Gaskiya mutane sunaban mamaki zakaga mutun baisan komaiba akan iyalin albani'ba kai badan zaria ba b amma kaji kowa yazo yana ba'ayiwa iyalinsa adalchi ba dan Allah kudena fadin abinda bakuda ilimi akai
Ay basai dan zaria bane kadai yasan iyalan albani, akwai yan uwansu agaruruwa da yawa, kuma adalci akace ay musu ta hanyar kyautata musu, tunda Allah ma yanason kyautatawa.
To Kai ka bincika ka tabbatar ba'a kyautata musu? Koko daga Jin magana sai kawai ka yarda,in hakane ka zama fasiqi tunda bakayi bincike ba, Allah ya sauwake.@@jameehamza4738
Abu nusaibah Dan Allah kadaina saka magana akan gidan Malam wallahi wannan ba dai dai bane Dan Allah kakiyaye domin hakan bashi da wata faida Allah yasa mudace ameen
To kai ka bincika maganar wannan matar ka tabbatar gaskiya ne? Wallahi mallam kaji tsoron Allah wannan bayanin da aka sa na Albani ya raba gaddama, kuma Kai wa yace maka ba'a taimaka musu, mallam baka da tsoron Allah kuma kai dan hada husuma ne. Ka binciki magana kabin kayi sharhi akai.
Tsakani da Allah duk shuwaganin makaranta suk su suka ja.Basu da amana basu da aminci da kyautatawa.Abin da wannan bawan Allah ya fada gaskiya ne.Allah basu ikon Allah gyarawa
Gaskiya mutane sunaban mamaki zakaga mutun baisan komaiba akan iyalin albani'ba kai badan zaria ba b amma kaji kowa yazo yana ba'ayiwa iyalinsa adalchi ba dan Allah kudena fadin abinda bakuda ilimi akai
Ay basai dan zaria bane kadai yasan iyalan albani, akwai yan uwansu agaruruwa da yawa, kuma adalci akace ay musu ta hanyar kyautata musu, tunda Allah ma yanason kyautatawa.
To Kai ka bincika ka tabbatar ba'a kyautata musu? Koko daga Jin magana sai kawai ka yarda,in hakane ka zama fasiqi tunda bakayi bincike ba, Allah ya sauwake.@@jameehamza4738
Wallahi abun nan yana nan takaici nikaina. Baikamata ba kwata kwata
Babu abunda yafi Batamin rai Nima sai bayyana sirrinnan wallahi
Bai kamataba kwata-kwata
Abu nusaibah Dan Allah kadaina saka magana akan gidan Malam wallahi wannan ba dai dai bane Dan Allah kakiyaye domin hakan bashi da wata faida Allah yasa mudace ameen
Allah sarki mallam Allah ya maka albarka ya maka rahma
Allah sarki Allah yajiqan malan
Gaskiyane
Allah ya jikan mallam da Rahma🙏🏼🙏🏼🙏🏼😭😭😭💔💔💔
Allah ya jikan mlm da rahama
Gaskiya ne wallahi tallahi
Allah ya Saka masa da alkairi
Allah ya Kai haske kabarinsa
Sukumar iyalansa Allah ya basu mafita
Muma Allah yasa mucika da imani amin
wlh malam gaskiya ne kafadan wallahi kuwa
Bakasan waye Albaniba wallahi idan Malam yanada rai ita bata isa tazoma malam da wan nan iskancinba
Allah ya jikan malan
Toh Allah yarufa asiri
Aslm Allah ya jikan malan allah ya kai rahama kabarin shi allah ya sa ku fahimci juna
Allah ye sa kada alheri malam abunda suka kasa su fahimta kenan gaskiya ne
Dan Allah ya kamata ayiwa iyalan mallam Albany adalchi
Koda bashi na araye.
May Allah forgive those who faught in his course including albani zaria
Malam bakace komiba
To kai ka bincika maganar wannan matar ka tabbatar gaskiya ne? Wallahi mallam kaji tsoron Allah wannan bayanin da aka sa na Albani ya raba gaddama, kuma Kai wa yace maka ba'a taimaka musu, mallam baka da tsoron Allah kuma kai dan hada husuma ne. Ka binciki magana kabin kayi sharhi akai.
Tsakani da Allah duk shuwaganin makaranta suk su suka ja.Basu da amana basu da aminci da kyautatawa.Abin da wannan bawan Allah ya fada gaskiya ne.Allah basu ikon Allah gyarawa
Ɗaluban MLM kunji kunƴa Allah ya jikan sa