Wannan matar don ba yarinya bace muna rokon shiriyarta idan mai hakane. Mutane yanzu ana neman suna da burgewa ta ko wani hali. Son suna da burgewa zai Kai mutum ya Kuma baro. Allah Ya kara mu dukka. Ameen
Allah yakaremu daga sharrinta wanna yarinya wakiliyar shedance mats kada kusaurareta ku ji tsoron Allah Kuma wallahi mumatan arewa bazamu yards dahakanba
Jazakillah khair sister, u’ve said it all My question to this girl is that is she married? If she’s not then I she’s not in position to give advice on marriage. If she is married, she should come out with her spouse and rate the happiness of their matrimonial home with full honesty Fisabillillah.
Masha Allah kinyi magana. Mai matukan muhimmanci mudai we are Muslim we obey Allah SWT & our beloved prophet Muhammad SAW we are going to die slavering for our husbands all what we want is to die Muslims & our husband acceptance to enter Aljannal firdaus to be with him as leaders of hurul,in Insha Allah so lubna be care allow us to die in peace.
Allah ya sakama malama da wannan dan tiktok din da gidan Aljanna, a last video dana gani kafin wannan na wannan yarinya, na fadi cewa sauran qabilu har haushin matan mu na arewa sukeyi, ganin yadda maza ke daukan nauyinsu gaba daya, bayan su aka sarinsu ba haka sukeyi ba, kuma gashi naji malama ta fadi kaman ceceniyar abinda na fadi. Sannan babu mamaki wannan mission da dukkan alamu mission ne maqiya addinin musulunci suka bata don tazo ta qarasa tarwatsa zamantakewa, wanda duk inda aure akace ya lalace babu abinda ya rage, shiyasa hadith na manzon Allah yake nunamana martaban aure, a yayinda a kullum babbabn burin shedan shine yaga aure ya lalace, har awards yake bawa shedanunsa ga duk wanda yazo da report cewa yayi sana diyyar mutuwar aure, duk shedanin daya sami wannan nasara shikan yayi abunda shedan wato iblis yake so sama da komai. Kunga kenan itama wannan lubnar tantiriyar shedaniya ce acikin bil'adama. Duk wacca takeda hankali dasanin yaka mata bazata bari wannan shedaniyar ta sa tayi asarar aurenta ba. İrin wadannan bata garin so suke aure ya qara qaranci idan ya qara qaranci karuwanci da zinace zinace sai yawaita idan ya yawaita, za akai kaida kakeda mata bakada hope din idan ka fita aiki zaka dawo kasami matarka kaman yadda kabarta sanda zaka fita, wato kaman a irin wayewar su turawan akasari. Da ka fita itama ta fice zataje su hadu da wani fasiqi suyi zina, haka akeson a maida arewa, wannan shine mission dinsu, kaga babu ragowar tarbiyya kenan. Allah dai ya kare mana arewa ya kuma karemu daga shedanun mutane dana aljanu.
Tabbas matan musulmai mufarka domin anagab na halakardamu wanna yarinyar koranstuwa nati bazanyi kaffaraba yar kwangilan makiya musulunci ce dubada maganganunta,ya Allah kabamu kariya kamar yadda kabama mata azamanin manzon Allah Allah kanagani Muna bautarkane adakin mazajenmu badan komaiba saidan Kai da manzon kukace ayi Allah kakaremu Dan darajar manzon Allah tabbas wani Abu zaifaru nan gaba tunda akafara haka allayakare matan muminai
Malama Agaskiya naji dadin kalamanki kuma sosai
Allahu ya karawa Rayuwa Albarka
Gaskiyyane
WALLAHI BILLAHI MUN JINJINA MIKI SOSAI 👍🙏🙏👍👍 ALLAH YA SA KIMUTU MUSULMA MUMINA ALLAH YA ALBARKACI ZURIYARKI
Uwa uwace Allah ya saka miki da alkhairi ya Kare iyali
Gaskiyane malama Allah ya Sanya alkairi
Yayi mamana Allah yasaka miki da alkairi
Jazakillahu bikhair ❤
Muna tare dake Wllh
Gaskiyane Allah ya saka da alkairi
Wannan shine gaskiya Allah y Saka d alkhair ameen
Masha Allah
Ma Shaa Allah. Jazakillahu khairan Wa Zaadakillahu ilman.
itama yarinyar nan ni ina ganin kamar ta dauko kwangilane na makiya musulunci afakaice allah yashirye ta bisa tafarkin annabi sallahu alaihi wasallam
wannan shine ilimi mai anfani
Masha allah ❤❤
Wannan matar don ba yarinya bace muna rokon shiriyarta idan mai hakane. Mutane yanzu ana neman suna da burgewa ta ko wani hali. Son suna da burgewa zai Kai mutum ya Kuma baro. Allah Ya kara mu dukka. Ameen
Jazakillahu khaira
Allah.yastare.mana.imanimu
شكرا
Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka.
Allah ya sakamiki da alkhairi 🙏🙏🙏
Alhamdulilla you are right
Allah ya saka da alheri
Gaskiya malama yayi Allah karemu
JazaakiAllahu Khairan
Allah yabiya
Hajiya Allah yasaka da Alheri,,, itakuma wannan jahilar muna bata Shara take tayi karatu ba turabcine karatuba abokonn ma dasauranta
Alhamdulillah
Allah yakaremu daga sharrinta wanna yarinya wakiliyar shedance mats kada kusaurareta ku ji tsoron Allah Kuma wallahi mumatan arewa bazamu yards dahakanba
Allah yayimiki albarka
Annoba ne zai faru, zina da alfasha.
Wannan yarinya wallahi kallon mahaukaciya nake mata. Malama ke kuma Allah Ya saka maki da alkhairi
Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka
Alhmdlllh. Mungode sosai wllh
Jazakillah khair sister, u’ve said it all
My question to this girl is that is she married? If she’s not then I she’s not in position to give advice on marriage. If she is married, she should come out with her spouse and rate the happiness of their matrimonial home with full honesty Fisabillillah.
Masha Allah kinyi magana. Mai matukan muhimmanci mudai we are Muslim we obey Allah SWT & our beloved prophet Muhammad SAW we are going to die slavering for our husbands all what we want is to die Muslims & our husband acceptance to enter Aljannal firdaus to be with him as leaders of hurul,in Insha Allah so lubna be care allow us to die in peace.
Muna godiya anty❤❤❤
Karowachi
Jihilace Wai ita baturiya
Allah ya sakama malama da wannan dan tiktok din da gidan Aljanna, a last video dana gani kafin wannan na wannan yarinya, na fadi cewa sauran qabilu har haushin matan mu na arewa sukeyi, ganin yadda maza ke daukan nauyinsu gaba daya, bayan su aka sarinsu ba haka sukeyi ba, kuma gashi naji malama ta fadi kaman ceceniyar abinda na fadi. Sannan babu mamaki wannan mission da dukkan alamu mission ne maqiya addinin musulunci suka bata don tazo ta qarasa tarwatsa zamantakewa, wanda duk inda aure akace ya lalace babu abinda ya rage, shiyasa hadith na manzon Allah yake nunamana martaban aure, a yayinda a kullum babbabn burin shedan shine yaga aure ya lalace, har awards yake bawa shedanunsa ga duk wanda yazo da report cewa yayi sana diyyar mutuwar aure, duk shedanin daya sami wannan nasara shikan yayi abunda shedan wato iblis yake so sama da komai. Kunga kenan itama wannan lubnar tantiriyar shedaniya ce acikin bil'adama. Duk wacca takeda hankali dasanin yaka mata bazata bari wannan shedaniyar ta sa tayi asarar aurenta ba. İrin wadannan bata garin so suke aure ya qara qaranci idan ya qara qaranci karuwanci da zinace zinace sai yawaita idan ya yawaita, za akai kaida kakeda mata bakada hope din idan ka fita aiki zaka dawo kasami matarka kaman yadda kabarta sanda zaka fita, wato kaman a irin wayewar su turawan akasari. Da ka fita itama ta fice zataje su hadu da wani fasiqi suyi zina, haka akeson a maida arewa, wannan shine mission dinsu, kaga babu ragowar tarbiyya kenan. Allah dai ya kare mana arewa ya kuma karemu daga shedanun mutane dana aljanu.
Tananeman..abokan.shigawutane
Tabbas matan musulmai mufarka domin anagab na halakardamu wanna yarinyar koranstuwa nati bazanyi kaffaraba yar kwangilan makiya musulunci ce dubada maganganunta,ya Allah kabamu kariya kamar yadda kabama mata azamanin manzon Allah Allah kanagani Muna bautarkane adakin mazajenmu badan komaiba saidan Kai da manzon kukace ayi Allah kakaremu Dan darajar manzon Allah tabbas wani Abu zaifaru nan gaba tunda akafara haka allayakare matan muminai
Duk yanda akayi uwarta batazaman aure uwarta batatare da ubanta
Ubanta ya dade da mutuwa. Maman Kuma dama yar Algeria ce
Shiyasa idan mutum zai nemi aure yaduba zuria tagari masu addini ba kyauba Shima ubanta farar fata yabi batarbiyyaba
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah