Wallahi banida burin da yawuce malam daurawa ya cire hannunsa a lamarin murja saboda duk abinda take wllhy tanada masu tsaya mata kuma shiga lamarinta sae sa a raina hukumar hisba,tunda kowa xae dawo danashi iskacin idan ankamashi yace baga murja nan ba,mu kuma kullum addu’ar mu Allah katsaremana mutuncin mu da na malaman mu,itakuma Allah ka shiryata shirin addinin musulunci da sauran yara baki daya,Allah ka shiryi bayan bayanmu 🤲🏻🙏🏻
Wlh nima hk bana yarda da kowa ta tashha saiwannan haka hatsarin motor da laila tai naso ace zaji ta tsakar gida amma shiru dan Allah yayq umar maryam wazir taji sauki
Don Allah ku Daina alaqanta Abba da abunda murja takeyi don na lura 'yan adawa sun juya abun, Abba Baida alhakin shiryar da murja tunda ko iyayenta da suka haifeta basu iya juya murja ahalin yanzu, don haka abar Abba ya huta, tunda ta Raina hukuma abari duniya ta gayamata in Sha Allahu akwai ranar da ko ance tayi bazatayi ba saboda ta cinye lokacinta, Allah Kuma ya shirya🤲
Sufa mutane Rashin hankali yake damunsu, komi suce laifin governor, bayan murjan Nan ba yarsa bace, Kuma bashine alqali ba balle suce yaqi yanke mata hukunci, Kuma su mutanen sune suke qara mata qarfi sune suke following dinta fa, suna mata comment ba Abba ba, sune suke qara yada videos dinta ma qarewa, da sun shareta ba Wanda yake kalla ba wanda yake following dinta da tini ta haqura ta manta
Gsky ne Kuma idan an kama ta an hukunta ta ayi ta Zagin shi anacewa me tayi lefin me tayi ai ba ita kadai bace a kano ai ba ayi mata adalci ba fissabillahi ya ake so yayi?
@@Idreez2 wllh kuwa mutane sune suka qara ta'azzara rashin nutsuwar murja saboda da zarar ta fito tana hayya hayyanta sai suyita Bata qarfin gwiwa suna follow, comment, shere shi yassa Allah dai ya shirya
Allah sarki malam umar ni kadai nake ngn arai na nace kwana biyu shiru banji lbr atsakar gida ba kuma ni nafi gamsuwa da lbr a tashar ka nace ko lpy se ga shi yanzu Ina shigowa TH-cam naci Karo da tasharka, to allah yasa dai lpy
To ai Kai Barista kai da katsayamata ai dama baka san allah ba dan wahala tana tare da Kai Kai da kaga abinda take koma katsayamata dan kana ba musulmin kirki ba 🙄🙄
Wallahi banida burin da yawuce malam daurawa ya cire hannunsa a lamarin murja saboda duk abinda take wllhy tanada masu tsaya mata kuma shiga lamarinta sae sa a raina hukumar hisba,tunda kowa xae dawo danashi iskacin idan ankamashi yace baga murja nan ba,mu kuma kullum addu’ar mu Allah katsaremana mutuncin mu da na malaman mu,itakuma Allah ka shiryata shirin addinin musulunci da sauran yara baki daya,Allah ka shiryi bayan bayanmu 🤲🏻🙏🏻
Allah kayi mana maganinta da gaggawa mai kaunany annabi have Amin don da Rajan manzonmu S A w
Ameen ya allah
AMINE YA RABBI
Ba ameen ba
Āmeen Yā Allah
ALLAH YASA MUGAMA DA DUNIYA LAFIYA 😭🤲
Walih tarena mutani shi yasa takiyan abin da rakiso si Allah ya Shiryata Allah ya kariki mana yaramu
Ya Allah kabamu zuria tagari kakuma shirya mn su katsaresu dga bakin duniya
Murja mahauka ciyya ce wallahi
We miss you so much ❤❤❤Salam everyone ❤️❤️❤️
Kaida suwa kuka kewayar ta
Haba Umar ina labarin accident leila 😢saina murja 😢mufah mun gaji da lbarin murja
Kai duniya budur war wawa Wlh kowa yayi dama ra toba shiri Dr kwance
Allah ya ganardake unzaki gane,inbazaki ganeba Allah ya tarwatsaki da gaggawa
Mai tsakar gida Allah dai yasa lpy kadaina kawomana lbr kamar baya❤
Allah ya shirya mana zuria
Allah sarki 😢
Tabbas akwai abunda ta taka 😢humm nikam har na gaji da cewa Allah ya shirya 😂ita da kanta ma tace abarta Allah yayi maganin ta a wani bidion ta wlh 😢😢
Allah ya chirya ya sa sougane
❤❤
Allah yanajiran kowa ai..
Dan a Kano da ake gwamnatin borno ne habaa
Ameen ya allah
Kai jama'a 🤔 Allah shi kyauta gaba 🤲
So far so good Yaya umar
Hmmmm Naga safarau..tadaibi duniya a sannu
Itafa murja sai adu,a kunyi iyayinku Allah mayagani kuzuramata Ido kawai duniya ce
Pls tsakar gida ina labarin Laila watau Maryam waziri pls pls pls🙏🙏🙏
Wannan yarinya wannan yarinya Allah shiryar dale idan kinada rabo,duniya BA tabbas yarinya😢
Aameen de wlh
Malan Allah ya baga hakuri.
Dan Allah kuyaki masu kisankai Yafi amfani aganina
Da kowa ya huta because shes a waste to the society...tir da marasa tarbiyya
Allah ya kyau ta
Malam umar kwana 2 Allah dai yasa lafiya
Ameen ya rabbi
Wai ba kwana kin baya ance murja tayi aure ba ko dai auren film ne akai tayi
Masha allah
Mlm Umar don Allah kadena mana irin wannan yajin aeki haka ji nake kamar an shekara ,wlh TH-cam din se yayi shiru Allah ysa ka dawo kenan
❤❤❤
Where went you? Have missed your voice 😊
Ayya! I am back now in sha Allah
Ameen
Mun jika shiru kwana biyu inata shiga TH-cam saboda stakar gida amman sai inji shiru Allah yasa dai yaya umar
Duniya buduruwar wawa
Ni labarai inba na tsakar gidaba walh banyarda d shiba pls babana umar dan Allah adawo adinga bamu update.wishing u All the best🎉.
Insha Allah daughter 😊
Na gode
Wlh nima hk bana yarda da kowa ta tashha saiwannan haka hatsarin motor da laila tai naso ace zaji ta tsakar gida amma shiru dan Allah yayq umar maryam wazir taji sauki
Mai sanyi lpy allah yasa lpy kwana biyu b update
Allah ya samudace tarbiya tarbiya kinnafas kinnafas hhh
Malm Aliyyu usman hajji lawyer n murja malamin mu ne a secondary school nayi mamakin tsaya ma murja da yaye to ga irinta nan ai
Duniya ta fi bagaruwa jima.
Murja ta ƙuna,bata tsoron wuta.
Itafa murja ganin takeyi sbd ita akayi TikTok a Nigeria
Assalamu alaikum yaya umar kwana biyu
Tabi ahankali inde suyasace
Umar kadawo kenan bakin aiki
In sha Allah
Tayaya murja zata shiryu kullum kuna cikin tsine mata
❤
Kwana biyu inata diba account dinka ba sabbin labarai
𝖥𝗂𝗋𝗌𝗍 𝗍𝗈 𝗏𝗂𝖾𝗐𝖾𝖽
Don Allah ku Daina alaqanta Abba da abunda murja takeyi don na lura 'yan adawa sun juya abun, Abba Baida alhakin shiryar da murja tunda ko iyayenta da suka haifeta basu iya juya murja ahalin yanzu, don haka abar Abba ya huta, tunda ta Raina hukuma abari duniya ta gayamata in Sha Allahu akwai ranar da ko ance tayi bazatayi ba saboda ta cinye lokacinta, Allah Kuma ya shirya🤲
Sufa mutane Rashin hankali yake damunsu, komi suce laifin governor, bayan murjan Nan ba yarsa bace, Kuma bashine alqali ba balle suce yaqi yanke mata hukunci, Kuma su mutanen sune suke qara mata qarfi sune suke following dinta fa, suna mata comment ba Abba ba, sune suke qara yada videos dinta ma qarewa, da sun shareta ba Wanda yake kalla ba wanda yake following dinta da tini ta haqura ta manta
Gsky ne Kuma idan an kama ta an hukunta ta ayi ta Zagin shi anacewa me tayi lefin me tayi ai ba ita kadai bace a kano ai ba ayi mata adalci ba fissabillahi ya ake so yayi?
@@Idreez2sosai ma kuwa
@@khadijaabdullahiharuna9525 wlh haka suke fada, su kawai baa iya musu komai sai sun Nemo laifin wani, sunqi tsayawa suji da nasu laifukan
@@Idreez2 wllh kuwa mutane sune suka qara ta'azzara rashin nutsuwar murja saboda da zarar ta fito tana hayya hayyanta sai suyita Bata qarfin gwiwa suna follow, comment, shere shi yassa Allah dai ya shirya
A gaskiya daurawa ya hakura da shugabancin hisba tunda murja tanada wadanda suka daure mata gindi
Allah sarki malam umar ni kadai nake ngn arai na nace kwana biyu shiru banji lbr atsakar gida ba kuma ni nafi gamsuwa da lbr a tashar ka nace ko lpy se ga shi yanzu Ina shigowa TH-cam naci Karo da tasharka, to allah yasa dai lpy
Sakare jaka
Ni wallh bantaba ganin jaka irin wannan ba
😂😂😂😂
To ai Kai Barista kai da katsayamata ai dama baka san allah ba dan wahala tana tare da Kai Kai da kaga abinda take koma katsayamata dan kana ba musulmin kirki ba 🙄🙄
Mungodi
Munafuka kawai
Gafara Chan jahila mahaukaciya kin san darjar ransuwane ko uwarki kikace mana macece sai mun ganta da ido tukuna
Takwarana umar nifa sabida kai nake duba you tube kadowo doramuna labarai
In sha Allah dan'uwa ina godiya Allah ya bar qauna
@@TsakarGida amin ya rabbi nagode