YAWWAH ALHAMDULILLAHI TABBAS WANNAN MAGANAR BIRI YAYI KAMA DA MUTUM !!!!!!OKKKK DAMA LOGIC BEHIND ALL SHE WAS SAYING ALHAMDULILLAHI TABBAS ALLAH ZAI MAYARMATA DA KAIDINTA TSINANNIYAH
Y Allah ka mana maganin dukkanin wani mugu azalumi d keso jefa kasar arewa d kasan musulunci a matsala d son kauce ma addini Ameen, y Allah kayi dubi d riko d hannuwanmu
A ina Sheikh Bin Usman ya yi mentioning cewa ta yi ridda? wannan waazin da yayi ai tun kafin lubna ta fara wannan jahilcin ne ai. Kuna amfani da hotunan malamai ya zama Click bait, Bai dace ba, saboda neman viewers kawai
I hate clickbaits, ah ina aka ce tayi ridda? Even the AGILE issue it was before that they were afraid of it, daga baya sun yi taro har malamai da dama sun je sun kuma fahimta. Allah sa mu dace.Ameen
Ta janyo Matata a kungiyarta. Yanzu itama tace sai ta bar aure kuma tana kan tashar matarnan suna program. Matar tawa wai nida ita dayane agida bani da ikon yarana sai da yardar ta sannan ban isa insan ina zata ba sai taga dama. Ta tafi kotu neman Khul yanda naji suna waazi a program din da sukayi wai zama 3 zaayi a baki saki. It's unfortunate.
Allah ya kaskanta da aqidar ta ameen
جزاكم الله خير الجزاء
Ya Allah ka tsaremana Imani mu da mutuncin mu
Allah ya cigaba da kare mu
يا الله يرب 😢
SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
Allah yaska muku da albarka
Subhanallah
May Allah help us
SubhanAllah
Allah taalaa ya shiryeta damu Baki daya.
YAWWAH ALHAMDULILLAHI TABBAS WANNAN MAGANAR BIRI YAYI KAMA DA MUTUM !!!!!!OKKKK DAMA LOGIC BEHIND ALL SHE WAS SAYING ALHAMDULILLAHI TABBAS ALLAH ZAI MAYARMATA DA KAIDINTA TSINANNIYAH
S a w
Allah Ya saka
10:45
Haba biri yayi kama da mutum! Allah ya shiryeta
Y Allah ka mana maganin dukkanin wani mugu azalumi d keso jefa kasar arewa d kasan musulunci a matsala d son kauce ma addini Ameen, y Allah kayi dubi d riko d hannuwanmu
Amin ya hayyu ya qayyum Dan uwa
ALLAH yakara lafiya
Allah ya biya. Mallam
Ance kaima kanka kace ance baka databbas kuma bakada hujja saboda amaganarka bakanuna hujja kodayaba atakaicadai hasada kake mata
A ina Sheikh Bin Usman ya yi mentioning cewa ta yi ridda? wannan waazin da yayi ai tun kafin lubna ta fara wannan jahilcin ne ai. Kuna amfani da hotunan malamai ya zama Click bait, Bai dace ba, saboda neman viewers kawai
Da kayi shiru da yafi ...
Aikometadawo inbata chazaba chandimma hakazasumata. Jaka
Kuma dai ku daina wulakanta matan ku
Gaskiya Ne a Kaduna ma sun fara gyara makarantu da Gina wasu ma
I hate clickbaits, ah ina aka ce tayi ridda? Even the AGILE issue it was before that they were afraid of it, daga baya sun yi taro har malamai da dama sun je sun kuma fahimta. Allah sa mu dace.Ameen
Ko. Ba musims bate. Fulani. Te
Yana magana Akan wata, @Admin kai kuma ka saka hoton wata daban.
Yanada Alaqa da Abunda Ake magana akaine
@@ALIsharaTV afuwan @admin. Na ga asalin video. Ashe akan Lubna ne yake magana, shi yaro meh face cap. Sorry.
Ta janyo Matata a kungiyarta. Yanzu itama tace sai ta bar aure kuma tana kan tashar matarnan suna program. Matar tawa wai nida ita dayane agida bani da ikon yarana sai da yardar ta sannan ban isa insan ina zata ba sai taga dama. Ta tafi kotu neman Khul yanda naji suna waazi a program din da sukayi wai zama 3 zaayi a baki saki. It's unfortunate.
Lgbtq ne mallam