👉Wannan Ce Hirar da Ɗan Sheikh Albani yayi Wadda ta tada kura

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 4 ก.พ. 2025

ความคิดเห็น • 54

  • @UMARISHAQ-k1t
    @UMARISHAQ-k1t ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Good project

  • @umaryammaccido4781
    @umaryammaccido4781 6 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah ya saka ma da alkhairi Allah ya jiqan malam 😢

  • @yaQubsabohamza
    @yaQubsabohamza วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah tabarakallah

  • @mustaphamohammedgidaje124
    @mustaphamohammedgidaje124 วันที่ผ่านมา +2

    Allah Yajikan Sheikh Albani Ameen 🤲

  • @nabilaabdulkadir3905
    @nabilaabdulkadir3905 3 วันที่ผ่านมา +8

    Allah sarki malan Albani yanzun sirrin gidanshi
    Iyalanshi ne nan bisa Media amma yakamata malaman mu na sunna ace kun tallafa musu gaskiya

  • @qarisaidulislamasad-ou2pn
    @qarisaidulislamasad-ou2pn วันที่ผ่านมา +3

    الشيخ الألباني رحمه الله تعالى

  • @NasiruRabiu-l9f
    @NasiruRabiu-l9f 6 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah sarki sai godiya

  • @YahayazakouZakoumahaman
    @YahayazakouZakoumahaman 18 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah yajikan shek albani Amman buku kautama malan ba

  • @saniyakubu8140
    @saniyakubu8140 10 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    WAI TUN SHEKARA GOMA DA SUKA WUCE BABU WANNAN RIGIMAR SAI YANZU 😭

  • @alimoustaphaali4592
    @alimoustaphaali4592 3 วันที่ผ่านมา +1

    Masha allah 🥰

  • @babaaboki3073
    @babaaboki3073 วันที่ผ่านมา +3

    Dan Allah wayan nam maganganu bazakuyi Shi asiranche ba? Kuji soron Allah

  • @AnahiSadam
    @AnahiSadam วันที่ผ่านมา +1

    ALLAHU AKBAR,

  • @jamiluibrahim7749
    @jamiluibrahim7749 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah yajikan mallam Zaria da iyayenmu

  • @mahmudibrahim3392
    @mahmudibrahim3392 22 ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

    Dan kace uwarka nakarya bakai lefiba Dan izala kenan

    • @mikailmuhammad7223
      @mikailmuhammad7223 6 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Ya karantu kena😂 Allah ya kiyaye

  • @AliyuUmar-s3b
    @AliyuUmar-s3b 10 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Kaji tsoran Allah

  • @IbrahimAbdullahi-s4k
    @IbrahimAbdullahi-s4k วันที่ผ่านมา +1

    Allahu Akbar kabeeran rahimahullah 😭😭

  • @AminuIsyaku-q7y
    @AminuIsyaku-q7y วันที่ผ่านมา +1

    Kaidai kayi asarar rayuwarka wlh kuma karshenka bazaiyi kyawuba wlh mahaifiya tawuce wasa.

    • @muhammadyusufabdullahi3095
      @muhammadyusufabdullahi3095 วันที่ผ่านมา

      Wayace Maka akwai biyayya ga iyaye wajen sa6on ALLAH
      Ba kowacce magana ce iyaye sukeyi akan gsky ba

  • @nabilaabdulkadir3905
    @nabilaabdulkadir3905 3 วันที่ผ่านมา +1

    Innalillilahi wa inna ilaihi raji'un

  • @zarukuahmaddshehu6688
    @zarukuahmaddshehu6688 3 วันที่ผ่านมา +3

    Gaskiya ne Allah ya biyaka ya cika burin mahaifinka mlm albani daliban malam Allah ya saka muku da alheri Allah ya dawo da iyalan mlm Kan tafarkin sa

  • @ishaqauwal4513
    @ishaqauwal4513 วันที่ผ่านมา

    Amin

  • @OusmaneZabairou-b2p
    @OusmaneZabairou-b2p 2 วันที่ผ่านมา

    Allah ubangiji yayi masa rahama

  • @farouqumaralbakry5062
    @farouqumaralbakry5062 2 วันที่ผ่านมา +2

    Amma dai wannan anyi babban banza!

  • @ayishatabbas2402
    @ayishatabbas2402 3 วันที่ผ่านมา

    Alhamdulillah❤❤❤🙏🏼🙏🏼🙏🏼💕💕💕

  • @auwalusale-d5d
    @auwalusale-d5d 3 วันที่ผ่านมา +3

    HUKUMAR MAKARANTA TANAKOKARI, ASGAR ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI.

  • @AssalafyRano
    @AssalafyRano 2 วันที่ผ่านมา

    Alhamdulillah❤

  • @nafiumusa6334
    @nafiumusa6334 2 วันที่ผ่านมา

    Amma gaskiya Bawan Allah nan baya Tsoron Allah maganganusa gabaki daya Karya ce

    • @gazaliabubakar3494
      @gazaliabubakar3494 วันที่ผ่านมา +1

      ya akayi kasan karya ne
      watau matsalar mu shine poor judgement duk Wanda yayi video yana kuka shine mai Gaskiya 😅😅

    • @muhdmusa3058
      @muhdmusa3058 18 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Hujja please!

  • @zainabisa-jf1ru
    @zainabisa-jf1ru 2 วันที่ผ่านมา +9

    Pls tambayar da zanyi anan shine, shin makaran tarnan albani ne ya gina da kudinsa ko waye? Idan albani ne ya gina da kudinsa to zamani ya canza, koda albani yana darai shima zai canza tafiyar, domin kuwa Allah shine zamani ba mutunba, ta yaya mutun zaiyi wahala kuma abar iyalansa acikin kunshi da talauci, habba jama'a muji tsoron Allah musam cewa inda yaje muma zamuje wajan 😭😭😭😭🤲

    • @gazaliabubakar3494
      @gazaliabubakar3494 วันที่ผ่านมา

      Kenan a basu Waqafin Toh suye ina dashi???
      aba su makarantar kike nufi su raba???
      kesani Ku ambasu chanyewa zasu yi wallahi wallahi walllahi
      Su da suke wannan me suka tsinana Mallam?? Wadanda ke riqe da makaranta Har TV sun buda suna aikin banxa ne suke ta zama hakan???

  • @AbdulazizSagir-e5g
    @AbdulazizSagir-e5g วันที่ผ่านมา

    😅sakarai wawa😂

    • @YahyaHusseini-u5f
      @YahyaHusseini-u5f วันที่ผ่านมา +1

      Kaine babban Wawa gaja kawai

    • @saniyakubu8140
      @saniyakubu8140 10 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Haka kawai ka zage shi

  • @AbdulFatahAgbere
    @AbdulFatahAgbere 2 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya Allah, kuji soron Allah gameda iyalan mallam Albany, kuma kai Abdul Rahman kasan cewa mahaifiyarka tanada haki akanka, kada ka sata kuka.
    Allah ya jikan mallam.

  • @NasiruAhmad-s7p
    @NasiruAhmad-s7p วันที่ผ่านมา

    Allah yajikan malan

  • @ZailaniSaidu-g7k
    @ZailaniSaidu-g7k วันที่ผ่านมา +1

    Ask

  • @SamailaHashimu
    @SamailaHashimu 2 วันที่ผ่านมา

    Magana fa daya ne...
    Mahaifiyar ku tana so iyalan malam su karbi Ragamar makarantar mahaifin su...

  • @ahmadhashim2073
    @ahmadhashim2073 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya banyadda da wannan maganar ba,anawa tunanin

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 3 วันที่ผ่านมา +4

    Karya yake....mamarsa ta karyata duk abunda yace a wani vedio

    • @SheikhMuktharGhana
      @SheikhMuktharGhana วันที่ผ่านมา

      Zaka iya rantsewa cewa karia yake?

    • @adamuyusuf5723
      @adamuyusuf5723 วันที่ผ่านมา

      @SheikhMuktharGhana WALLAHI mamarsa tace karya yake tana kuka da hawaye ,shima ya nemi yafiyarta yace ta yafeshi,tace ta yafeshi Amma yaje ya karyata abunda yace,yace mata baze iyaba , Amma ya yarda ita taje tace karya yake ya yarda

    • @zainab2816
      @zainab2816 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Gaskiya karya kake duk wanda yake makotaka da iyalan malam yasan karya kake? Meye ribarka Abdurrahman?

    • @adamuyusuf5723
      @adamuyusuf5723 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      @@zainab2816 kin burgeni Zainab

  • @adamamuhammad1398
    @adamamuhammad1398 วันที่ผ่านมา

    Kai dai shawara kabawa mamarka girmanta da hakkinta da Allah ya azama sannan su mutanenda mlm ya aminta dasu gaskiya sunci amanar mlm Allah ya kyauta

  • @saboidris161
    @saboidris161 2 วันที่ผ่านมา +1

    Kai kazama baban banza mara tunani wawa kadauko maganar gidanku kakawo waje

  • @IsmailIbrahim-u4n
    @IsmailIbrahim-u4n วันที่ผ่านมา

    Gaskiya kunci Amanar malam Na Fidda sirrin iyalansa wa social media.

  • @MamanYasimin
    @MamanYasimin วันที่ผ่านมา

    wanna ko mlm zakazama bazakayi adanciba uwa ba abar wasabaciba kakaryatasu kaji kunya

  • @HaliluYakubu
    @HaliluYakubu 3 วันที่ผ่านมา

    Lalle kai dan akuyane

  • @qarisaidulislamasad-ou2pn
    @qarisaidulislamasad-ou2pn วันที่ผ่านมา

    ماهو فائدة هذا الفيديو؟ ليس في هذا الفيديو فائدة ولو مثقال ذرة

  • @MaryamAlhassan-ju1bq
    @MaryamAlhassan-ju1bq 3 วันที่ผ่านมา +2

    Gsky inde hkne qungiyar ixala bata kyautaba sbd tafi kowqcca kunhiya kudi

  • @SHAAYAUAHMED-u4f
    @SHAAYAUAHMED-u4f วันที่ผ่านมา

    Munafikine kai