Yauwa Matan Arewa Sun Fara Yin Maganin Yarinyar Nan Data Addabi malama Juwairiyya Kalli Tonan Asiri.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 26 มิ.ย. 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

ความคิดเห็น • 48

  • @Hussaini611
    @Hussaini611 12 วันที่ผ่านมา +8

    Malama Agaskiya naji dadin kalamanki kuma sosai
    Allahu ya karawa Rayuwa Albarka

  • @PEN-Mawii
    @PEN-Mawii 12 วันที่ผ่านมา +7

    WALLAHI BILLAHI MUN JINJINA MIKI SOSAI 👍🙏🙏👍👍 ALLAH YA SA KIMUTU MUSULMA MUMINA ALLAH YA ALBARKACI ZURIYARKI

  • @wambai17
    @wambai17 11 วันที่ผ่านมา +4

    Uwa uwace Allah ya saka miki da alkhairi ya Kare iyali

  • @AminuAbubakar-c7n
    @AminuAbubakar-c7n 12 วันที่ผ่านมา +5

    Gaskiyane malama Allah ya Sanya alkairi

  • @FatimaShuibu-ir3fn
    @FatimaShuibu-ir3fn 12 วันที่ผ่านมา +5

    Yayi mamana Allah yasaka miki da alkairi

  • @maimunahussain4896
    @maimunahussain4896 วันที่ผ่านมา

    Jazakillahu bikhair ❤
    Muna tare dake Wllh

  • @salihuibrahim9850
    @salihuibrahim9850 12 วันที่ผ่านมา +4

    Gaskiyane Allah ya saka da alkairi

  • @MaryamAbubakar-dt1hw
    @MaryamAbubakar-dt1hw 4 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan shine gaskiya Allah y Saka d alkhair ameen

  • @aishabulama-v6t
    @aishabulama-v6t 8 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah

  • @uthmanabubakar4863
    @uthmanabubakar4863 9 วันที่ผ่านมา

    Ma Shaa Allah. Jazakillahu khairan Wa Zaadakillahu ilman.

  • @mukhtarumar1228
    @mukhtarumar1228 11 วันที่ผ่านมา +3

    itama yarinyar nan ni ina ganin kamar ta dauko kwangilane na makiya musulunci afakaice allah yashirye ta bisa tafarkin annabi sallahu alaihi wasallam

  • @salihuibrahim9850
    @salihuibrahim9850 12 วันที่ผ่านมา +3

    wannan shine ilimi mai anfani

  • @hidouissa8767
    @hidouissa8767 9 วันที่ผ่านมา

    Masha allah ❤❤

  • @AminuYau-te9bx
    @AminuYau-te9bx 4 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan matar don ba yarinya bace muna rokon shiriyarta idan mai hakane. Mutane yanzu ana neman suna da burgewa ta ko wani hali. Son suna da burgewa zai Kai mutum ya Kuma baro. Allah Ya kara mu dukka. Ameen

  • @maryamsani3160
    @maryamsani3160 11 วันที่ผ่านมา

    Jazakillahu khaira

  • @user-dd2rt8it9i
    @user-dd2rt8it9i 7 วันที่ผ่านมา

    Allah.yastare.mana.imanimu

  • @jiddasaid4456
    @jiddasaid4456 4 วันที่ผ่านมา

    شكرا

  • @mustaphasaidu-lt1lx
    @mustaphasaidu-lt1lx 12 วันที่ผ่านมา +2

    Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka.

  • @HadizaMohammed-i8r
    @HadizaMohammed-i8r 4 วันที่ผ่านมา

    Allah ya sakamiki da alkhairi 🙏🙏🙏

  • @ahmadabubakar3785
    @ahmadabubakar3785 10 วันที่ผ่านมา +1

    Alhamdulilla you are right

  • @AliyuSani-vm2dy
    @AliyuSani-vm2dy 12 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya saka da alheri

  • @ArmiAtto-hf1ho
    @ArmiAtto-hf1ho 12 วันที่ผ่านมา +2

    Gaskiya malama yayi Allah karemu

  • @user-rg3ls1cu1v
    @user-rg3ls1cu1v 12 วันที่ผ่านมา +1

    JazaakiAllahu Khairan

  • @KhadijaAdamu-f7j
    @KhadijaAdamu-f7j 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah yabiya

  • @Mohd-xm2sw
    @Mohd-xm2sw 7 วันที่ผ่านมา

    Hajiya Allah yasaka da Alheri,,, itakuma wannan jahilar muna bata Shara take tayi karatu ba turabcine karatuba abokonn ma dasauranta

  • @adamuibrahim2768
    @adamuibrahim2768 12 วันที่ผ่านมา +1

    Alhamdulillah

  • @bintaisah5854
    @bintaisah5854 11 วันที่ผ่านมา

    Allah yakaremu daga sharrinta wanna yarinya wakiliyar shedance mats kada kusaurareta ku ji tsoron Allah Kuma wallahi mumatan arewa bazamu yards dahakanba

  • @babagambo7051
    @babagambo7051 7 วันที่ผ่านมา

    Allah yayimiki albarka

  • @user-nc1kq8sr6r
    @user-nc1kq8sr6r 11 วันที่ผ่านมา +1

    Annoba ne zai faru, zina da alfasha.

  • @ZAHARAUBALARABEMUSA
    @ZAHARAUBALARABEMUSA 9 วันที่ผ่านมา

    Wannan yarinya wallahi kallon mahaukaciya nake mata. Malama ke kuma Allah Ya saka maki da alkhairi

  • @mustaphasaidu-lt1lx
    @mustaphasaidu-lt1lx 12 วันที่ผ่านมา +1

    Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka

  • @FalmataBukaridris
    @FalmataBukaridris 11 วันที่ผ่านมา

    Alhmdlllh. Mungode sosai wllh

  • @YusraMani
    @YusraMani 4 วันที่ผ่านมา

    Jazakillah khair sister, u’ve said it all
    My question to this girl is that is she married? If she’s not then I she’s not in position to give advice on marriage. If she is married, she should come out with her spouse and rate the happiness of their matrimonial home with full honesty Fisabillillah.

  • @faizatafida3603
    @faizatafida3603 3 วันที่ผ่านมา +2

    Masha Allah kinyi magana. Mai matukan muhimmanci mudai we are Muslim we obey Allah SWT & our beloved prophet Muhammad SAW we are going to die slavering for our husbands all what we want is to die Muslims & our husband acceptance to enter Aljannal firdaus to be with him as leaders of hurul,in Insha Allah so lubna be care allow us to die in peace.

  • @NanaShettima-xf9by
    @NanaShettima-xf9by 8 วันที่ผ่านมา

    Muna godiya anty❤❤❤

  • @AsfawaSarki
    @AsfawaSarki 11 วันที่ผ่านมา

    Karowachi

  • @HalimaAliyu-no4nx
    @HalimaAliyu-no4nx 11 วันที่ผ่านมา

    Jihilace Wai ita baturiya

  • @abotronicstek3316
    @abotronicstek3316 11 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya sakama malama da wannan dan tiktok din da gidan Aljanna, a last video dana gani kafin wannan na wannan yarinya, na fadi cewa sauran qabilu har haushin matan mu na arewa sukeyi, ganin yadda maza ke daukan nauyinsu gaba daya, bayan su aka sarinsu ba haka sukeyi ba, kuma gashi naji malama ta fadi kaman ceceniyar abinda na fadi. Sannan babu mamaki wannan mission da dukkan alamu mission ne maqiya addinin musulunci suka bata don tazo ta qarasa tarwatsa zamantakewa, wanda duk inda aure akace ya lalace babu abinda ya rage, shiyasa hadith na manzon Allah yake nunamana martaban aure, a yayinda a kullum babbabn burin shedan shine yaga aure ya lalace, har awards yake bawa shedanunsa ga duk wanda yazo da report cewa yayi sana diyyar mutuwar aure, duk shedanin daya sami wannan nasara shikan yayi abunda shedan wato iblis yake so sama da komai. Kunga kenan itama wannan lubnar tantiriyar shedaniya ce acikin bil'adama. Duk wacca takeda hankali dasanin yaka mata bazata bari wannan shedaniyar ta sa tayi asarar aurenta ba. İrin wadannan bata garin so suke aure ya qara qaranci idan ya qara qaranci karuwanci da zinace zinace sai yawaita idan ya yawaita, za akai kaida kakeda mata bakada hope din idan ka fita aiki zaka dawo kasami matarka kaman yadda kabarta sanda zaka fita, wato kaman a irin wayewar su turawan akasari. Da ka fita itama ta fice zataje su hadu da wani fasiqi suyi zina, haka akeson a maida arewa, wannan shine mission dinsu, kaga babu ragowar tarbiyya kenan. Allah dai ya kare mana arewa ya kuma karemu daga shedanun mutane dana aljanu.

  • @user-dd2rt8it9i
    @user-dd2rt8it9i 7 วันที่ผ่านมา

    Tananeman..abokan.shigawutane

  • @AmiraMurtala-iq5kl
    @AmiraMurtala-iq5kl 2 วันที่ผ่านมา

    Tabbas matan musulmai mufarka domin anagab na halakardamu wanna yarinyar koranstuwa nati bazanyi kaffaraba yar kwangilan makiya musulunci ce dubada maganganunta,ya Allah kabamu kariya kamar yadda kabama mata azamanin manzon Allah Allah kanagani Muna bautarkane adakin mazajenmu badan komaiba saidan Kai da manzon kukace ayi Allah kakaremu Dan darajar manzon Allah tabbas wani Abu zaifaru nan gaba tunda akafara haka allayakare matan muminai

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 12 วันที่ผ่านมา +2

    Duk yanda akayi uwarta batazaman aure uwarta batatare da ubanta

    • @fatimabashir6905
      @fatimabashir6905 7 วันที่ผ่านมา

      Ubanta ya dade da mutuwa. Maman Kuma dama yar Algeria ce

    • @user-ti3ik4ts4j
      @user-ti3ik4ts4j 7 วันที่ผ่านมา

      Shiyasa idan mutum zai nemi aure yaduba zuria tagari masu addini ba kyauba Shima ubanta farar fata yabi batarbiyyaba

  • @hadjarasani114
    @hadjarasani114 12 วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah

  • @AminuAbubakar-c7n
    @AminuAbubakar-c7n 12 วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah

  • @usmanabdullahi8610
    @usmanabdullahi8610 12 วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah