Gaskiya mln kalamanka kamar bakasa ilimi aciki ba tayaya zaa dauki milyoyin kudi abasu bayan dawainiya dasu da ake, Kuma kai me kabasu gudun mawa tinda albani yarbar duniya Koda ya shawara ce kabayar, kace wai abasu su sha sha aninsu,
Gaskiya Albany yayi kuskuri da yayi wannan irin waqafi saboda ba haka sahabban annabi sukaye ba yanzu ga iyalasa suna wulakanta akan wahalarsa Allah ya kyauta kuma ya basu mafita cikin sauki ameen
Haba Mlm shekara goma sha dayan makaranta take kula dasu wajen su Ashirin ko fi aiko da gadon ne yaci ace ya qare haka gsky nafi yadda da maganar AbdulRahman haba uwa ta fito duniya tewa dan'ta haka ki daka ta yaranki mata da son zuciyarsu
Yanzu na fahimci dalilinda yasa malam albany yaba yarbawa jagoranci ya hanaku hausawa kai malam ba adali bane wallahi, shima malam albany da yanana nan baze goyi bayan iyalan nasa ba
Kaji maganar gaskiya aladji. Ko meh za'a ce waAllahi anyi wa iyalan malam Albany rashin mutunci. Wani maganar kaza da kaza bai mah taso ba. Su Asghar kunji kunya waAllahi
Haba, haba,haba, wannan rashin hankalin yayi yawa, iyalan shiek Albani zaria, Dan Allah kudaina haska iyalan malan a social media. Yaya haka ! Kuna magana hakan,amma haryanzu muna ganin iyalan shi a phone. That is very wrong.
Allah Yayi Ma Sheikh Albani Rahama Amin 🤲
Alhamdulillah akobar
Gaskiya mgnr kenan. Kai wlh ko karya suke ya kamata ace sunfi karfin hakan wlh ace sai sun roka
Dama wanan malan bai da adalci wallahi
Gaskiya mln kalamanka kamar bakasa ilimi aciki ba tayaya zaa dauki milyoyin kudi abasu bayan dawainiya dasu da ake, Kuma kai me kabasu gudun mawa tinda albani yarbar duniya Koda ya shawara ce kabayar, kace wai abasu su sha sha aninsu,
😭😭😭😭 Allah kajikan malam
UMAR
Gaskiya Albany yayi kuskuri da yayi wannan irin waqafi saboda ba haka sahabban annabi sukaye ba yanzu ga iyalasa suna wulakanta akan wahalarsa Allah ya kyauta kuma ya basu mafita cikin sauki ameen
kuskuren me yayi ? Gaya muna yadda malam ya kamata yayi wakanfin dukiyar da ya nema da zufan jikinsa
@IbrahimJegaMohammed to ai sayyidina Umar sahabin annabi yayi waqafi Kuma bana kudi ba Amma a hannun yarsa yaba ba wadan su katin banza ba
Kaiba malami bane kayi mana shiru , kaje ka cigabada karatu kila ka zama malami
Wannan Ha'inci ne da Karya ku saka Hoton Mal Aminu Daurawa bayan babu maganar Malan a cikin wannan video
NIMA INA GA YAKAMATA AYI GIDAU NIYYA WA IYALAN ALBANY
Wallahi ba'a yi ma Albany adalci ba
😭😭😭😭🤲
Wallahi mun yi takaici hakan ba tunani ko kes
Maganarka batada faida
Tabbas basu ma shi adalci ba wallahi kunji kunya
Kudai kuji tsoro allah kunkasa temakawa marayu
Maganarkada seeman abbas da hassana batada wani fahimta kayimagananw kawai dan aganka asocial midea
Haba Mlm shekara goma sha dayan makaranta take kula dasu wajen su Ashirin ko fi aiko da gadon ne yaci ace ya qare haka gsky nafi yadda da maganar AbdulRahman haba uwa ta fito duniya tewa dan'ta haka ki daka ta yaranki mata da son zuciyarsu
Yanzu na fahimci dalilinda yasa malam albany yaba yarbawa jagoranci ya hanaku hausawa kai malam ba adali bane wallahi, shima malam albany da yanana nan baze goyi bayan iyalan nasa ba
Gaskiya né bahauche ai da tuni sun ruguza darul hadisi salafy
Iyalan malam batakyautaba
Kaji maganar gaskiya aladji.
Ko meh za'a ce waAllahi anyi wa iyalan malam Albany rashin mutunci.
Wani maganar kaza da kaza bai mah taso ba.
Su Asghar kunji kunya waAllahi
Haba, haba,haba, wannan rashin hankalin yayi yawa, iyalan shiek Albani zaria, Dan Allah kudaina haska iyalan malan a social media. Yaya haka ! Kuna magana hakan,amma haryanzu muna ganin iyalan shi a phone. That is very wrong.
Yanzu su makia suna can suna murna