Masha Allah Sheik abulfathi dodon wahabiya makiya manzon Allah Saw wa'inan mayagun malamanku Jafar Adam da Albani zaria ba abinda zasuyi muku sai hallakaku wawaye
MA SHA ALLAH MALAN ALLAH YASA KA DA ALKHAIRI MAI YAWA ALBARKAR MANZAN ALLAH KAGA SADAUKIN MA'AIKIN ALLAH TA'ALA ZAKIN KARE SUNNAR ANNABIN ALLAH S A W DODON WAHABIYAWAN DUNIYA MAƘIYA MANZAN ALLAH S A W ALLAH YA QARAMA LAFIYA DA NISAN KWANA ALBARKAR MANZAN ALLAH S A W ❤❤❤❤❤❤
Amin, Jafar ya tafi Jafar Jafar Suna Fitowa kamar yadda ya fada kafin Rasuwar sa, Yace in an kashe Jafar wasu suna zuwa bayansa. Allah ya sa yana Aljannah. Amin
Allah ya Kara lfy da Nisan kwana Mai albarka Dan darajar annabi Muhammadu S ♥️ A ♥️ W ❤️ sheikh abulfathi sani attijany dodon wahabiyya makiya Manzon Allah
Kacemar inyanaso muyarda dodan wahabiyawa ne yazo ajamar baki ya fassara suratul qa,SAS ko tawba ko anfal kamar yadda jafar yake yi lokacin dayake araye inhar yayi wlh nayarda Dodon wahabiyawa ne
malan ja afarr mahmud alla yajikanka malan da rahama kaikuma baka da wayo bamuzagekaba kaida alla yafika har abada kayi rashinkunnya sai me kaida alla tauhidi wasuna sak❤
Ina tausayawa ma yan izala don sun zamo wa ja alna min baini aidihim sada wa min halfahim sadan fa agashainahum fahum gafilun ,mu bama fatan jafaru ya shiga wuta muna fata wanan kuskuren fahimtar tashj idan shi iyakar gaskiyar sa haka ayoyin suke Allah ya yafe masa kurkuransa Amin ,mu mun fison duk Mai cewa lailaha ilalah Muhammad rasoolilah s a w)mu hadu a aljanah ,wanan karatu ya zama wajibi ayi shi don mutane su fahimci matsayin manzon Allah s a w) so soshi suyi ladabi ga janabinsa ,ba anyi bane don cin zarafi kamar yada wahabiya ke cin mutuncin zagi da kafirta mu da malluman mu
Allah kaga zuciyan mu wallahi Muna son annabin ka me Albarka da yawan alkhairi da darajojin nan. Allah ka hadamu da annabi a Aljjannah. Sheikh Allah ya qara maka lafiya
ALLAH YA KARA MANA SON ANNABI MUHAMMADU RASULILAHI S A W AMEEN,,,, BIJAHI RASULILAHI S A W صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين
Lalle Haihuwarka acikinmu arewacin Nigeria masiface Da Sharri, Da fitina agaremu. Wannan mutumin fitinace Da Sharri acikinmu Allah yashiga tsakaninmu da kai.
Tom yanzu ayar da malam ja afar yakaranta yakafa hujja da ita kake qaryatawa lallai kam abulfathi kahalaka saidai muna fatan Allah yashiryamu yaqaramana tauhidi
Ubanka Ya Daki Hancin Uwarka ! Ai Tsinannu Wulaqantattu Munafukai La'antattu'yan Izãla Sune Mãsu Aqidar Raina Jãnibin SHUGABA S A W da Sunan wai Tauhidi !
Ni wllh abunda yake rikitani kuma nake tausaya muku shine kudinga fassara ayoyi kuna chanja ma anarsu idan kuma malamai sun karanta muku aya suna kafa muku hujja akan abunda sukafada dan kuyi imani sai kuma kudawo kuqaryata wllh kiji tsoran tsayawa agaban ubangiji
Yaku yan uwanmu musulmi kunji dai yanda abulfathi yaketa qoqarin kawardaku akan tafarkin Allah dan Allah yan uwa muguji hanyar malam dazasu halakar damu domin gashi anja ayoyin Amma yanata qoqarin rufe gaskiya kunji yace babu abunda Allah zai iya wanda bawa bazai iyaba dan Allah wnn hankali zaidauka
Wanene Jafar kuma wane Albani. Kuke addini dan ku birge wani katan banza ni dan allah da annabi Nike addini bani kungiya KO Daya shasha aje makaranta kaji zakiru adinin allah shi ne Muslinci shi shaida ta
Masha Allah Sheik abulfathi dodon wahabiya makiya manzon Allah Saw wa'inan mayagun malamanku Jafar Adam da Albani zaria ba abinda zasuyi muku sai hallakaku wawaye
Allah yakara muka lafiya shehina Abulfatihi sani attijjani Allah yakara mana son Manzon Allah S❤A❤W
Alhamudulilai Allah ya kara ma sunnah daraja aminn sunnah all the way
Allah ya saka da alkhairi
M.Abulfatahi Allah yasaka da alkairi
MA SHA ALLAH MALAN ALLAH YASA KA DA ALKHAIRI MAI YAWA ALBARKAR MANZAN ALLAH
KAGA SADAUKIN MA'AIKIN ALLAH TA'ALA
ZAKIN KARE SUNNAR ANNABIN ALLAH S A W
DODON WAHABIYAWAN DUNIYA MAƘIYA MANZAN ALLAH S A W
ALLAH YA QARAMA LAFIYA DA NISAN KWANA
ALBARKAR MANZAN ALLAH S A W ❤❤❤❤❤❤
Allah karalafiya shehu abbul fatahi sani atijani ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Gaskiya malan ka wanke yan izala tas saura si mace kayansu su shan'ya .muna godiya sosai allah ya kara basira
Allahu akbar wlh abulfatihi hakananné
Allah ya jikan Sheikh Jafar Muhamud Adam. Allah yayi masa rahma. Aameen.
Amine ya hayyu ya qayyum
Amin, Jafar ya tafi Jafar Jafar Suna Fitowa kamar yadda ya fada kafin Rasuwar sa,
Yace in an kashe Jafar wasu suna zuwa bayansa. Allah ya sa yana Aljannah. Amin
Allah ya Kara lfy da Nisan kwana Mai albarka Dan darajar annabi Muhammadu S ♥️ A ♥️ W ❤️ sheikh abulfathi sani attijany dodon wahabiyya makiya Manzon Allah
Kacemar inyanaso muyarda dodan wahabiyawa ne yazo ajamar baki ya fassara suratul qa,SAS ko tawba ko anfal kamar yadda jafar yake yi lokacin dayake araye inhar yayi wlh nayarda Dodon wahabiyawa ne
Tauhidinda bagirmama
a annabi s. A. W yarushé
Sallallahu alaihi wa'alihi wahabihi wassalam wanan gaskiyane allah yasaka da alkairi allah yaqara daukaka
Allah ya jikan sheikh Jafar Adam. iKon Allah zamani kenan😭😭😭
Haka muka dinga fada muma lokacin da su jafar suke zagin shehu Tijjani da shehu Ibrahim
Amine ya hayyu ya qayyum
Allah ya bayya mana gaskiya muyi riko da ita
masha allah mungode sheikh abulfathi sani attijjani allah ya kara lafiya da nisan
kwana 💞🙏👍🥰🥰🥰❤💟
Masha Allah
Shek jafar ikon Allah lalle zakamutu da bakin cikin Dr Idris Albany shek jafar
Sheikh Allah ya kara lfy malam 🤲🇳🇪🇳🇬🤲
ALLAH SARKI YARO...KA DAUKA DALA BA GAMMO WALLAHI....KANA TA BAYYANA JAHILCINKA....JUNAIDU YA FIKA, SHI BAYA ZAGI
MashaAllahu barakAllahu fiika ya Sheikh
Allah yasa alkairi garkuwa
Allah ya taimaka ya karfafeka ya tsareka ya karama lafiya da nisan kwana alfarmar annabi rahama 🥰🥰🥰
malan ja afarr mahmud alla yajikanka malan da rahama kaikuma baka da wayo bamuzagekaba kaida alla yafika har abada kayi rashinkunnya sai me kaida alla tauhidi wasuna sak❤
Oga ka koma makaranta, Kai rubutun Hausan ma baka iya ba kazo kanata mana shirme anan. A koma makaranta Dan Allah. Na gode
Jazakallahu Khairan allah yasakada alkairi abdulfatahi barkabarka allah yasakada 🇳🇪👍👍
Innalillahi wa'inna'illaihim rajjun Allah yatsaremana imaninmu amin
Malan na yada da maganaka. Allah yabarmuna kai
Ai Kai bakada fahimta bazaka ganeba abulfasadi Allah ya shiryeka
Masha Allah 🙏
Ya Allah ka bamu ikon gane gaskiya da binta ka bamu ikon gane karya da kaura ce mata
Amin summa amin
Allah yakara daukaka da Imani da soyayyar Allah da Annabinsa SAW
slm malan allah yakara basira allah yakara annabi daraja s a w
Ma cha Allah jazakalahu kairan
Allah ya tsinewa mai karya
Bawan Allah,Dan Allah kabar malaminan y kwanta kabarinshi lfy,kullum saika zageshi haba Dan Allah
Shima jaafar din haka yayuta zagin malamilai
Allah ya Saka daalkeri
Izzala ikon allah allah ya jikan ja'afar
Ina tausayawa ma yan izala don sun zamo wa ja alna min baini aidihim sada wa min halfahim sadan fa agashainahum fahum gafilun ,mu bama fatan jafaru ya shiga wuta muna fata wanan kuskuren fahimtar tashj idan shi iyakar gaskiyar sa haka ayoyin suke Allah ya yafe masa kurkuransa Amin ,mu mun fison duk Mai cewa lailaha ilalah Muhammad rasoolilah s a w)mu hadu a aljanah ,wanan karatu ya zama wajibi ayi shi don mutane su fahimci matsayin manzon Allah s a w) so soshi suyi ladabi ga janabinsa ,ba anyi bane don cin zarafi kamar yada wahabiya ke cin mutuncin zagi da kafirta mu da malluman mu
Macha allah sayadi allah shikara basira cheikh kuna kokari kuci gaba incha allah gaskiya ta bayana alhamdu lillahi
Masha allah allah ya kara ilimi mù na ji da din wa a zika
Allah ya karamaka fasaha da ilme da baiwa ameen ya sheikh abdulfatahi sani ameen
Allah ya biya
Jama a Gawani Abduljabar
Machat Allah Sheikh Allah ya kara fahimta
Respect 💯💯
Allah kaga zuciyan mu wallahi Muna son annabin ka me Albarka da yawan alkhairi da darajojin nan. Allah ka hadamu da annabi a Aljjannah.
Sheikh Allah ya qara maka lafiya
ALLAH YA KARA MANA SON ANNABI MUHAMMADU RASULILAHI S A W AMEEN,,,, BIJAHI RASULILAHI S A W صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين صلى الله عليه و على ءاله وصحبه اجمعين
Mun gode sheikh Abdoul fatahi
Allah saka 🤙‼️🤲🤲
Sheikh ina da tambaya shin'meyasa yan wahabiya basa son maaikin Allah s w m Allah 🤲🤲 kara yarda agareshi🤲🤲 Allah kasa mudace ameen
Allah ya biyaka abultahi
جزاك الله خير يحفظك الله يبارك فيك يا اخي
Allah ya jikan Malan Jafar
Lalle Haihuwarka acikinmu arewacin Nigeria masiface Da Sharri, Da fitina agaremu. Wannan mutumin fitinace Da Sharri acikinmu Allah yashiga tsakaninmu da kai.
Allah yasakama da alka iri
Check Abdoulfath Allah yabiyaka❤❤❤
Allah.ka.kare.mu.daka.ganin.izala.dan.alfarmar.annabi.s.a.w
Muna godiya
❤❤❤
Masha Allah
allah yakara lafiya ❤❤❤🎉
Allah yakara fahimta abarka S A W
HAR KAINE ZAKA KIRA JAFAR WAI JAHILI KAYI ASARA DUNIYA DA LAHIRA ZAKA GANI INSHA ALLAH KAFIN KABAR DUNIYA INSHA ALLAH
JAFAR wayeshi banza abanza
Jafar ya kai Annabi ne, su da suke soke darajan Manzon Allah.
Assalamou alekoum Dan allah Dan allah dan allah .idan kounaso kofitar damaou Daga halaka koyi mouqabla d'à wan mal ami
Amine suma Amine
Allah yaqara lpy shek Abulfatashi
Wai bawan Allah mikake nemane a Duniya.
Alkairi
Masha Allah Allah saka da alheri
Masha Allah malamina ruguje shegu
Kai makartsine Allah ya chiryeka tu est trop bette messieurs
C'est toi qui est trop bête modila abdoulfatahi ya fika ya fi ouban ka
@@bachiroudanagoulmawa ton modia bachir
Ton grand père
Wallahi tu as raison mon frère, c'est un vrai abruti déguisé en savant.
Malam Allah yakara ma lafiya sanane yakaremounacayy ga cherri makiyya Albarkar annabbi Mohamadou sallalahou alehi wassalamm
Kashe jafar ma da akayi ai qaiqayine yakoma kan masheqiya su suka haqa ramin qarshe yafada cikinsa
masha allah allah yabia ❤❤❤
Malam Allah yakara lafiya danisan kwana
Likitan mahaukatan izala
Abulfasadi Allah yashiryeka
Allah yajikan Sheikh Ja'afar Mahmud Adam kano Allah yayawaitamana irinsu
Allah ya tsinewa magiya manzon Allah SAW Ameen
@@zakirugarba5289 Ameen ya Allah
Allah yakara shiryar damu bakidaya
Ka sa full Kasey din mana
Shedanu zalla
Ubanka ne shadan ibn taimiya
Dodon Yann izala
Masha Allah
Ibin taimayya zin dikini mujastimi ne
Eh
❤❤❤❤❤ Macha allah
Azalimi
Tijania kaftuci ne
Allah ya shirye ka ɗan yaro😂.
Allah ya saka 💘💘💘💯💯💯
Makaya banza
dodon wahabiyawa allah ya kara lipy da insha kwana
Tom yanzu ayar da malam ja afar yakaranta yakafa hujja da ita kake qaryatawa lallai kam abulfathi kahalaka saidai muna fatan Allah yashiryamu yaqaramana tauhidi
Yaaa Sheikh
Malan barka da wannan lokaci ina yima fatan alkairi
Bakada tsara maulana
Sege dan boka dan hassada dan bidia Allah ya tsinimaka albarka kai da baban ka yana can malaiku nacin uban sa
ALLAH YA TSINE MAKA ALBARKA WAWA DAN BIDI'A
futsh
Ubanka Ya Daki Hancin Uwarka ! Ai Tsinannu Wulaqantattu Munafukai La'antattu'yan Izãla Sune Mãsu Aqidar Raina Jãnibin SHUGABA S A W da Sunan wai Tauhidi !
Wannan gaskia shehu aci gaba da tonawa munafukai Asiri.
Allah ya kara lfy da nisan kwana abulfatahi a rugurguza mana su
Wallahi mungode
Ni wllh abunda yake rikitani kuma nake tausaya muku shine kudinga fassara ayoyi kuna chanja ma anarsu idan kuma malamai sun karanta muku aya suna kafa muku hujja akan abunda sukafada dan kuyi imani sai kuma kudawo kuqaryata wllh kiji tsoran tsayawa agaban ubangiji
Wlh fa,yanata zakinsu haba
Slm
Dr kare Kai Wawa ne sakarai
Kai da jafar da albani kune wawa
Yaku yan uwanmu musulmi kunji dai yanda abulfathi yaketa qoqarin kawardaku akan tafarkin Allah dan Allah yan uwa muguji hanyar malam dazasu halakar damu domin gashi anja ayoyin Amma yanata qoqarin rufe gaskiya kunji yace babu abunda Allah zai iya wanda bawa bazai iyaba dan Allah wnn hankali zaidauka
Kaidai bari,Allah yganar damu
Wallahi ggaba daya bakansan akan mi yake magana ba. Kasan haka idan jahilci yakai jahilci irin Haka mutun yake zama. Kayi hauka Amma da sunan ilimi.
Sheikh me ake nufi Kai mana bayanin Dan Allah da,uwa
@@ibrahimsulaiman7583 shawarata itace ka je gurin malamin addini na gaske.
mayguidanka chinanan a bauchi Allah yatsinemay sawrakay wawa
Malam Jafar ya ma musuluti abinda tijani da birema inyas bi suyiba tijani ka jakin banza
Wanene Jafar kuma wane Albani. Kuke addini dan ku birge wani katan banza ni dan allah da annabi Nike addini bani kungiya KO Daya shasha aje makaranta kaji zakiru adinin allah shi ne Muslinci shi shaida ta