bahaushe kullum gani yake shi dan aljanah ne wanda kuma bashi ba yan wutane ama kowa xai gane ranar tashin kiyama Allah yasa kar muyi ganewar da bata da amfani 😢
G fresh sakarai ne. Babu abin da ya iya sai yiwa kansa baki. Ya ce bai cika son mace mai tarbiyya ba, sai Allah ya ba shi ƴar maɗigo kuma kwartuwa. Yanzu kuma ya ce ya na so Allah ya bashi ƴa magajiya kamar murja.
Ai bashida hankali😂😂😂😂
@@rabiatou1643 akwai alamar hakan
Ba hankali kam ko kadan